Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ Cool novel, makeup and kitchen2⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen3⃣) An dauko wannan littafi daga shafin www.gistrog.com.ng ku ziyarci shafin na www.gistrog.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348141702912 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.gistrog.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT WHATSAPP NO:+2349030159301 [07:24, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ���������� �������� ������ ���� *page* 1⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* *K*wance take a tsakar ɗaki sai muɗiɗɗiƙa take a ƙasa, yunwa kawai take damunta, ga kudaje sun cika ɗaki kamar toilet in daya shekara bai samu wanki ba,,,,, wasu zafafan hawaye suka zubo mata masu zafin bala"i, a bayyane tayi magana , wayyo Allahna, da ina can naci mai kyau , babu ruwana da wata yunwa ko ganin ƙazanta,,,, goge hawaye tayi da bayan hannu lokacin da taji mahaifiyarta tana kiran sunan ta,,,,, *R*aihana baki ji na ne?""" umma ina zuwa, tsaki tayi , sannan tace idan ma baza ki zo, kin huta, dama wankau ne, aka kawo sunce yau suke so, idan zakiyi to kizo ki karɓa, idan kuma bakya yi ki faɗa masu, a daidai lokacin da ta fito a tsakar gida,,,,,,, *T*ashin kayan wankin ta gani, ta gyara ɗaurin zaninta, sannan tace umma zanyi, umma ta kace da dariya, sannan ta taɓa hannu, tace yo kice ma baza kiyi ba, zama raihana tayi a ƙasa ta jayo wanki ta fara irgawa, sannan ta kalli yaron tace to wankin na ɗari da hamsin ne, yaron yace Eh, tace ga kuɗin, ya miƙa ma raihana ta ƙarba, tace bayan la"asar ka dawo ka ɗauka yace to yace sannan ya fita daga gidan,,,,,,,,,,,,,, Umma tace to yanxun dai kafin ki fara wannan wanki, ki fara wanke kayan babanki sannan, raihana tace tou umma, �������� ������ *ZAWARCI* �������� ������ Saida ta wanke kayan babanta kala biyu, sannan ta fara wankin kayan wankau, yinin ranar nan haka ta yini ta wanke kaya,,,,,, Lokacin da ta gama wankin hijabinta data gama koɗewa ta jawo daga saman iyiga, ta rataya a wuyanta ta fita tabar gidan............ Tana fita umma tayi dariya tace munafikar Allah, ai tunda dai *zawarci* kika zaɓa sai kixo mu zauna kice uwar da nake a gidan,,,,,,,,, Raihana tana fitowa wani shago taje, suka gaisa da mai shagon, bayan sun gama gaisawa tace don Allah fulawa za"a bata kwata ɗaya, yace to, ya ana mata, tace don Allah ka bani bashin manja na hamsin insha Allah zan kawo maka , yace gaskiya raihana bakya san biyan bashi wallahi, tace kayi haƙuri wallahi zan kawo maka dana samu, shamsu yace, baia san ranar samu ba kenan, Idan zaka bani kawai ka bani idan baza ka bani ka faɗa man, gaskia bazan bayar ba, tace to yanxn naji magana, ta ɗauki fulawarta da canjin ishirin ɗinta ta fito daga shagon,,,,,,,, Sallama tayi ta shigo cikin gidan, matar babanta da ta dawo daga unguwa tace ina kika je ne?""""raihana tace fulawa na siyo gwaggo, cikin tashin hankali gwaggo tace waye ya baki kuɗi?""" tace nayi wankyau ne, tsaki tayi sannan taje inda fulawar take ta ɗauketa, tace wallahi saidai a ajiyeta da safe ayi fanke kowa ya samu, raihana tace gwaggo nifa nayi wankin nan na samu kuɗina gwaggo tace koma uwarki tayi haka za"ayi, ta ɗauke fulawar ta shige , cikin ɗakinta,,,,,,, ���� *zawarci* ���� Bayan ta ɗauki fulawar ta shige cikin ɗaki raihana ta miƙe ta nufi ɗakinsu, kwanciya tayi saboda tun safiya bata ci komai ba, ga azabar yunwa dama tana ji kuma tayi wanki har ta gaji, kuma hdama kowa dai yasan wankindasa jin yunwa,,,,,, Raihana wasu hawaye suka zubo nata , abinda ta fara tunawa, hango tsareren gidanta, tayi da tsaruwarsa da kuma yanda yake a tsabtace, cikinta ta laluba, lokacin data tuna irin abincin da take ci, uhum Allah sarki rayuwa tace, Tashi tayi ta fito tsakar gida dan ganin waye yake sallama, wai ance a bada wanki, raihana tace to ɗauki gashi can , ya nufi wurin data nuna mashi ya nufi wurin yana cewa wai mama tace a kawo maki kaɗin taliya?" Zainaba tace a,a, banda hali, gwaggo data ke alwalla tace kaje kace a kawo, kumin dare tayi ta, yace to, ɗakar wankin yayi ya tafi,,,,,,,, Gwago tace dan rashin imani ubanki yana can yana fama liƙewa mutane takalmi baza ki tausaya mashi ba?" wai mutum ya haifeka amma kana masa hassada, raihana tayi tsaki ta shige ɗakin su......... ���������� *ZAWARCI* �������� Gwaggo tace uwarki da ita kike tsaki, shegiyar nan, idan kinki haushi ki fitar da miji kiyi aure,,,,,,,,, [07:24, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ���������� �������� ������ ���� *page* 2⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* *A* ɗaki rahaina tayi magana ƙasa ƙasa, tace wallahi ba uwata nayi ma tsaki ba, kuma maganar aure, idan Allah ya kawo man lokaci sai inyi,,,,,, *U*mma kiyi mata magana ta bani fulawata yunwa nake ji taliya zan kaɗa inci da manja, raihana ce take ma mahaifiyarta magana,,, umma tace bazan mata magana ba, dana ce kada ki kashe aurenki ai cewa kikai ke ba"a sanki, to yanxun ana sanki sai ki zauna kiyi ta haƙuri tunda haka kika zaɓarma rayuwarki,,,, raihana tace umma haka zaki ce?"" Eh haka nace kuma haka ne,,,, uhum raihana tace sannan ta ɗauki buta ta fita daga ɗakin,,,, �������� *zawarci* ���������� *R*aihana ta kalli wani jikan gwaggo da yake zaune yana cin abinci, da sauri taje inda yake, robar ta ɗauka ta zubar da abincin a ƙasa, tana faɗin tunda banci babu uban da ya isa yaci ko yasha a gidan nan harsai naci, idan kuwa ba haka wallahi ba"a nemi zaman lafiya ba,,,,,,,, Yaron da raihana ta ɓare na abinci ya faɗi ƙasa ya fara burgima yana ihu yana ƙarawa, da sauri gwaggo tayo waje tana faɗin lafiya?""" raihana tace ina ma lafiya tunda baki nemi zaman ta ba a gidan nan, gwaggo ta tafa hannuwa tana sallalami , sannan ta riƙe haɓarta tace raihana, yanxun da ni zaki yi faɗa a gidan nan?""" raihana tace Eh, tana magana tana zaro idanuwa, tace udan har baki bani fulawata ba yau saidai gidan nan ya tashi saboda bala"i, gwaggo tayi dariya tayi guda, ayyuri yuriiiiii yuriiiiii, to uwarki ma ta buga dani tabarni danni nan da kika bakan gixo ce, dan idan har hadari ya taru saina tsotseshi,,,,, Rainaha tace aikin banza wanda bakuyi imani da Allah ba baku da aiki sai neman asiri, kuma idan har ina a gidan nan wannan yaron babu shi babu ƙara cin bacci saidai yunwa ta kasheshi kowa ma ya huta,,,,,,, Gwaggo ta sake sheƙwa da dariya sannan tace, ke yunwa zata kashe, kuma ni yanxun dana ga dama sai in mayar dashi gudan ubanshi, kuma ubanshi yana da abincin bashi dan ubanshi namiji ba kamar ubanki ba, wanda sai ƙato ya cire takallmi sannan ya wanke, raihana tace Eh a haka aka gani kuma aka aura, Gwaggo tace lallai yarinya dani kike magana, tunda *zawarci* kika zaɓa haka zamu zauna dani dake a gidan nan aure ko saidai kiga anayi,, tana faɗin haka ta kama hannun jikanta ta shige ɗakin ta,,,,,,,, Raihana tace karyar banza baƙin bakinki ya faɗa ma jikokinki,,,,,, itama daga nan bata sake magana ba, ta ɗauki butarta ta kona ɗaki,,,,,,,, �������� *zawarci* �������� Raihana baki kyauta ba, ummarta take mata magana, tace umma barta, ninan walkice daidai ƙugun kowa, umma tace rufa man baki, tunda kinsan halinta kika biye mata,,, umma tace to wallahi nidai saidai in bar maki gidan nan, Raihana tace kiyi haƙuri, kada kibar gidan nan saboda ni, umma tace idan kuwa ina san zaman lafiya da tsira da rayuwata dole in tafi dan bana iya zama ina kallon wannan wulaƙancin wallahi,,,,,,,,, Sallamar babansu raihana , umma taji ta tashi ta fito tana mashi sannu da zuwa, ya amsa cikin kulawa, itama raihana fitowa tayi ta mashi sannu da zuwa, ya amsa sannan yace Allah yayi maki albarka, daga ɗaki gwaggo tace ba amin ba, sannan ta fito tsakar gida taci gaba da cewa kace Allah ya tsine mata albarka, wannan da kake gani, tana nuna rainaha da yatsan ta, tace to wallahi bakai sa"arta ba, saboda lalatattar yarinya, baba ya dakatar da ita ta hanyar ɗaga mata hannu, yace bana san irin wannan kalamin daga yau, gwaggo tace dama haka zaka ce tunda an shanye ka sakarai mai matacciyar zuciya, duk gwaggo take wannan maganar , baba bai sake magana ba ya nufi ɗakinshi,,,,, raihana da umma suma ɗaki suka koma,,,,,,,, ������������ *ZAWARCI* ���������� *T*unda asuba, gwaggo ta fito daga ɗaki ta fara jaraba, tana masifa tana zage zage, babu wanda yayi mata magana, taci gaba da cewa idan banda munafircia matsa ma yarinya ta fito da miji tayi aure sai a barta ta zauna, kuma tana da nasu santa, to tunda *zawarcin* kika zaɓa sai kizo ki zauna, Raihana dai daga ita har umma babu wanda yayi magana , haka ta kari masifarta ta koma ɗaki,,,, ,,,,, Bayan hantsi ya fito baba ya fito dan tafiya wajen sana'ar sa, kuma gwaggo batayi wannan famke ba, kuma batayi komai da fulawar raihana ba, haka baba ya fita daga gidan baici kuma baisha komai ba,, Gwaggo bayan fitar baba itama gyalenta ta yafa itama fita tayi tabar gidan,,,,, Wata maƙociyarsu tayi sallama ta shigo, bayan gaisuwa tace raihana ga dakan tashshi raihana tace to, da ƙarfe nawa kike so?""" tace bayan azahar, to Allah ya kaimu lafiya, nawa za"a bada?"""inji matar, raihana tace tiya nawa ne?"" biyu da rabi ce, raihana tace to ki bada abinda kikai niyya, tace to, ɗari biyar ta ciro ta bawa raihana, tace ta riƙe sauran canji, godiya raihana tayi, matar ta tashi ta fita, itama raihana fita tayi ta nufi shago, gari da suger ta siyo sannan tayo gida............ *zawarci* [07:25, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ������������ ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ������������ ���������� �������� ������ ���� *page* 3⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* *S*allama raihana tayi ta shigo gida, umma ta amsa mata, kusa da umma raihana taje ta zauna, garin ta ajiye sannan taje ta ɗauko kofi da cokali, wurin ta dawo ta ɗauki garin ta haɗashi, bayan ta gana , ta miƙawa ummarta tace ummana sha ki rage man, umma tace ni bana sha, raihana tayi juyin duniya tace bazata sha ba,,,,,,,,,, *R*aihana ta ɗauki garin tasha, bayan ta gama sha ta tashi ta fara dakan tashshin da aka kawo mata,,,,,,, �������� *zawarci* �������� *B*ayan raihana ta gama dakan tashshi ta kwashe, bayan ta gama kwashewa ta zauna a wurin tabaryar da tayi dakan tana hannunta, ta jingina kanta da ita, hawaye masu zafi suka zubo mata, ta runtse idanuwanta, abinda ta fara tunawa shine,,, �� �� *gidan mijinta* �� �� *R*aihana ta fara tunawa, wata rana, da sallama ya shigo gidan ko inda yake bata kallaba, shi kuma cikin farin ciki ya shigo yana faɗaɗa murmushin shi, yace raihana barka da gida, tsaki tayi, ita babu sannu da zuwa kuma bata ansa sallamar ba,,,,,,uhum ajiyar zuciya zainaba tayi sannan a bayyane tayi magana tace rabon *zawarci* ������ *zawarci* ������ Idanuwanta ta sake runtsewa, abinda ta ƙara tunawa, raihana zanyi tafiya, ta sake hango lokacin da ta taɓe baki, sannan tace sai wani magana kake man saman kai babu girmamawa, idan zakayi tafiya ina abinda ya dameni"""",,,,,,, murmushi yayi sannan ya ciro kuɗi har dubu ishirin ya ajiye mata a gabanta,,,,,,,,, wasu hawaye suka ƙara kwararowa daga gudan raihana, tace *astagafurulah* *zawarci* baiyi ba, abinda raihana ta faɗa kenan, sannan ta gige hawayenta, tace abinda nafi ƙarfi yanxun shine yafi karfina,,,,,,,,,, *** �������� *zawarci* �������� *R*aihana ta janye taɓaryar gabanta ta jingina da bango ta mike,,,, a daidai lokacin da gwaggo tayi sallama ta shigo,, raihana ta amsa, gwaggo ta cire gyalenta ta rataya a igiya, sannan tace raihana wani mutum ne a kofar gida yake maki sallama, raihana tace naji, ɗakin ummanta ta shiga, ta ɗauko kwandon wanka, ta duba taga babu sabulu a ciki, tsaki raihana tayi tace kai Allah kasa mu dace, saman window ta duba ta ɗauko wata ledar omo, ta zuba ruwa ta shiga wanka,,,,,, �������� *zawarci ne* �������� *T*ana fitowa wanka alwalla tayi ta shige ɗakinsu, umma ina man yake?"" in shafa umma tace babu mai ya ƙare fa, raihana tace yanxun ya zanyi a daidai lokacin da take zama saman tabarma, umma tace ɗauko waccan ledar ina da sauran man gyara ki murza , ajiyar zuciya raihana tayi sannan ta miƙe taje ta ɗauko ta shafa, fuskar nan ta ɗauki ƙalli, da kafafuwanta, kuma babu powder, ta kalli kanta a madubi, tace rayuwa kenan, girgiza kanta tayi hawaye masu zafi suka zubo mata, umma ta kalleta tausayin raihana ya kamata, saboda raihana bata san wahala, amma a fili tace haba har kin gaji?"" ai baki komai ba, lokacin dana faɗa maki kiyi haƙuri ki zauna ai cewa gani kikai gara ki dawo gida,,, haushi ya ishi raihana bata sake magan ba, ta ɗaga ƙasan katifarta ta ɗauko wata ƙoɗaɗɗiyar atamfa tasa, da habar zaninta ta goge fuskarta ta fice daga ɗakin,,,,,, ������ *zawarci* ������ Tana fita umma tace kinga da yanxun kina gidanki kina yin rayuwarki yanda kike so, kinzo ki liƙe nan sai wahala kike sha,,,,, Fitar raihana wani mutum ta hango tsaye bakin bishiyar kofar gidansu kamar ya fiddoshi daga cikin ƙasa, raihana tayi tsaki sannan ta nufi wurin shi cike da masifa, tana zuwa babu ko gaisuwa tace malam yadai?"" yace nine dama nazo ina sanki, to naji kana do na, sai mi kuma?"" maganar aure ce, raihana tace to daga yau kada in sake ganin ƙafarka nan kaji na faɗa maka?"" tana faɗin haka bata jira abinda zaice ba tayi cikin gida, a zaure ta tsaya, tace banda iskanci da shara da bola dan taƙamar kana *zawarci* kowa sai yaxo, tsaki tayi sannan tace shege ƙazamin banza, ............... Hhhhhhhhhh �������� *zawarci* �������� [15:01, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ���������� �������� ������ ���� *page* 4⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* *gargaɗi a bisa wata ƙungiya, da bama buƙatar saka sunan ta, dan haka muna roƙonsu dasu guji juya mana littafi ta ko wace fuska, idan kunnne yaji ���� gangar jiki ya tsira* ����‍♀ �������� *zawarci* �������� Sallama tayi a daidai ƙofar ɗakin ummanta ta shige, har kin dawo?""" Eh kawai tace, inda ta ajiye tashshin data daka ta wuce ta ɗauka , sannan tace umma zan kai mata saƙon nan, umma tace sai kin dawo , to tace tayi gaba,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, *zawarci* Raihaina tana fita umma tace Allah ya baki miji kiyi aure raihana ki huta da wannan rayuwa, ,,,,,,,, *R*aihana tana fitowa maƙotansu ta shiga, gidan badiyya, sallama tayi ta amsa mata tace raihana ki shigo mana, raihana tace to, ta shiga, ta samu wuri ta zauna, suka sake gaisawa, sannan raihana ta fidda tashshin ta bata, godiya tayi , sannan tace bara inxo,,, fitowa tayi taje kicin ta zubo ma raihana abinci,,,, sannan ta dawo ta ajiye mata, murmushi raihana tayi danma kada a ɓata lokaci kawai tace tana azumi,,,,,,,,,,,, ������ *zawarci* ������ *B*adiyya tace Allah sarki azumin mi kike?"" murmushi raihana tayi tace ramuwa nake, badiyya tace to Allah ya bada lada, amin raihana tace, sallamar mijinta suka ji, raihana tana zaune taga badiyya ta tashi cikin sauri ta fita,,,,, tana kallon ta tana zuwa ta rungumeshi tana oyoo yoo barka da dawowa baban sadiq,,, lader hannun ta ƙarɓa cikin girmamawa tana buɗewa dariya tayi saboda ganin abinda yake cikin ledar , sannan ta matsa kusa dashi ta ɗora kanta saman kafaɗarshi tace na gode Allah ya saka da alkairi ubangiji ya ƙara rufa asiri Allah , amin yace yana murmushi,,,,,,, *zawarci* Hmmm ajiyar zuciya raihana ta sauke, sannan ta tuna cewa ita idan mijin nata ya kawo cewa take yaje ya ajiye,,,,,,, a bayyane tace gashi an barni da *zawarci* jiki a sanyaye ta fito tsakar gida, tace nidai zan wuce,,,, �� raihana taga masoya suna soyewa hankalinta ya tashi,,,,,,,, badiyya tace haba tun yanxun?"" don Allah ki bari yanxun zai fita sai muyi fira, raihana tace a, a, ina aikine a gida,,,,,, badiyya tace to ngde, a gaishe man da umma, raihana tace to sannan ta fita tabar gidan,,,,,,,,, �������� *zawarci* �������� *A* gida raihana ta shiga ɗakinsu,,,, umma ta samu tsaye ta riƙe hijabinta a hannu, raihana tana shiga umma tace mata yawwa, zanje duba bayi bata da lafiya, raihana tace sai kin dawo a daidai lokacin da take kwanciya saman tabarmar kaba,,,,,,, umma ta fice tabar ɗakin,,,,,, ������ *zawarci* ������ *Raihana* tana kwanciya ta ɗaga kanta sama tana kallon izarar ɗakinsu, wasu hawaye masu zafi suka zubo mata, ajiyar zuciya tayi sannan ta gyara kwanciyarta saman hannun ta na dama,,,,,,,,,,,,,,, abinda ta fara tunawa,,,, �������� *rayuwarta* �������� *Khadija* shine ai nahin sunan *raihana* babanta malam ibrahim, da ɗan kasuwa ne, ya ɗan riƙe kuɗaɗe babu laifi, daga baya Allah ya kawo mashi karayar arxiki, matan malam ibrahim biyu, binta itace babbar matarsa wanda suke kira da gwaggo, tana da "ya"ya, basai na tsaya lissafo su ba, halima itace mahaifiyar raihana, wanda suke kiranta da umma, umma ta haihu sosai amma Allah bai bata wasu rayuwa ba sai kan khadija, wanda aka sakawa sunan maman malam ibrahim, yayarta ɗiyar gwaggo itace take kiranta da raihana, saboda haka shine dalilin da yasa kowama ya kekiranta da haka, dan yanxunma sunan ta ya ɓata saidai *raihana* Gyara kwanciya raihana tayi sannan ta goge hawayen da suka zubo mata,,,,, �������� *zawarci*�� �������� Ku biyo ni sannu a hankali don Allah donjin labari *zawarci* Ina maku fatan alkairi masoyana , ku biyo ni sannu a hankali don jin wannan labari, *ameenxi writr's association* a shirye muke wajen ƙawata maku da daɗaɗa maku din farin cikin ku, *jameela musa* ke cewa ku kasance dani lafiya,,,,,, 07060797938, a shirye nake da jin ƙorafinku ���� [15:02, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ���������� �������� ������ ���� *page* 5⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* *gargaɗi a bisa wata ƙungiya, da bama buƙatar saka sunan ta, dan haka muna roƙonsu dasu guji juya mana littafi ta ko wace fuska, idan kunne yaji ���� jiki ya tsira* ����‍♀ ������ *ZAWARCI* ������ *B*ayan ta gama goge hawayen da suka zubo mata a ido, ta tashi zaune ta zabga tagumi, sannan ta ɗora kanta saman guiwarta,,,,, *zawarci*�� Malam ibrahim mahaifin *raihana* shine yayi kyautar raihana ga wani yaronshi mai suna aminu, yana da kirki sosai, ya bashi raihana ne, saboda ya matsa mashi yana santa, shi kuma ya bashi raihana saboda ya yaba da hankalin aminu,,,,,, *to haka baba ya bawa *aminu* auren raihana, ansha shagali sosai kuma aminu yayi hidima saboda yana san raihana kuma komai zai iya yi, saboda ita idan dai abun baifi ƙarfinshi ba,,,,,,,, �������� *zawarci* �������� *Raihana* da sauri ta goge hawayen idon ta dan kiran sunan ta da taji gwaggo tanayi,,,,, ba tare da ta amsa kiran ba, ta tashi ta fito tsakar gida,,, kallo tabi gwaggo dashi har yanxun batayi magana ba,,,,,,, Gwaggo tace, wallahi tun ɗaxu nake neman wanda zai kai mana niƙa ban samu ba, raihana ta ɗaure fuska sosai sannan tace idan baki samu mai kai niƙa ba sai akayi me?"""" gwaggo tace wannan ɗaure fuskar naki bazai hana ince kije kikai ba, tunda ba"a samu yaron aike ba,,, kam raihana tace, sannan tace lallai gwaggo kinzo da abinda baya yuwuwa, gwaggo tace ai dan zai yuwu nayi magana, saboda haka sai kinje, raihana tace bazanje ba,,,, sallama umma tayi ta shigo gidan, a daidai lokacin da gwaggo take cewa da kina gidan mijinki zanje in kiraki kikai niƙa ne?"""" *t*saki raihana tayi sannan tace aike kina so kiyi man gorin aure, bayan nasan idan lokaci yaxo sai nayi, gwaggo tace wannan kuma matsalarki, dan wallahi idan baza kikai niƙan nan ba, yau bazanyi tuwon nan ba, saidai ubanki ya kwana da yunwa,,,,, umma tace ɗauki kije kikai ɗinƙan kinji,,,,, raihana zatayi magana umma ta dakatar da ita, ta hanyar cewa ba komai wata rana sai labari, gwaggo tace ba labari ba koma b.b.c ne ina ruwana,,,, ta juya ta wuce ɗakinta, inda gwaggo ta ajiye buhun niƙan da kuɗin raihana taje ta ɗauka sannan ta fita daga gidan,,,,,,,,,, �������� *zawarci* �������� Raihana sai Allah ya isa take har takai shagon niƙa,,,,, mai niƙan ya kalleta ya bushe da dariya, sannan yace baiwar Allah ke aka aiko?""" rahaina bata yi magana ba, ta haɗa hannuwanta ta rugummesu a ƙirjinta,,, mai niƙan yace ni wallahi da zaki yadda kawai in fito muyi aurenmu in rufa maki asiri tunda shi aminun ya kasa,,, ko inda yake raihana bata kalla ba, dariya yayi lokacin daya ɗaga buhunta ya juye masarar a cikin inji, yaci gaba da cewa matana ukku yarana ishirin da biyar, kallon ƙasa da sama raihana tayi mashi, wata irin dariya yayi sannan yace Allah sarki irin wannan kallo ai sai kisa mutum yayi fitsarin zaune dan daɗi, tsaki raihana tayi ta duƙar da kanta ƙasa har ya gama niƙan,,,, ta ɗuka zata ɗauka da sauri ya riƙe yace bari insa akai maki, raihana ta saki, kuɗin ta miƙa mashi yace tabarsu, yana yashe baki yace wannan toshine, murmurshin baƙin ciki raihana tayi taji kamar zuciyarta zata fashe wato da niƙa za,ayi mata toshi,,, yaronshi yace ya ɗauki niƙan yakai gidansu, yaron ya ɗauka yayi gaba, raihana tafi bayanshi, mai niƙa sai ɗago hannu yake yana cewa sai yaxo cin tuwo anjima,,, �������� *zawarci* �������� *raihaina* haka tabi bayan yaron tana zance zuci, lallai waƙƙahi mutumnn nan ya raita mata, hankali, addu"ar ta ɗaya kada yazo gudansu dan babanta yana iya cewa ya turo, tunda dama kullum sai yayi mata maganar tayi aure,,,,, a daidai lokacin da tayi sallama cikin gida,,,, *zawarci* Yaron ya ajiye niƙan ya fita, gwaggo ga niƙan nan, to aisai kiyi tankaɗe, raihana tace hada wani tankaɗe, tace E , taci gaba da cewa ai da uwarki ce idan tana aiki baki da zama sai kinga an gama, dariya ryhaina tayi sannan tace maida wuƙaƙen zan maki, a daidai lokacin data shiga ɗakinsu,,, hijabinta ta cire ta miƙawa ummanta kuɗin niƙan tace ki ajiye wannan , umma tace na miye?"" raihana tace nawa ne na baki, umma tace to, bayan ta nashi kuɗin ta fito tsakar gida ta fara kama ma gwaggo aiki,,,,,,,,, �������� *zawarci* �������� *W*ani yaro ne ya shigo da tsirin kayan wanki saman kanshi, sallama yayi sannan ya nufi inda raihana take zaune, kama mashi tayi ya sauke, sannan ya miƙa mata kuɗi yace ga kuɗin ruwa da sabulu, ta ƙarba ta ɗaure a haɓar zani tace idan Allah ya kaimu jibi ku dawo ku karɓa, yaron yace to, sannan ya fita daga gidan,,,,, *zawarci* Gwaggo tace raihana wannan wanki ma ai babu wani datti sosai, raihana dai bata yi mata magana ba ta ɗauki kayan mutane ta nufi ɗakinsu dashi, bayan ta ajiye ta fito suka ci gaba da aiki, �������� *zawarci* �������� Tunda safe gwaggo tazo kofar ɗakin su raihana ta riƙe ƙugu, tana cewa ki fito ubanki babu lafiya ki kawo kuɗin wankin nan inje in siyo mashi magani, daga ɗaki raihana tace wane irin kufi kuma?"" wanda kike tarawa a daidai lokacin da ta yaye labulen ɗakin ta siga ciki, raihana tace to gaskiya banda wasu kuɗin ni da zan bayar, gwaggo tace kina dasu, raihana tace faɗa man abinda nake siyawar, gwaggo tace wanki mana kina nan kin tara kuɗi dake da uwarki kin boye, dariya raihana tayi sannan tace baki son muna tara kuɗi gwaggo?""" tsaki tayi gwaggo sannan ta fita tabar ɗakin, *zawarci* Umma tace idan kina da kuɗi ki bata mana, raihana tace barta, zanje wajen baban dakai na, umma tace to, miƙewa raihana tayi ta fita daga ɗakin, ɗakin baba taje ta shiga tare da sallama, ya amsa , kusa dashi taje ta gaishe shi, ya amsa sannan tace baba miye ya sameka??"" baba yace mura nake, amma da sauƙi yanxun zan fita, raihana tace to Allah ya ƙara sawakewa, baba yace amin, raihana ta miƙe zata zata fita shima baba ya miƙe ya biyo bayanta, yana cewa mamana ki fito da miji kiyi aura kinji ko?"" to kawai tace tayi gaba, shima fita yayi daga gidan dan tafi wurin aiki...... ������ *zawarci* ������ Raihana tana fitiwa ɗakinsu ta shiga ta fiddo wankin da zata yi, ta fara wankinta, *zawarci* [21:18, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ���������� �������� ������ ���� *page* 7⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* Wannan shafinki naku ne, *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* Godiya ta musamman, *ASMEENAT XEEYAN* �� *Y*ana fita tafi bayanshi da harara tace banza sakarai,,, kwanciya tayi tare da jawo bargo ta lulluɓe, taci gaba da baccin ta,,,,, *A*minu kuma yana zuwa ɗakinshi gado ya hau ya kwanta, ya fara tunanin wata ƙawar *raihana* da take masifar sanshi, ajiyar zuciya sannan yace Allah sarki itama haka take ji, yanda yake ji idan raihana ta wulaƙanta shi, gyara kwanciyar shi yayi sannan yace ita kuma babu ruwanta bata jin komai, a bayyane yace Allah sarki rayuwa,,,,,, ****** ƙarfe 9:30am ta farka daga bacci, saboda haka a hanzarce ta miƙe ta shiga toilet tayi wanka, bayan ta gama wanka ta fito, ta zauna a gaban madubi ta fara shirya kanta,,,,,,,,,****× *A*minu yana ɗakinshi yaji ƙamshin turaren raihana, shima tashi yayi ya shiga wanka, bayan ya fito ya shirya cikin ƙananan kaya, sannan ya nufo ɗakin raihana, itama ta gama shiryawa, ta matse cikin riga da wando, yana shigowa ɗakin a siƙwane ya isa inda take, ta rungumota , ta baya, ya ɗora fuskarshi saman kafaɗarta, daidai saitin kunnenta yayi magana, kinyi kyau madam, cikin masifa ta ƙwace jikinta,, ta juyo ta nuna shi da yatsan ta,, sannan tace wallahi daga yau sai yau, idan ka kuskura ka sake tiƙeni , ban yafe maka ba, dariya aminu yayi sannan ya sake matsawa kusa da ita, ya ƙara tallafo ƙugunta, ya ɗora hannuwanshi a saman ƙirjinta, raihana tace Allah ya isa ka taɓa, dariya ya sake yi sannan yasa hannunshi cikin rigarta, da sauri ta ciro hannu sannan ta ɗunƙule hannunta da niyyar kai mashi nushi yayi sauri yaja da baya,,,,,,,,,, *H*aba madam ya kamata ki kawo man ɗan abinda zanyi break mana,,, raihana tace kaji wani sakarci kuma, madam sai kace wata inyamura`?"" Aminu yacd wallahi ba inyamura kike ba,,,, raihana taci gaba da cewa wallahi har inbar gidan nan bana girki kaji na faɗa maka, dan daga yau ka fara lissafi sati ukku zanyi gidanka, aminu yace Allah ya sawake, ni bana sakin mace duk abinda tayi man, raihana tace baka haɗu da irin raihana ba, dan wani abun idan nayi maka kai da kanka zaka rubuta saki ka bani, kuma idan kazo bani saika duƙa,,, aminu yace to Allah kada ya nuna mana ranar,,,, taɓe baki tayi sannan tace ka kawo man abinda zanyi kalaci, yace bara in dafa maki, ko inda yake bata kalla ba, shi kuma bai sake magana ba ya fita yabar ɗakin""""""" *A* kicin haka ya zuge yaci gaba da aikin haɗa masu abinda zasuyi kalaci,,, ya daɗe sannan ya gama ya fito, da abinda yayi a farlo yaje ya ajiye,, ya koma kicin ya gyara inda ya ɓata,,, bayan ya gama ya dawo farlo ya zace ranki ya daɗe fito an gama, raihana ta taho cikin isa da ƙasaita, tazo ta zauna, yawo flaks tayi ta fara haɗa kalaci, sannan ta jawo flet na dankali da doya, ta ajiye a gabanta ta fara ci, aminu yabi ta da kallo, saida ta gama shi har lokacin babu abinda yaci ko yasha,,, ***miƙewa tayi zata nufi ɗaki da sauri ya miƙe ya riƙota,,,, farlo ya dawo da ita ya zauna saman kujera, ita kuma ya zaunar da ita saman cinyarshi, raihana kiji tsoron Allah, kada ki manta sadaki na bayar na auroki dan ina sanki, kuma na ɗauki hutu a wurin aiki na dan kawai in more da amaryata, a daidai lokacin da yake kai bakinshi cikin nata, raihana ta fara tureshi , amma a banza, haka taci gaba da halbe halbenta, tana tunkuɗeshi amma ko motsi baiyi ba, haka yaci gaba da bi duk inda jijiyar jikinta take yaci gaba da aika mata saƙonni, a kasalance raihana ta samu ta janye bakinta daga nashi, cikin wani yanyi tayi magana tace ban yafe maka ba, a hankali ya sake mata hannu , ya kwantar da bayanshi jikin kujera, ita kuma tana zaune a ƙasa,,, daga baya kuma ta miƙe ta nufi ɗakinta,,,, tana zuwa gado ta hau tayi ruf da ciki, zuciyarta tana mata saƙe saƙe,,,,,, Shi kuma har lokacin yana zaune kamar yanda raihana tabarshi,,,,,,,,,, Kiran sallar la"asar ne yasa umma cewa tashi muyi sallah mu dawo, *raihana* tace to, raihana ce ta fara fita daga ɗakin, umma har yanxun tana zaune inda take, raihana tana fita, umma tace to ai ga *zawarci* Allah ya ɗora maki raihana da ƙananan shekaru saidai addu"ar Allah ya kawo miji na gari,,,miƙewa tsaye tayi itama ta fito, a daidai lokacin da raihana zata shiga ɗaki,,, ta shige umma ta fito,,,,,, ������ *zawarci* ������ *R*aihana, ki fito fa babu ruwa a gidan nan, gwaggo ce take magana, raihana da take zaune saman abin sallah , tace *innalillahi wa"inna ilaihir raji"un* a daidai lokacin da gwagho ta sake cewa in banda iskanci ina magana sai kiyiman shiru , to ai sai ki fito ki faɗa man idan ni kike so inje in samo ruwan nan, miƙewa tsaye raihana tayi ta fito tsakar gida, ta fara tattara kayan mutane data wanke, gwaggo tace a nan zaki samo man ruwan, wani bokiti ta ajiye a gaban raihana, amma har yanxun raihana batayi magana ba, ta gama ƙwashe kayan ta nufi ɗakin su, *zawarci* *B*ayanta gwaggo tabi tana cewa uwarki kika kyale, shegiya mai baƙin halin tsiya, saboda wannan baƙin halin yasa namiji ya sakoki gaki nan kin rasa mashin shini, ita dai raihana batayi magana ba, saboda haka tana ajiye kayan ta ɗauki hijabinta tayi waje,,,,,,, ������ *zawarci* ������ *A* kofar gida ta tsaya har ta samu mai ruwa, tace ya kawo mata jarka ɗaya, yace to, ya ɗauko ruwan tayi gaba yabi bayanta,, har cikin gida, inda gwaggo ta ajiye bakitin ta nuna mashi a ciki ya fara zuba ruwan, gwaggo tana ɗaki taji ƙarar zuba ruwa saboda haka tayo waje, salati ta fara tana tafa hannunwanta yanxun saboda tsabar bakin ciki kije ki samo ruwan shine ke mai arziki zakije ki karawo mai ruwa?""" wannan ai baƙin ciki ne, naira ishirin ɗin idan kika bani ai na siyi omo, raihana ba tayi magana ba, mai ruwa yana gama zuba ta bashi kuɗin shi , ya fita daga gidan ita kuma ta nufi ɗakin su, gwaggo tace kai yarinyar nan Allah yayi maki baƙin ciki , raihana Allah ya tsine maki albarka tunda kika hanani kuɗin nan, raihana da sauri ta fito daga ɗaki sannan tace , baƙin bakin ki ya faɗa kanki dake da "ya"yanki da jikokinki , sannan ta koma cikin ɗaki, gwaggo tayi ta zage zage ita ɗaya a saƙar gida, *zawarci* Saboda dama tun dawowar raihana gwaggo bata da yaron aike sai ita, tun tana cewa bata zuwa, ta haɗata da baba yace tayi haƙuri taje saboda a zauna lafiya,,, ***gwaggo sai Allah ya isa take tana ƙarawa tana tsine ma raihana saboda bata bata naira ishirin ba, daga umma har raihana babu wanda ya sake ma gwaggo magana har ta gaji da kanta tayi shiru,,,,,, [21:19, 08/11/2017] ‪+234 813 308 2423‬: ���������� �������� ������ ���� *ZAWARCI* ���������� �������� ������ ���� *page* 8⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ��✍�� *JAMEELA MUSA* ���������� �������� ������ ���� �� *ZAWARCI* *H*aka gwaggo tayi jarabarta harta ƙoshi dan kanta,,,,,, *Y*aro ne, tsaye a tsakar gida , sai ƙara nanatawa yake ance ana sallama da *raihana* gwaggo ce ta fito daga cikin ɗaki tana cewa uwar baƙin hali kinaji ana kiranki baza kixo ki fita ba,, to kada Allah yasa ki fito ni bara inje, idan ya shirya zance kawai ya turo, tana faɗin haka tayi waje,,,, ������ *zawarci* ������ *A* zaure gwaggo ta sameshi ya jingina da bango, ƙafarshi ta dama ya ɗorata a bango ta baya,, ya rungume hannunshi a ƙirjinshi, kanshi yana kallon ƙasa, kana ganinsa, sallama gwaggo tayi , ya masa ba tare daya kalli inda take ba, gaban gwaggo ya faɗi, da sauri ta leƙa kofar gida, dan taga ko mai sallamar yana waje, babu kowa dowowa tayi, kallon da tayi mashi yafi ƙarfin ace yaxo neman *raihana* saboda haka ta dawo, tace kaine ka aika yaro cikin gida?"" sai a lokacin ya ɗago kanshi , da sauri gwaggo ta sauke idon ta ƙasa saboda wani abu taji ya shigar mata cikin ido, zuuuuuuu, yace Eh , *raihana nake nema, gwaggo cikin rawar murya tace , lafiya dai?"" yace lafiya qalau ia san ganin ta ne, har yanxun kan gwaggo ƙasa yake, tace an ɗaura mata aura, ummm yace, ba tare da ya sake magana ba, hannunshi ya saka a aljihu ya ɗauko bandir na 1000, ya miƙa mata, gwaggo da sauri ta ƙarɓa, tana godiya shi kuma ya fita, da sauri gwaggo ta miƙe tayi cikin gida,,,,,,,,,,, <<>> {{}}~~¤ *A* ɗaki gwaggo ta duba kuɗin sannan ta jinjina kanta, tace lallai ina da sauran aiki a gabana,, wannan mai kuɗin idan ya auri *raihana* ai ina cikin matsala, hijabinta ta jawo daga saman kyaure ta zura tayi gaba{{}}}<<>> ������ *zawarci* ������ *S*allamar baba tasa da umma da raihana suka fito tsakar gida, baba sai ƙara faɗaɗa murmushin shi yake,, tabarma umma ta shimfida tana ƙara mashi sannu da zuwa,, yawwa yake cewa lokacin daya ke zama, suma zama sukai baki ɗayansu, baba yace albshirin ku?"" da umma da raihana suka ce goro, sannan umma tace ai yau yanda naga kana murmushin nan, nasan an samu nasara, baba yace gaskiya alhamdulillah a daidai lokacin da gwaggo tayi sallama ta shigo, inda suke zaune ta nufa tare da ɗauko kujera tayani gulma ta zauna, baba yace to yaudai *raihana* Allah ya temakeki kin samu mijin aure, gaban raihana ya faɗi da sauri tasa hannunta ta dafe ƙirjinta,,, cikin zaƙuwa gwaggo tace sirikin namu daga ina yazo?""" baba yace ai ba ɓoyayye bane , *yusufa* mai niƙa ne,!'""""""" idanuwa raihana ta zaro sannan tace haba baba, ka daina wannan naganar don Allah mutum da mata ukku yara ashirin da wani abu, gwaggo tayi karaf tace rufa ma mutane baki munafikar Allah, ubanki yana magana kina magana?"" wannan ai rashin tarbiyya ne, sannan ta juya wurin baba tace a gaskiya idan kana biye ma yarinyar nan babu ranar da zata aure, tunda an samu mai santa kafin ya zare kawai kace ya turo, baba yace, ai yace zaizo su fahimci juna dai, saboda haka yaune zai fara zuwa, wata irin guɗa gwaggo tayi , sannan tace lallai yarinya kinyi goshi{{}} *zawarci* *U*mma batayi magana ba, ta tashi tayi ɗakinta, raihana ma ta rufa mata baya,,,, gwaggo ta zauna taci gaba zuga baba, lallai yace ma yusufa ya turo, kawai a ɗaura aure in yaso daga baya ta tare, haka dai taci gaba da maganganunta, daga baya ta tashi tayi ɗakinta, shima baba ɗakinshi ya shige,,,,,,,,,{{}} {{}} gwaggo sai zagaye gida take tana cewa wallahi Allah ya rufa maki asiri, kinga kiyi aurenki, ki huta, kai wannan yarinya da sa"ar rayuwar kike,{{}} tanayi tana "yar dariyarta, kana ji kasan dan wulaƙanci take abun,, {{}} {{}} *zawarci* {{}} *R*aihana tace umma wallahi da baba baya nan dana fita nayi ma gwaggo magana, ince ta fita harkata, umma tace ki barta tayi duk abinda taga dama, abinda mutum yayi mai kyau ko kishiyar hakan kanshi yayi ma,,,,,,, *U*mma tace tashi muyi sallar isha"i ki ida man labarin {{}} ������ *zawarci* �������� *D*ariya *raihana* tayi sannan ta ɗauki buta, alwalla tayo ta dawo ɗaki hijibinta ta saka sannan ta haye saman abin sallah,,,,,,,,,,, *AMEENCI WRITER'S ASSICITION* ��✍�� ke maku fatan alkairi, ni *jameela musa* nake cewa ku kasance tare dani, ��💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *page* 9⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 🔵🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵 🔵🔵 🔵 *ZAWARCI* *R*aihana tana gama sallar isha"i, tana zaune a inda tayi sallar bata tashi ba, umma tace mata tunda kin gama ci gaba da bani labari, umma bata gama rufe bakinta ba, gwaggo ta yaye labulen ɗakin umma babu ko sallama tace, maza fito ga ango can mijin amarya yaxo, yana ƙofar gida yana jiran *raihana* farin cikin shi, ta ƙareshe maganar tana dariya, *T*saki raihana tayi sannan tace bazanje ba, gwaggo tace ni kike faɗa ma haka?"" raihana tace an faɗa idan kinji haushi shima ki koreshi tunda dama kin saba ƙorama man samari, Gwaggo tace wani in ƙori yusufa ace ina baƙin ciki?"" tana maganar tana taɓe baki, raihana tace ai dole yanxun kice haka tunda kinga shi ba aminu bane, gwaggo tace keji ɗiya yau kuma jarabar rashin auren naki a kaina zata ƙare?""""" Rainaha tace dole ta ƙare a kanki tunda babu munafikar da ta kashe man aure sai ke, idanuwa gwaggo ta zaro sannan ta daki ƙirjinta da ƙarfi tace lallai yau naga sherrin rayuwa, raihana tace wallahi idanma har sharrin rayuwane baki ga komai ba, gwaggo tace to babu damuwa yanxun dai kije ga sabon miji yaxo, idan har kika yi auren banma kara zuwa gidan bare aja mani sharri, Raihana tace zanje bisa cika umarni mahifina, tana faɗin haka ta miƙe tayi waje fuuuuuuuuu tunda dama hijabin da tayi salla bata cire ba, gwaggo tace shegiya mai baƙin hali ai gara dai a lallaɓa a aurar dake ga yusufa ko aikin gidan "ya"ya yasa ki ladafi, ɗiya tsaitsaye haka kamar an jika shinkafa da ruwan sanyi?"""" umma dai bata ce komai ba, haka gwaggo tayi ta wulaƙanci daga baya kuma ta nufi ɗakin ta,,,,,,,, A ƙofar gida, raihana ta samu yusufa tsaye, yasha gayu fuskar nan ya nemi mai ya lafta mata sai ƙalli take, haƙoran nan nashi kuma dayaci goro suma sai yauƙi suke, haka raihana tabi yusufa da kallo tun daga tsakiyar kansa har ƙafafuwanshi, Bayan ta gama kalleshi tsaf, ta dawo da duban ta daidai idon shi, suka kalli juna ido cikin ido, sannan tace sannu, ya yashe baki yace raihana raihana, tsaki raihana tayi sannan tace da Allah malam naji saƙonka, yanxun ka shirya auren *RAIHANA* ne?"""" Yusuf yace Eh darling, tsaki raihana tayi sannan tace to na baka daga yau zuwa jibi jibin nan, kaje ka haɗo man milayan biyar, idan har ka haɗo man su to lallai kaxo a ɗaura mana aure, Idanuwa yusufa ya zaro sannan yace miliyan biyar fa kike magana?""" Raihana tace Eh ba raihana kake so ba?""" yace Eh tace to madamar kana san aure na, sai ka kawo kuɗin nan idan kuwa ba haka ba, kada ka kuskura in sake ganin ƙafar ka a ƙofar gidan nan, Ajiyar zuciya yayi zaiyi magana raihana ta ɗaga mashi hannu sannan tace ba wata magana tsakanin ni da kuma kai idan har ka kawo kuɗin to idan har baka kawo ba, bazan sake saurarenka ba, tana kaiwa nan tayi cikin gida.................. Yusufa yabi raihana da kallo har ta shige cikin gida, tana shiga ya ƙare ma gidan su raihana kallo yace lallai wannan yarinyar tama raina ma mutane hankali in banda iskanci ko ubanta bai taɓa ganin miliyan ɗaya ba amma shine har take cewa wani ya kawo mata miliyan biyar, tsaki yayi sannan yace zanga uban naki in faɗa mashi tunda shi mutumin kirki ne, haka yayi ta surutanshi shi ɗaya daga baya kuma ya tafi yabar ƙofar gidan................. Raihana tana dawowa gida, ɗakin ummarta tayi sallama ta shiga, umma dake kwance har bacci ya fara fizgarta, tace har in dawo?""" raihana tace Eh, umma tace baima wani daɗe ba, raihana tace Eh, umma tace to ya kukayi dashi, murmushi raihana tayi sannan tace umma gaskiya nace mashi kawai ya turo, ta ƙarasa maganar tana taɓe baki, umma tace to Allah yasa hakan shine alkairi, murmushi raihana tayi sannan tace alkairin ma ne, umma tace to bara inje in sanar da babanku, raihana tace tou, tashi umma tayi ta fita daga ɗakin, tana fita raihana ta kece da dariya, sannan tace duk dani ake magana, idan har bazan koma gidan Aminu ba, haƙiƙa dai in su namiji mai tsafta in aura amma na auri yusufa haka ai ko dariyar ƙawaye ta hanani sakat, gyara ƙafafunta tayi sannan ta kwanta, da hannunta ta lalabu ta jawo wani tsohon zani ta lulluɓe, bata daɗe da kwanciya ba bacci yayi gaba da ita............... Umma bayan taje ɗakin baba ta faɗa mashi cewa raihana tace ma yusufa ya turo, baba yace to Alhamdulillah lamari yayi daɗi Allah ya tabbatar da alkairi, umma tace ameen, itama umma ɗakinta ta tashi ta nufo ta kwanta, 💦💦💦 *Zawarci* 💦💦💦 *T*unda safe raihana tana gama sallah gwaggo ta fito wai lallai yau gidan nan fa babu ruwa, saboda haka raihana ta fito ta tafi wurin mono ta samo masu ruwa, raihana dake kwance, saboda ta gama sallah ta kwanta ta huta gabanta ya faɗi, Gwaggo ta iso ƙofar ɗakin tace ki fito ki samo mana ruwa nace gidan babu ruwa, raihana daga kwance tace bazanje ba, *innalillahi wa"inna ilaihir raji"un,* raihana saboda rashin mutunci ni kike zagi?"" kuma uwarki tana ji kina zagi na, har cewa take ki ƙara man, daga raihana har umma idanuwa suka zaro suna kallon gwaggo, taci gaba cewa saboda kawai nace ki ɗibo ruwa sai kawai kiyi ta zunguwara iyaye na zagi, Wayyo Allah da mutunci na gidan nan tunda ɗiyar nan ta dawo take ɗura ma iyayena zagi, lallai yau basai gobe ba, zamana gidan nan ya ƙare, baba dake ɗaki ya fito yana tambayar ba"asi?""" Kuka gwaggo take sosai tace raihana ce tun shekaran jira da tayi magana sai ta zageta kuma uwar tana ji saidai tayi dariya, Baba yace ina raihanar take?"" umma ta fito daga ɗaki tace wallahi ba haka akayi ba, yace rufe man baki, umma tayi shiru baba ya kalli inda raihana take tsaye yace daga yau shine magana na ƙarshe nasha faɗa maki idan baki kiyaye ba, haƙiƙa zaki bar man gida kinji na faɗa maki, raihana tace tou baba insha Allah amma wallahi ban zage ta ba, baba yace koma dai miye keta shafa bani ba, maza kije ki ɗauka ki ibo mata ruwan, da kina gidanki zataje can ta kirawo ki?""" raihana tace tou, ɗaki ta koma ta ɗauko hijabinta, kofar ɗakinsu ta ɗauki bokitin ƙarfe, ta ɗauka tayi waje............................... Raihana bayan ta fita, baba yace ma gwaggo kema banda masifa tunda safe sai kice yarinya saita ibi maki ruwa?""" gwaggo tace ai tuwo zan ɗora dan anjima gidan biki zani, baba yace to miyasa tun jiya ba"a samo ruwan ba?"" gwaggo tace saboda sirikina zai zo, kuma almajira ma idan ka kira basu zuwa, tsaki baba yayi sannan ya nufi ɗakin shi itama umma ɗakinta ta koma gwaggo kuma tabi baba ɗakin shi ta fara tattaro kayan shi da sukai datti........................ A madadin *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ni *MEELAT MUSA* nake cewa ku biyoni .......................................... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *Page* 1⃣0⃣ *AMEENCHI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 🔵🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵 🔵🔵 🔵 *ZAWARCI* *T*saye take a bakin mono ta jera layi da bokatin ta, ga ɗan sanyi sanyin asuba, Raihana ta buɗe idanuwanta duk wurin babu mace sai maza, baƙin ciki ko miye raihana ta tuna oho?"" kawai hawaye ya fara gangarowa daga cikin idanuwanta, haka taci gaba da kuka tana gogewa da gefen hijabinta, Kuka take tana matsawa da layinta idan an janye, haka kowa yaci gaba da ibar ruwa har layi yazo kanta, haka ta matsa ta tara nata, ta koma ta fara bugawa, har bokatin ya cika, tazo ta janye ta ɗauka ta nufo gida tana mai nadamar wannan *zawarci* Sallama raihana tayi ta shiga cikin gida, a ƙofar ɗakin gwaggo taje ta ajiye ruwan, har zata juya gwaggo tace yawwa ga kayan babanki nan sunyi datti sai ki siyo sabulu da ruwa ki wanke, raihana tace sabulu da ruwa kuma?"" to a ina zan samu kuɗin siye?""" Ggaggo tace cikin kuɗin da kikai wanki jiya?""" murmushi raihana tayi sannna tace to Alhamdulillah Allah ya ƙara rufa mana asiri, gwaggo tace Allah ya tona maki asiri raihana muje abinda kike boyewa, raihana tace innalillahi wa"inna ilaihir raji"un Allah dai ya tona maki asiri gwaggo ni kuma nawa ubangiji ya rufe man shi, Gwaggo tace lallai raihana iskancinki kullum gaba yake, yanxun nan ubanki yayi man tsakani dake amma shine dai baza ki fita hanyata ba?""" Raihana tace nima idan har baza ki fita tawa ba banga abinda zai fitar dani taki ba saidai a raba gidan nan, dani da ummana daban ke kuma dake da baƙin halinki, Wannan magana tayi ma gwaggo ciwo saboda haka ruwan da raihana ta ibo ta ɗauko bokatin ta kwarara mata su duka a jikinsu, sannan ta ɗaga bokitin taci gaba da kwaɗa ma raihana, Raihana sai kuka take tana faɗin a taimaketa gwaggo zata kasheta, baba da bacci ya fara ɗauka da sauri ya fito tsakar gida, amma umma duk abinda ya faru tana ji , amma bata ce ta tafasa bare a shiɗe, kuma haka bata fito tsakar gidan ba, Baba yazo ya riƙe bokitin sannan yace ma gwaggo wai wannan wane irin masifa ne?""" gwaggo cikin shashsheka ta alamar gajiya kamar wanda tayi gudu sosai, tace tun da safe ɗiyar nan take zungurawa sale mai kanwa zagi, baban gwaggo kenan, taci gaba da cewa kuma idan mutum yayi magana a bashi rashin gaskiya,,,,, Inda raihana take tsaye tana kuka baba ya kalla wanda duk gwaggo ta farfashe mata kai, baba yace ke kuma baki zaunuwa wallahi, baba na faɗin haka raihana bata sake bi ta kanshi ba tayi ɗakin umma, Baba yabi ta da kallo, ita kuma tana shiga ɗakin ta fashe da kuka tace umma saboda Allah ni babu mai goya man baya?"" baba kullum bayan matarshi yake bi, umma tace kema da a gidanki kike ai mijinki zaibi bayanki ne, raihana tace Allah yaman sakayya umma dai batace komai ba, ita kuma raihana zama tayi sai Allah ya isa take yi, Daga baya umma ta fita daga ɗakin, ita kuma raihana zama tayi taci kukanta ta ƙoshi, saida ta gaji dan kanta sannan ta tashi ta cire kayan jikinta, ta kwanta wani wahalallan bacci yayyi gaba da ita,,,,,,,,,,, *zawarci* Ƙarfe 12:30pm raihana ta farka daga bacci, fitowa tayi tsakar gida, a ƙofar ɗakin umma taga wani tashin wanki, an kawo mata, inda gwagg take ta kalla, ita kuma gwaggo surfe take k uwarmi take surfawa oho?"""" Kanta ta dafe da yake mata wata irin sara, dafe kan tayi sannan ta duƙa ta ɗauki buta ta nufi bayi, { *toilet* } tana fitowa ta nufi inda suke sanwa ta fara bubbuɗe kwanuka, gwaggo uwar mi kike nema?"" ko inda take raihana bata kalla ba, taci gaba da buɗe buɗenta, dariya gwaggo tayi ta dakata da dakan da takeyi, ta ɗora guwar hannunta kan taɓaryar dake cikin turmi, sannan ta tallafe fuskarta da tafin hannun ta, tace yarinya babu abinci, sai kinsan matsayi na a gidan nan sannan zaki fara cin abinci, murmushi raihana tayi sannan tace aikin banza kare da gudun layya, tana kaiwa nan tayi ɗakin umma, gwaggo tace saida a mutu da yunwa""" raihana dai bata sake magana ba, ta koma ɗaki madubi ta ɗauko tana kallon yanda gwaggo taci ma fuskarta mutunci, Allah yayi man sakayya haka rainaha kawai ta faɗa , ta koma ta kwanta, wani bacci wahalar ya ƙarayin gaba da ita,,,,,,,,,, 💦💦💦 *zawarci* 💦💦💦 *R*aihana tashi kiyi sallah mana, umma ce take tashin raihana , a gajiye raihana ta fara buɗe idanuwanta da sukai mata nauhi, hawayen wahala suka fara safa da marwa a idonta, umma tace ki tashi kiyi sallah nace, a daidai lokacin da umma take cire hijabin jikinta, A gajiye raihana ta miƙe ta fito, buta ta duƙa ƙofae ɗakinsu ta ɗauka, gwaggo sai habaici take, tsaki raihana tayi sannan tace idan dai kare yana haushi idan bai samu aboki ba ya zama mahaukaci, gwaggo tace uwarki waccan tana nuna ɗakin su to itace mahaukaci, kuma itace karya, dariya raihana tayi sannan tace ga irin halin nan kinayi , gwaggo tace shegiya mai baƙin hali, raihana tace ai a turbar kika ɗrani tun ina yarinya, Gwaggo tace zawarar banza, raihna tace , Allah ya kaddara man kuma kema dake da ahalinki Allah ya ɗora maku jawarci kuji abin idan daɗi ne, Gwaggo tace ni kike cewa "ya"yan na zasui *zawarci*? Tsaki raihana tayi , bata sake magana ba ta fara alwalla, Gwaggo sai masifa take, ala dole wai raihana tace za"a sako mata "ya"ya daga gidan aure, taci gaba d cewa ke kaɗai kika zamo haka kuma kece kaɗai zaki lalace haka , a daidai lokacin da raihana ta gama alwalla tace tare dai zamu lalace mai faɗa da ɗiyar cikin ta, ki kashe mata aure dan ki aura ma ɗiyar aminiyarki, sai Allah ya maki abinda baki zato, tana faɗin haka ta shige ɗakin su, Gwaggo kuma taci gaba da cewa anje an kashe aure uban waye yasa tun farko baki san mijin,?"" kuma har ki mutu baza ki samu wanda yakai darajar aminu ba, yar banza lalata, Raihana dai bata sake magana ba, gwaggo ko banda tsinuwa da la"ana babu abinda take yi,,,,,,,, Bayan raihana ta gama sallah , uma tace mata ga abinci can badiyya ta aiko maki dashi, kuma tace zata kawo maki wanki idan Allah ya kaimu, raihana tace tou, ɗauko abinci tayi ta matsa kusa da uma tace suci, ua tace ta ƙoshi, haka raihana ta caka hannu ta fara cin abincin, Tana cin abinci umma tace raihana, kada ki kuskura ki sake cewa gwaggo ta kashe maki aure, abincin data ibo zata kai bakinta ta fasa kaiwa, tace umma wallahi itace ta kashe man aure, umma tace haka Allah ya ƙaddara kada ki kuskura ki sake faɗin haka kinji na faɗa maki ko?"" raihana tace Eh, umma tace gama cin abinci yau ki ƙarasa man labarin nan, murmushi raihana tayi tace to, Haka tayi ta cin abincin bayan ta gama, ta fita ta wanko hannunta ta dawo, maganin da umma ta siyo mata ta miƙa mata, bayan tasha maganin ne, tace umma zan fara murmushi raihana tayi sannan taci gaba da cewa........................... *MEELAT MUSA* ke cewa ku kasance tare dani!!! 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *Page* 1⃣1⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 🔵🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵 🔵🔵 🔵 *ZAWARCI* *H*ar yanxun yana zaune inda raihana ta barshi a farlo , ya ɗan zame saman kujera ya kwanta, lallai wannan wane irin fitina ne?"" yana da mata amma shida babu uwarsu ɗaya ubansu ɗaya, tsaki yayi ya miƙe ya nufi ɗakin shi, Yana zuwa babu ɓata lokaci wanka yayi ya shirya ya fito fess abunshi , ɗakin raihana ya dawo, bayan ya shiga ya sameta kwance saman gado, shima saman gadon ya hau, da sauri ta matsa da baya, hannunshi yasa ya jawo ƙafarta zuuuu ya matso da ita kusa dashi, Saman ruwan cikinta ya hau, ya matsar da fuskarshi kusa da tata, daidai bakinta ya ɗora nashi, idanuwanshi suna kallon nata, sannan yace wallahi kiji tsoron Allah idan har kika kuskura a wannan halin kika mutu zaki haɗu da fushin Allah nine mijinki so da kauna yasa na aureki ki baki sona raihana ya kamata wani abun ki riƙa ragewa saboda rayuwa, Wai miyasa ma baki sona?""" shiru raihana tayi saboda bata da dalili, riƙo haɓarta yayi da hannu, ya haɗa bakinshi da nata, da sauri ta fizge bakinta ta jawo wani kallabi ta goge bakinta , dariya yayi yace kyamata kike?""" raihana tace bana kyamarka nidai kawai bakai man ba, Yace miyasa ban maki ba?""" a daidai lokacin da ya sauka daga saman jikin ta, raihana tace nifa ban taɓa ganinka ba, duka sau nawa na ganka aka ɗaura mana aure dakai?""" Aminu yace to miye aibuna?"" raihana?"" ya ƙarashe maganar yana kwantar da kanshi yayi yanayin tausayi, Yace kiji tsoron Allah , ubangiji yana fushi da matar da take ma mijinta irin abinda kike man, ki daina abinda kike tun kafin ki haɗu da fushin Allah, So nawa aka aurar da mace ga namijin da bata taɓa gani ba?"" kuma suna zamansu hankalinsu kwance, kiyi haƙuri ki soni kinji raihan?""" wallahi zan jiyar dake farin ciki?"" ya ƙareshe maganar hawaye yana bin fuskarshi, Ajiyar zuciya raihana tayi sannan tace to kayi haƙuri duk abinda nayi maka insha Allah bazan sake ba, yace yawwa ko kefa?""" haka yayi ta mata nasiha, raihana tanajin nasiha tana bin jikin ta, amma fa har yanxun baiwai dan tana san Aminu ba, kawai saboda yana faɗi nata nau"in azabobin da Allah zaiyi ma wanda bata biyayyar aure yasa jikin ta yayi sanyi,,,,,,, *** *** *** *** *B*ayan haka da sati biyu, wata rana gwaggo ta kawo ma raihana ziyara da ita da aminiyarta *Ladi* raihana tayi farin ciki da zuwansu sosai sabida haka taje ta kawo madu ɗan abun ci da sha, bayan sunci sunsha, gawaggo tace raihana niko na ganki duk kinyi baƙiƙirin kin rame, Murmushi raihana tayi sannan tace babu wani abu da nayi gwaggo, kawai dai dan kin daina gani na kike ganin haka, ta ƙarasa maganar tana taɓe baki, gwaggo tace to ya zaman naku yake?""" raihana tace *alhamdulillah* gwaggo tace amma gaskiya yaron nan yana cutar dake, raihana tace babu wani cutuwa muna zaune lafiya, Gwaggo tace ai kece kike zaune lafiya dashi shi kwata kwata baya kaunarki, cewa yake daya samu yayi maki ciki zai sakeki ya auro wata, tunda dama baki sanshi, raihana ta ɗago ta kalli gwaggo cikin zaro idanuwa, raihana tace a,a, gwaggo Aminu bazai man haka ba, gwaggo tace baza ki gane ba, aike yarinya ce, tashi muje ladi, har yanxun akwai kuruciya a kanta, Raihana tana ganin gwaggo ta mike tace gwaggo tsaya, gwaggo tace ai ina faɗa maki gaskiya bakya gani ne, raihana tace ni wallahi yana so na, kuma har kuka yake saboda yanda yake kauna na, gwaggo tace yaudara ce, ba sanki yake ba, raihana tace tou Allah dai ya sawaƙe, gwaggo tace amin, haka suka rantafa ita da ladi suka bar gidan............... Fitar gwaggo da larai basu zame ko ina ba, sai gidan uwar mijin raihana, bayan sun gaisa gwaggo tace kin gane ni?""" maman Aminu tace na ganeki mana, gwaggo tace dama maganar yarinyar nan ne, dama maman Aminu bata san raihana, tunda taji labarin bata kaunar Aminu taji kuma tace itace ajalinsa, wannan dalilin yasa ta tsani raihana,, Gwaggo tace dama cewa nayi tunda dai har yanxun naga ta kasa haƙura su zauna lafiya ɗiyar ƙawata na kawo dama ki haɗasu suyi aure, ita dama tana kaunar Aminu , tana sanshi tun tuni, maman Aminu tace to ai dama ya kwana da sannin bana kaunar yarinyar nan dole ya rabu da ita tunda ba tare aka haifesu ba, Haka gwaggo taci gaba da zuga maman Aminu, daga baya suka tashi suka tafi daga gidan, Suna fitowa gwaggo tace k sai in bari ta zauna a gidan can?"" duk tafi su bushira gidan miji, wato ɗiyarta kenan, da sauran "yan uwanta, tace shegiya sai ta fito wallahi, kuma babu ita babu ƙara auren mai kufi saidai ta samu talaka ta aura, haka sukaci gaba da magana suna kulla makircin su, daga baya suka rantafa suka nufi gida................................., Raihana zaune a gaban Aminu, tace Aminu laifin mi nayi maka?"" har kake burin kayi man ciki ka sakeni?"" cikin rashin fahimta yace ban gane abinda kike magana ba?"" tace abinda kaje kana faɗi a gari shine yake dawo man!!! Aminu yace ƙarya ne, duk wanda yace bana kaunarki ƙarya yake kinji wallahi ina sanki, yakai hannunshi ya jawota, ya rungumeta, sannan yace kuma kike maganar zan maki ciki in rabu dake ai kinga har yanxun ban taɓa maki wani abu ba ko?""" raihana tace tou nidai na baka haƙuri akan abinda ya faru kuma nayi alƙawarin duk abinda nake maka na daina a shirye nake zama dakai kuma duk abinda baka so insha Allah na daina, yace to Allah yayi maki albarka, raihana tace amin, Haka rayuwarsu taci gaba da tafiya cikin kula da juna tare da nunawa raihana kauna, itama ganin har yanxun Aminu baiyi mata komai ba yasa ta saki jiki............ Bayan wasu kwanaki gwaggo taje taja aminiyarta, ladi suka koma gidan maman Aminu, tace ga hoton yarinyar da take san ɗanta, itama da yake irin tunaninsu ɗaya da gwaggo ta karɓi hoto tare da ɗaukar ma gwaggo alƙawarin cikin satin nan za"a saki raihana, haka sukai godiya sukai tafi............... Suna fitowa gwaggo tace ma ladi dan zalincin malam wato baban su raihana, tace munafikin Allah duk ni bai samo ma "ya"ya na masu kuɗi ba, sai raihana ya sami ma, tahe gidan kuɗi taci daɗi, wallahi yanda basu auri mai kuɗi ba, itama haka zata dawo ta samu talaka ta aura, Niko nace wannan baƙin ciki da miye yayi kama?""" da ɗiyar mijin gwaggo wai gara ɗiyar aminiyarta!!!!!! Allah ya sawaƙe, A madadin *Ameenci writer's* meelat musa ke cewa ku kasance tare dani................................. 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *Page* 1⃣2⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 🔵🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵🔵 🔵🔵🔵 🔵🔵 🔵 *ZAWARCI* *Wannan shafin naki ne , ƙawata ASMEENAT XEEYAN amana takai maki ƙawar arxiki* *** **** *T*ou anyi haka bada daɗewa ba, ita dai *Raihana* ita da Aminu zaman lafiya abinsu suke, yana lallaɓata saboda ya lura tana da saurin ƙufula amma tana sauka kuma idan ya mata nasiha tana ɗaukar abinda ya faɗa mata, ** ** *R*aihana da Aminu zaune suna cin abinci, a farlo, maman shi tayi sallama ta shigo, cikin farin ciki da nuna kauna raihana tayi mata sannu da zuwa, bayan mama ta zauna, raihana ta gaishe ta, mama tace rufe man baki baƙar munafika, gafara ki bani wuri ba wurinki nazo ba, wurin ɗana nazo, Inda Aminu yake ta kalla sannan tace, idan kai ɗana ne, kua haihuwar da nayi maka ka gode ta, tunda nake ban taɓa neman wani abu a gareka ba amma yau ɗin nan basai gobe ba inso ka saki wannan yarinyar, ta nuna inda raihana take zaune, da sauri raihana ta ɗago kai ta kalli mama ta durƙusa tace mama kiyi haƙuri don girman Allah, Mama tace rufa ma mutane baki baki, shima uban naki dayaje ya jawo man ɗa ya haɗa dake dan ya rasa mai jajibarki , an rufa maki asiri kina ma mutane wulaƙanci, Ta daka ma Aminu tsawa tace wallahi sai ka saki ɗiyar nan idan ba haka ba na tsine maka albarka ta bika tsinuwar har cikin kabarinka yaci da wuta balbal, Aminu yace kiyi haƙuri mama ina santa, kuma tana so na, raihana aidai muna san juna ko?""" murmushi raihana tayi tace ina sanka, mama tace ni zakai ma bariki?""" ke dan bindin uwarki baki kaunar ɗana yau basai gobe ba sai kin bar gidan kuma alkur"an sai Aminu ya baki rasiɗi zaki tafi, Wato yanxun kika gane mahimmanci ɗana , kina tsoron ya sakeki ki koma gidanku abinda zaki ci sai yayi maki wahala, Anan bayi ɗaya naki ke kaɗai amma acan sai kin jera layi da uwarki, haka mama tayi ta cin mutumcin raihana da gorin arziki, Saida tayi wanda ya isheta sannan tace na rantse da girman Allah idan baka tashi ka saki yarinyar nan ba wallahi zan tunɓuee maka albarka ɗan banzan lalataccen nan, mama irin matan nan ne masu masifa wanda basu san ƙaddara ba kuma basu san tausayi ba, haka taci gaba da ebe ma Aminu karama, da faɗin ta irga ukku idan bai saƙeta ba sai ta ɗaɗɗake mashi albarka sannan kuma saiya saki raihana kuma idan tayi mashi baki ya lalace a gidan duniyar nan, Cikin kuka raihana tace kiyi haƙuri insha Allah babu abinda zai sake faruwa kuma wallahi lafiya qalau muke zaun........ Bata ƙarasa maganar ba mama ta sharara ma raihana mari tace idan na sake jin maganarki wallahi sai naci uwaki, Raihana ta sake ceqa kiyi haƙuri mama, wani harbi a ciki mama takaima raihana wanda yasa lunfashinta ɗaukewa na wani lokaci,,,,,,,,, Haka Aminu ya tashi dan mama tace ɗaya, ɗakinshi ya nufa ya ɗauko memo da biro, ya dawo lokacin mama tace ukku da sauri ya durkusa gabanta yace mama ki rufa man asiri wallahi ina san raihana, tace uwarka ce raihana, kana kaunarta bata sanka yace mama zata soni wata rana wallahi , tace kai rufe man baki sakaran banza bata kaunarka haka take faɗi a gari, Sakarta goben nan za"a ɗaura maka aure sakarta nace dan ubanka ta ƙarasa maganar cikin tsawa da bala"i, haka Aminu ya darkaka ma raihana saki, wanda bata buɗa ba, yana gama rubutawa ya fashe da kuka, mama kuma ta nannaɗe ta wurga ma raihana takarda, sannan ta tusa ƙeyarta ta fita daga gidan dan tace ko tsintsiya babu ɗan iskan daya isa ya ɗauka a gidan nan, Ajiyar zuciya raihana ta sauke sannan tace nidai iya wannan kaɗai na sani, Umma tace to kinga ba gwaggo ta kashe maki airw ba, Allah yasa zamanki dashi ya ƙare ki ɗauki ƙaddara sai kiyi addu"a Allah ya zaɓa maki wanda yafi shi alkairi, raihana tace Amin, Umma tace muje muyi sallar la'asar, Da daddare bayan baba ya dawo ya kira umma da raihana, yace, wato kece kike ɗaure ma yarinyar nan gindi tana iskanci ko?"" Umma tace mi kuma nayi yanxun?""" baba yace banda iskanci tace yusufa idan yana santa sai ya samo miliyan biyar baba yace wannann wane irin zance banza ne?"" Umma tace bansani ba amma a kirata a tambayeta danni jiya tace man yusufa ya turo kuma haka nazo na faɗa maka, Baba yace kirawo man ita , Umma ta ƙwaɗa ma raihana kira, bayan taxo baba yace ya kukai da yusufa ne?""" raihana tace nidai nace mashi ya turo shine yace man sai ya samu miliyan biyar zai aureni , dan yaga ni jibgaro ce aurena na farko ma sadaka ka bayar dani, kuma yanxun an sakoni, wai idan zan jira ya samu miliyan biyar sai yaxo ya aureni dan yasan har ya tara kuɗin ban samu mai aurena ba, Wannan wace irin sakarar magana ce kike faɗi?"" raihana tace ai baba da gaske nake ni da farko ma da yayi maganar na ɗauka wasa yake man, baba yace barshi dani yake zancen jeki, Allah ya zaɓa maki alkairi raihana tace amin, ta miƙe ta nufi ɗakinsu, Bayan tafiyar raihana baba yace ma umma amma daga ita har yusufa na kasa gane waye mai gaskiya, shi yace itace tace ya samo miliyan biyar ita kuma tace shine, Umma tace to abundai sai addu"a, gwaggo daga ɗaki tace babu wani addu"a kawai ya turo a ɗaura aure basai an tsaya wani dogon zance ba, baba baiyi magana ba, haka umma umma tashi tayi ta nufi ɗakinta,,,,, Tsakar gida gwaggo ta fito tace lallai bari inje ince ma yusufa ya aiko saboda kada ayi ma yarinya baƙin ciki, ga inda zatayi aurenta ta huta har muma muje muɗansha jar miya amma ake mana hassada?""" Baba yace to waye ya aikeki?""" gwagho tace ai basai an aikeni ba saboda tana ɗiyata shiyasa zan miƙe kafin a ɗurkusar da mu, tsaki baba yayi sannan yace to ban aikeki ba, haka ta dawo gida taci gaba da mita da tsegumi..................... Raihana kuma a ɗaki dariya kawai take mara sauti, saboda haka ita kaɗai tasan abinda take ma dariya , tana gama dariyarta tayi kwanciyarta bacci ya kwasheta saida safe nima nace mu tashi lafiya................................................... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *Page* 1⃣3⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT* 🌹 *** *T*unda Raihana tayi sallah asuba bata koma bacci ba, haka taci gaba da wankin da aka kawo mata jiya, wanki take sosai har antsi ya fito, sai lokacin ta sassauta saboda ta rage wankin sosai, hijabinta taje ta ɗauko ta fita daga gidan, Tana fita bata sharce ko ina ba sai shagon shamsu, bayan sun gaisa tace don Allah ya bata garin tuwo anjima zata kawo mashi, yace gaskiya bazan bayarba, raihana tace miyasa don Allah idan na tambaya baka bani laifin mi nayi maka don Allah,?"" yace haka nan bazan bayar ba, murmushi raihana tayi sannan tace to Allah ya sawaƙe, bai sake magana ba, saboda haka raihana ta juyo tayo gida.............................. Bayan ta dawo ta tadda badiyya ta kawo mata wankin da tace zata aiko, kuma sauƙi ɗaya an aiko mata da kuɗin wanki , don haka ta karɓa ta tura yaron ya siyo mata gari da kulili, ya karɓa ya tafi, ita kuma taci gaba da wankin kuma har yanxun bataci komai ma cikinta ba, Bayan wani lokaci ya dawo ya kawo mata, ta jiƙa garin, ta kwaɗa , umma takai ma umma tace ita bata cin garin kwaki, raihana tace umma kiyi haƙuri kici don Allah abunda ya samu ai dashi ake aiki a rayuwa, umma tace kai gaskiya bana ci, haka raihana ta zauna ta shafe garin tatas ta bulbili ruwa a jarka tasha, fitowa tayi taci gaba da wankin ta, don yinin ranar haka ta yini tana wanki, harna badiyya duka ta haɗa ta wanke fess , bata gama wankin ba sai bayan salƙar isha"i, Allah ka raba mu da wahala duniya da lahira ameen,,,,,,,, Lokacin da ta gama wanki wanka tayi , tana kwanciya don hutawa gwaggo tace ai lallai sai ta fito tazo ta aiketa, raihana bata da yadda zatayi saboda baba yana nan haka ta fito, a tsakar gida gwaggo ta nuna mata wani rabin buhun gero tace wai ta ɗauka takai ma ladi aminiyarta, Raihana tace to banda abinki gwaggo ina ni ina ɗaukar wannan?"" gwaggo tace iye?""" lallai sannu ɗan wanke kinfi ubanki kinfi uwarki, to udan baza ki iya ɗauka ba sai ki raba biyu idan kinje kin dawo sai kikai sauran, raihana tace indai samu yara sukai kawai sai inbi bayansu idan mun dawo in biyasu, gwaggo tace wallahi babu yaron da zaki ɗora ma yaje ya gudu da geron nan, Baba dai baice komai ba, saboda haka gwaggo tace duk ubanda ya tsaya mata lallai ta ɗauki geron nan takai shi, wasu hawayen baƙin ciki ya zubo mata, matsawa tayi ta ɗauki wata katuwar rober ta rage geron ta ɗaure sauran ta ɗauka ta tafi, Saida takai geron sannan ta dawo ta kwashe sauran takai , bayan ta dawo gida , har zata shiga taga yusufa tsaye a ƙofar gida, ko inda yake bata kalla ba, har zata shige gida yace raihana ina magana, cikin fushi tace ji nan malam fita harkarta ina kuma kada in sake gani ƙafarka a ƙofar gidan nan idan ba haka ba saina sa an kulleka, Dariya yayi sannan yace haba raihana miye yayi zafi haka don Allah?"" raihana tace kawai idan kana so mu daidaita dakai kada ka sake zuwa nan gidan harsai na neme ka?"" yusufa yace to babu damuwa ina jiranki, tace yawwa sai kaji ni, ta shige gida shima ya juya ya tafi...............,,,,,,,,,,, Tana shigowa gida gwaggo tace taje ta siyo mata maganin sauro, raihana ta karɓa ta fita, a ranta ita kaɗai tasan yanda take ji, wannan wace irin rayuwa ce?"" komai itace zatayi kuma dan ɗaukar alhaki aikenma baza a haɗa mata ba sai guda guda kamar ƙaramar yarinya?""" lallai idan har haka *zawarci* mara galihu yake baiyi ba, Sallama tayi ta shigo gidan, bayan ta bawa gwaggo maganin sauro har zata shiga ɗaki gwaggo tace rahanatu, nace "yar uwarki bushira tana can babu lafiya yanxu aka zo aka faɗa man idan Allah ya kaimu ai sai kije ki zauna kwana biyu kafin ta samu sauƙi, Raihana tace miyasa saini zanje?"" gwaggo tace to waye kullenki?"" tunda baki da aure ai sai kije """"" raihana tace to bazanje ba, idan ciwon yayi tsanani a dawo da ita gida......... Baba dai yana zaune a gefe baice nasu komai ba, raihana ta shige ɗaki gwaggo kuma taci gaba da mita.....................,,,,,,,,, **** Da safe misalin 9:30am raihana ce take ta faman haɗa kayan wanki data wanke tana kulleqa kiwa nashi, haka duk ta haɗasu ta ajiye ma kowa nashi gefe ɗaya, Wata yarinya ce ta shigo ta kawo murji taliya, raihana ta karɓa, sannan tace anjima ta dawo ta karɓa, yarinyar tana fita raihana ta fara murhe taliyar, bayan ta gama ta ɗauko wankin kayan baba da gwaggo tace ta wanke tun jiya, Tana gama wanki ta tafi ɗaki ta kwanta don huta ma rayuwarta, *T*ana kwanciya abinda ta fara tunani shine, a gidan Aminu bata wanki saidai yakai a wanke mata amma yau itace take wanke kayan wasu , Allah sarki rayuwa da tayi haƙuri ta zauna mijinta yana santa amma ita sai wulaƙanci take mashi yanxun ga yanda takaita, sai tayi wahala sannan take samun abinci taci, sannan kuma wani lokaci sabulun wanka tsaye yake mata, idan tayi wanki kuma ta samu kuɗi dasu take samu taci ɗan abu mai ɗan text, abunda take tunani shine yanxun kuma da a gidan haya suke ko ya zasu ƙare?""" Lallai wato duk inda Allah yakaika shi hakuri nasara ne na rayuwa, duk da tayi haƙuri lallai da bata kai wannan matakin ba, hawaye ya zubo mata daga idonta, ajiyar zuciya ta sauke sannan tace yanxun kuma ko waye zai aure ne?"""""" shin yana da kirki?"" zai soni kamar aminu?""" gidan rufin asiri ko akasin haka?"" tayi ta jero ma kanta tambayar da babu amsa, Allah sarki da banda mahaifiya a gidan nan lallai da bansan yanda rayuwata zata kasance ba, wai ance ana sallama da raihana!""" maganar wani yaro ne ya katse mata tunani.!!!""" daga ɗaki raihana tace je kace waye?"""" ba"a daɗe ba yaron ya dawo yace wai ance *honoravel* ne, da aauri raihana tace je kace tana zuwa, A gaggauce raihana taje tayi wanka ta fito taci kyau cikin wani lallausan material ta haɗu iya haɗawa, sannan ta ɗauko turare ta feshe jikinta dashi kamshi yace salama alaikum, ita kanta da ta kalli kanta a madubi kasa gane kanta tayi, saboda haka tayo waje,,,,,,hhhhhhhhhhh *zawarci* *A* zauren gidansu tana ƙoƙarin fita taji yace barka da war haka gimbiyar mata!"""" kallo ɗaya raihana tayi mashi sannan ta ɗauke kanta, tana ƙoƙarin fita daga zauren ya sake magana bata sake bi takanshi ba tayi waje............... Fitar ta ƙofar gida ta ware idanuwanta iyakar ganinta bata ga kowa ba, haka ta haƙura ta dawo, tana shigowa ciki zata wuce yace ranki ya daɗe ai nine na aika a kiraki!!! Kallonshi raihana tayi ta sake kallonshi ƙasa da sama sannan tace kaine waye?"" yace honarabil tsaki raihana tayi sannan tace to ya akayi?"" murmushi yayi zai fara rattafo sirrin zuciyarshi raihana ta dakatar dashi ta hanyar ɗaga mashi hannu, saurara yanxun fita zanyi ka bari wani lokaci ka sake dawowa , tana faɗin haka ta ƙutsa kanta tayi cikin gida, Tana shiga cikin gida tace Allah ya isa ɗan iska nama ɗauka honorabil ɗin gaskiya ne, shege na ɓata gugar kayana na ɓata turare na a banza, tsaki tayi sannan ta sake tuno ma yanda ta ganshi Ƙutuƙutu yake kamar an tono shi daga cikin rami, tace ɗan iska baka da arziƙin takalmi mai kyau sai silifas, tsaki tayi sannan tace wato idan dai kai *zawara* ne shara da bola sai yazo wurinka, da sauri ta shiga ɗaki ta cire kayanta, tana ma honarabil Allah ya isa...............,,,,,,,, *** *** *Y*au gidan su *raihana* babu kwanciyar hankali saboda ɗiyar gwaggo tayo yaji, babbaf ɗiyarta, mai suna *fiddausi* tunda fiddausi taxo ta faɗa ma gwaggo abun ya ɓata mata rai sai safa take da marwa a tsakar gida tana tsine ma mijin fiddausi, lallai yaufa an taɓo gwaggo abun babu daɗi, Ƙorafin da fiddausi take mijinta baya bata abinci sannan kuma sai yayo shaye shaye yayi mata shegen duka, ga neman mata kuma ƙarshen wulaƙanci a gidan ta yake kawo su, yau abinne yaci tira saida yayi mata shegen duka ita kuma ta tattaro "ya"yan ta ta taho gida, Ita kuma gwaggo tace tunda an wulaƙanta mata ɗiya baza ta riƙe ɗan uban kowa ba, ita kuma fiddausi tana cewa itama babu mai rabata da yaranta, To gasu nan dai koya zaman zai ƙare tsakanin gwaggo da fiddausi da kuma raihana da yaranta?""" Raihana dai tana cikin far gaba saboda fiddasi bata da mutumci bata da ragowa, ga san abun duniya sannan kuma ta kware wajen iya bariki,............ Kam cakwakiya kenan, wannan zama nasu koya zasu yi shi ne?""" Ku kasance tare dani, *Ameenci writer's association* ke maku fatan alkairi ni *meelat* nake cewa ku kasance tare dani!!! 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *Page* 1⃣4⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT* 🌹 *T*o koda baba ya dawo ya tambaya lafiya yaga fiddausi a gida?"" gwaggo tace ta kashe auren nan dan ta gaji da iskanci, baba yace abinda baya yuwuwa dole ta koma ɗakin mijinta, amma gwaggo tace babu gidan ubanda zata je, ta ƙara da cewa aiga raihana nan itama tana zauniyar ta sai neman kuɗi take abinta, duk inda baba ya shiga gwaggo tace fiddausi baza ta koma ba, dole ya haƙura, **** *S*ati ɗaya da dawowar fiddausi gwaggo da kanta ta shiga maƙota duk inda ake kawo ma raihana wanki tace su daina kai mata ga fiddausi ta dawo kuma da kyau take wanke wa suyi fesss, *R*aihana kwance a tsakar gida ga yunwa ta isheta ta rasa inda zata saka ranta, ita baƙin cikinta ma kuɗin da zata siyi pard take nema, bata da ko sisi, tana kwance fiddausi ta kwaɗa mata kira, ke raihana?"" raihana tace na"am, zo maza ɗauki usman kiyi mashi tsarki yayi kashi, Raihana tace to, miƙewa tayi ta nufi wurin da fiddausi take zaune, ta duƙa ta ɗauki yaron taje tayi mashi tsarki ta dawo mata dashi, har ta ajiyeshi zata tafi tace jeki ɗakin gwaggo ki tattaro kayan fitsarin shi ki wanke , kuma ki gyara ɗakin, raihana tace to amma don Allah ki bari inci abinci yunwa nake ji, Fiddausi ta buɗe baki sannan tace lallai yarinya nuna man kin balaga, duk ina nan zaune harsai kin gama uzurinki zakiyi man nawa?""" raihana tace ba haka bane wallahi duk yau banci komai ba, fiddausi tace to ni na hana kici?"" raihana tace ban samu ba, suna maganar akai sallama wani yaro ya kawo wanki, raihana tace kawo, yazo gabanta ya ajiye mata wanki sannan ya bata kuɗin, ta karɓa fiddausi tace kawo nan mu gani!!""" raihana tace kuɗin wanki ne, fiddausi tace to ki bani dan uwarki, miƙa mata tayi kuɗin, ta karɓa sannan tace to ki wanke kayan mana, Raihana tace to, ɗaukar kayan tayi ta matsa dasu ƙofar ɗakinsu ta ajiye sannan ta shiga ɗakin umma tana shiga ta zauna kusa da umma ta fashe da kuka, Umma tace lafiya?"" raihana tace Umma wannan ai cutane tunda fiddausi ta dawo gidan nan nice nake komai da komai inyi nata inyi na yaranta, dan kuma rashin imani duk abinda zasuci a gabana sukr ci basa bani, yanxun an kawo wanki zanyi ta kwace kuɗin kuma wai in wanke kayan, bazata bani ko sisi ba, Umma tace kiyi haƙuri, raihana tace inyi haƙuri da yunwa umma?"" Umma tace to idan baki haƙuri ba mi zakiyi?"" raihana tace nidai gaskiya zanzo in fara sana"a ko abinci siyarwa ne inyi ina kaiwa waje ina siyarwa, amma bazan iya wahalar banza ba inyi wanki ta kwace kuɗin kuma duk wahalar yaranta a kaina zai ƙare, Umma tace to kiyi abincin siyarwar Allah yasa ma neman albarka raihana tace amin, Naira hamsin umma ta bata tace taje ta siyo shinkafa da wake taci, kuɗin ta karɓa sannan ta fita daga ɗakin, tana fita umma tace Allah ya sawaƙe, shi yasa idan ka samu inda ka raɓa ake so kayi haƙuri, Allah dai ya baki miji na gari raihana, Ina kuma zakije?"" fiddausi take tambayar raihana inda zataje, raihana tace zanje in dawo ne, tace babu inda zakije kixo ki wanke kayan mutane mana, raihana tace zan wanke zanje in samo abincine in dawo, to kiyi sauri dan bana so ki ɓata man lokaci, raihana tace to sannan ta fita daga gidan, Bayan taje ta siyo abincin ta dawo, ɗakinsu ta shiga taci, sannan ta fito, ta fara wanki, saidai ta wanke kayan fess kamar wata inji sannan taje tayi wanka, Gwaggo tace ta ɗauki niƙa takai mata, raihana tace gwaggo duk ga yara nan ki aike su mana, fiddausi tace anƙi a tura yaran mana sai sunje sun zubar da masarar anjima uwarki zamu ci muyi bacci?"" tsaki raihana tayi sannan ta duƙa ta ɗauki kwaryar ta nufi shagon yusufa, Lokacin da ta isa wurin cike yake yana niƙa, raihana ta ajiye ta samu wuri tayi tsaye kamar wata sojanya, saida ya gama niƙa wani niƙa ya hangota,, ya yashe baki yace baiwar Allah kece?"" raihana ta ɗaure fuska shiko sai fara"a yake wai yaga masoyiya, ina niƙan naki yake ne?""" raihana ta nuna mashi ya ɗauka ya niƙa mata danshi ya ɗora mawa yace yakai mata gida, kuɗin ta ajiye mashi don idan ta bashi baya karɓa, tana ajiyewa tabar wurin, dariya yayi sannan ya ɗauki kuɗin ya saka a aljihu, Lokacin da raihana ta dawo gida, gwaggo sai faɗa take wai ta ɗora ma yaro niƙa ya zubar mata, ko inda take raihana bata kalla ba ta wuce ɗakinsu, Tana zuwa ta buɗe kayanta, wani less ta ɗauko mai tsadar gaske, ta saka a leda , sannan tace ma umma sai ta dawo, umma tace to, Raihana tana fita, maƙota ta shiga gidan wata dillaliya, ta bata less in, tace zata siya dubu goma, raihana tace haba hajiya ki ƙara don Allah tace ai hakanma na zura jikina da yawa, raihana tace duka so ɗaya na taɓa sakawa wallahi , hajiya tace ai su gwanjo babu ruwansu da so nawa ka saka, idan kin siyar a haka in bayar idan baki siyar ba to in baki kayanki, raihana tace to kawo, Hajiya ta shiga ta ɗauko mata kuɗin ta bata, tana karɓa, ta nufo kasuwa, dan siyp cefane da abinda zata buƙata wurin abincin siyarwa, ta haɗo duk abinda zata buƙata ta nufo gida, Tana dawowa fiddausi tace ina kika shige ne "yan mata?"" raihana tace taje kasuwa, fiddausi tace kawo muga abinda kika siyo tace ba nawa bane, tana faɗin haka ta shige ɗakin su............ Fiddausi tace tou pha yau naga munafinci tsurarshi yarinya ina magana bama tada lokacina, ita dai raihana bata sake magana ba, haka umma bata yi magana ba, haka sukayi ta jarabarsu a tsakar gida ita da gwaggo har suka gaji sukai shiru dan kansu..................,,,,,,, **** *D*a safe raihana ta fara aikinta, fiddausi da gwaggo suka fito suna tambayar ko lafiya?"" raihana tace zata fara siyar da abinci ne, haka taci gaba da aikinta, au fiddausi suna kallon ikon Allah, Koda baba ya fito zai tafi kasuwa gwaggo tace Allah ya hutashshe ka ɗiyarka ce zata riƙa ciyar da kowa a gidan nan tayi kuɗi ubanta ya huta, Raihana dai batace komai ba, saboda haka baba gwaggo ta hana shi ya bayar da ɗan abinda yake bayarwa saboda haka yasa kai ya fita daga gidan, Koda raihana ta gama haɗa komai nata, gwaggo tazo da ƙaton wuri ta kwashe abinci kafff, raihana tace yana ga haka kuma?"" gwaggo tace ya kuwa baza kiga haka ba?"" ai gida bata ƙoshi ba baza akai daw ba, dan haka sai kowa yaci ya ƙoshi sannan, Baƙin ciki ya ishi raihana saboda duka abinci gwaggo ta kwashe shi, doƙe ta haƙura ta kina ɗaki, da tace ma umma yau sai taci uwar kowa a gidan umma tace tayi haƙuri kada ace tana zaune gida tana faɗa da matar babanta, umma ta ƙara da cewa kuma ko aurenki aka zo nema haka za"ayi ta faɗa ace baki da ragowa, haka raihana tayi haƙuri ta tashi a tutar babu, duk miye yaja mata??""" *zawarci* Umma to yanxun miye ya kamata in fara siyarwa kuma?"" umma tace sai ki nemi aiki a gidaje, raihana tace kai haba Allah dai ya sawaƙe, nje inyi ma wata ƙatuwar banza aiki, umma tace to Allah ya kawo mafita raihana tace amin.................. *B*ayan kwana biyu, mijin fiddausi yaxo biko, gwagho tace baza ta koma ba, raihana kuwa addu"a take Allah yasa ta koma ita kuma ta samu ta huta ................................. 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 💦💦 *Page* 1⃣5⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 ````MEELAT``` 🌹 *G*waggo ta bushe fitalar ido tas tace fiddausi baza ta koma gidan mijinta ba, shi kuma daya fi su iskanci ya tattara dukan yaranshi har na goyen bai bari ba, ya tafi dasu kuma yace bazai saketa ba, *F*iddausi keta fama kiran raihana, ita kuma raohana tana kwancd babu lafiya, shirun da fiddausi taji raihana tayi yasa ta tashi ta taho ɗakin a fusace, Ita kuma raihana tana kwance sai rawar sanyi take, idonta sai fitar da hawayen wahala yake, fiddausi tace ubanmi ya sameki?"" cikin yanayin wahala tayi magana tace banda lafiya, fiddausi tace ai nasan baki lafiya nake tambayar abinda yake damunki raihana tace masassara da ciwon kai, Fiddausi tace Allah ya sawaƙe, idan kina da 100 bani zanyi amfani da ita, tsaki raihana tayi cikin ranta sannan tace kaji wani zancen banza idan ina da ɗarin ni da banje ko cemist ba?""" Fiddausi tace ina magana kinma mutane shiru, raihana tace banda su, tsaki tayi sannan ta fita daga ɗakin, Umma ce ta shigo ɗakin ta cire hijabin jikinta tana ma raihana sannu, tace ni banma samo kuɗin ba, raihana tace to umma babu komai , Umma tace wane babu komai kin kwanta da ciwo ba magani kuma duk yau bakici komai a cikinki ba?"" raihana tace shin, Fiddausi ina zakije ne?"" gwaggo take ma fiddausi magana amma ko inda take bata kalla ba, haka ta fece tabar gidan, Yinin ranar haka raihana ta yini babu zuwa asibiti umma duk buga bugarta ta rasa ina zata samu kuɗi kuma ciwo sai ƙara tubirewa yake, dan raihana sai wani farfar da idanuwa take, hankalin umma ya tashi sosai, saboda haka ta fito take gayama gwaggo, tare suka shigo ɗakin ganin halin da raihana take ciki gwaggo hankalinta ya tashi sosai, Ta kalli umma tace an ajiye ɗiya a gida ciwo babu magani?"" umma tace nidai banda kuɗi kuma duk yinin jiya da yau bata samu taci abinci ba, har gari ta siyo gashi can ta kasa ci, To Allah ya sawaƙe, to yanxun ya za"ayi?"" kafin gwaggo ta rufe bakinta, raihana tayi wata irin ajiyar zuciya, lokacin da suka maida kallonsu wurinta wani kumfa yake fita daga bakinta, tana kakkafafewa, umma tace innalillahi wa"inna ilaihir raji"un, gaba ɗaya suka matsa kusa da ita, lokacin da suka ɗaga raihana babu nunfashi, gaskiya gwaggo taji babu daɗi da gudu ta fita , tana fita mijin badiyya ta gani jikinta yana karma tace mashi ka taimaka mana raihana babu lafiya Har ta suma, yace to suje su ɗaukota akaita asibiti, da sauri gwaggo ta koma ita da umma suka kamo raihana a motar shi aka sakata, suka nufi asibiti, A asibiti ana kai raihana likitoci suka fara gwaje gwaje don gano abinda yake damunta, bincike sosai akai likita ya tabbatar masu da raihana ciwon yunwa { ulcer } sannan kuma tana da damuwa sai kuma ta rage amfani da ruwa sosai idan ba haka ba, limonia tana neman kamata, Duk kuɗaɗen da aka kashe a asibiti mijin badiyya ne ya biya, sannan yayi ma su umma fatan samun sauƙi, sannan ya tafi, Kwanan raihana 3 a asibiti aka rubuta masu sallama , suka dawo gida, duk zaman da raihana tayi a asibiti fiddausi ko leƙe bata leƙa ba, Yusufa yazo yaga raihana yace baisan bata lafiya ba, sai yau ake faɗa mashi, yayi mata sannu , tare da mata addu"ar samun sauƙi, Hankalin raihana ya tashi, wato banda mijin badiyya lallai da bata san yadda zata ƙare ba, saboda basu da kuɗi, lallai *zawarci* da matsala, shi yasa idan ka samu inda Allah ya ajiyeka kayi haƙuri ka zauna wata rana sai labari, Fiddausi kuma zaman gidansi ya fara isarta, dan babu ma mata wanki bare ta samu ɗan kuɗin kashewa, dama raihana ce take wanki ita kuma ta kwace kuɗin, to yanxun ta daina wanki saboda asibiti ance ta rage yawan amfani da ruwan sanyi dan inganta lafiyarta, Fiddausi ta gaji da wannan zaman ita ba zawara ba ita ba mai aure ba, saboda haka yau ta ɗauki alwashin komawa gidan mijinta, gwaggo tayi juyin duniya karta koma amma fur fiddausi tace tafiyarta zata, saboda haka ita ta tattara yanata yanata tayi gidan ta.................., Lallai itama raihana abun duniya ya dameta saboda haka tayo ɗamarar duk wanda yazo zata aureshi dan gaskiya ta gaji da wannan wahalar, Yanxun an hanata wanki, dama dashi takd samu ta ɗan rage zafi, kuma girman kai ya hanata aiki gidaje, kuma ita babu ilimin boko mai zurfi bare ta fara aiki, Sallama badiyya tayi ta shigo gidan nasu, kallo ɗaya zakai mata kasan tana cikin fushi, fankam fankam haka ta nufo ɗakin su raihana, babu ko sallama ta yaye labuƙen ƙofar ɗakinsu, ta fara cewa, Ai dama duk abinda zakai da marar amana sai yaci amanarka, dan kutumar uwarki ina tausaya maki amma ashe ke ƙoƙarinki ki auri mijina?"" to daga yau na karajin labarin kinyi magana da mijina ko kinzo man gidan sai naci durin uwarki, kafin raihana tayi magana tuni badiyya ta fita dag gidan, Baki raihana ta saki tana kallon umma, umma tace ai dama haka ne, idan dai baka da aure duk yanda kake da abokiyarki dole sai tayi nisa dake sabida kada ki aure mata miji, raihana tace ko waye yaje kuma ta haɗa wannan faɗan?"" umma tace Allah dai ya sawaƙe, Bayan badiyya ta fita haka ta shiga gidan maƙotansu tana cewa ayi hankali da raihana aure take so, kuma duk mijin wanda ta riƙe tofa lallai yayi ta kanshi, saboda haka yanxun kowa ya fita harkarta, *** Raihana ko fita tayi idan taga mace tayi mata magana bata ko kallon inda take, danma kada taga fuska tace zata zo gidanta, suma matan yusufa sunji labari, saboda haka sun shiga sun fita sun raba mijinsu da ita, dan ance idan har ta auri yusufa duk waje za"ayi dasu, to babu wanda take san *zawarci* duk wanda ta kama riƙewa take bata yanda ta sauka saboda rayuwa ,,,, Raihana abun duk ya isheta saboda yanxun babu maiyi harkarta, Ga baba ya kunno mata wuta ta fiddo miji tayi aure, Kuka raihana takeyi gaban umma tace ita wallahi tama rasa ina zata saka rayuwarta, umma tace haƙuri zaki kawai ki fitar da miji kiyi aure, raihana tace umma ai babu mai sona, kuma a unguwa haka ake cewa wai bana aure sai nai kuɗi, jiya naje shagin shamau a gabana ake gulmana wai naƙi aure sai karuwanci nake a boye, inba ina iskanci ba, wai zan zauna har yanxun banyi aure ba, umma tace masu maganar suda Allah, Kafin raihana tayi magana taji anacewa sallama alaikun raihan tana nan?"" raihana tace muryar waye nake ji kamar farida?""" tace nice, da sauri ta fito ta rungumeta sannan sukayo ɗakin umma, Farida suka gaisa da umma sannan umma ta tashi ta fita daga ɗakin, tana fita farida ta fashe da kuka, raihana tace mi aka maki ke?""" tace ƙawata yaji nayo, amma gida har na fara fuskantar matsala kannena iskanci suke man idan nayi magana sai mamana tace ai rashin haƙurina yaja man gani nayo yaji har yanxun miji baizo biko ba, wallahi ko sabulun wanka mama ɗauke abinta take, amma lokacin ina gidan aurena baki ga yanda ake baki girma ba a gidanmu, raihana tace to duk miye yayi zafi haka?"" farida tace bari in faɗa maki abinda ya haɗani da mijina........................... Raihana tace ina saurarenki,👂🏻 Kafin farida ta fara bada labari tace wallahi mata kuyi haƙuri ku zauna gidan mazajen ku dan *zawarci* ba ƙaramar fitina bane, Sai yasa ka faɗa da mutane sannan kuma duk wanda yake ganinka da mutumci idan kana zaune gida saiya rainaka, Allah ya kara mana haƙuri ya uma ƙara mana ƙauna tsakaninmu da mazajenmu, 💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 1⃣6⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 ````Meelat``` *Ƙawata Asmeenat Xeeyan Allah yasa damuwarki ubangiji ya yaye maki abinda yake damunki* *Allah ya baki lafiya Halima Yahya Allah ubangiji yasa zakar jiki ne, Allah kuma ya baki ladar jinya* *R*aihana tace inajinki, Farida ta fara:• ke aure zaiyi ni kuma na tambayeshi dalilinshi na aure yace man saboda yana ra"ayi, tun lokacin daya faɗi man zaiyi aure na daina kwanciya ɗaki ɗaya dashi kuma na daina girki, na daina shara, duk abinda nasan baya so, shi nakeyi wanda nasan yana so kuma na daina, Haka na shiga keta ma danginsa rashin mutumci, bana jin sauƙi a raina, kullum kamar ana balbala man wutar rashin mutumci a raina, Irin abinda nake yasa ya zaunar dani yayi man nasiha, amma yanda kika san yana ƙara hayaƙani haka nakeji, dan nasihar kwata kwata bata shiga cikin jikina, Idan kuma ya nemeni zaiyi kwanciyar aure dani sai ince yaje can wurin wanda zai auro tayi mashi tunda ni banda rana, da ina da amfani da baice zai sake aure ba, Wannan abun yasa ya shiga maƙota gidan wata mata da muke gaisawa da ita, ya faɗa mata taxo taman nasiha, Tazo tace man in rufa ma kaina asiri inyi haƙuri, wai miyasa mu mata bamu da adalci, duk wanda ta samu ta auri namiji bata yadda ya sake aure wannan wace irin rayuwace?"" idan ba"a aure ni an auro ni?"" ni banma gamsi da abinda take cewa ba, saboda haka na rufe idanuwa na, na cancara mata rashin mutumci, tunda ta tafi banma sake ganin ƙeyarta ba, Muna cikin haka wata rana *safara'u* taxo, wata ƙawarsu ce, da taxo gidana na ganta ta zama "yar gayu ga makullin mota a hannunta ga ɓarka ɓarkan wayoyi, nace mata ƙawata ina kike aure yanxun?"" Dariya tayi safara,u sannan tace haba idan ina aure kin ganni haka?" aini nayi ban kwana da baƙin cikin namiji, jin wannan maganar da safara"u tayi yasa farida ta zayyano mata matsalar da take ciki, Koda na gama gaya mata tace ni naso, in tattara inyi tafiya, idan yazo biki ince bazan koma ba, idan na rabu dashi zan su wanda yafi shi, ni kuma ina cikin wutar kishi, saboda haka shawarar da ta bani naga daidai ce, ta kuma ɗora da cewa ita gata babu aure amma tanajin daɗinta, ga motar ta kuma komai tace tana so za"a mata, tace yanda nike da kyau ina rabuwa dashi zan samu wanda yafi shi, wannan shawarar itace taman daidai, bayan safara,u ta tafi, na fara parking kayana, mai gida yana dawowa nace saiya sakeni, Yace bazai sakeni ba, haka nayi ta bala"i ina masifa, amma ko inda nake bai kalla ba, dana ga haka kawai na tattara abinda zan nema a gida nayi tafiya na, Tace raihana lokacin dana koma gida, har daɗi naji yanda aka nuna man ƙauna, Hmmm ina yin sati ɗaya na fara ganin canji, wulaƙancin dai iri iri, wallahi wata rana ma idan ina buƙatar abu saidai inyi haƙuri, na gaji, kuma idan na kirashi a waya baya ɗauka, raihana tayi ajiyar zuciya tace gaskiya daɗi ya maki yawa, ina ruwanki da matar da zai auro?"" kima gode ma Allah bai sakeki ba, farida tace yanxun miye abinyi?""" Raihana tace murje idanuwanki zaki kawai ki koma ɗakin mijinki, tace haba raihana ai babu aji kuma?"" raihana tace aji tun yaushe kika barshi a baya?"" farida tace kuma kinsan Allah har cewa nayi idan na tafi sai yaxo gidanmu yana haɗani da Allah bazan koma ba, Raihana tace to kuma kin faɗa mashi wannan maganar miye dalilin da yasa kika kirashi?"" tace wallahi rashin tunani ne, tsaki raihana tayi sannan tace to ita safara"un ta san kin dawo gida?"" Farida tace ta sani mana, tunda data zo na faɗa mata halin da nake ciki sai tace zata haɗani da wani babban alhaji dama ai ba"a zama haka dole sai an ɗan nemi maza dan sune marufar asiri, wai har dubu ɗari zai bani, nace mata toni mijina na sunna ma na hanashi haƙƙinshi sai wani ƙaton banza, dariya tayi sannan tace man ai dama ɗan banzan wayanmu yake hanamu mu more rayuwarmu, Bayan wani lokaci kuma na kirata nace mata nifa har yanxun mai gida baizo biko ba, tace man wai in shirya ta rakani wurin wani malami , haka na shirya mukaje wallahi raihana na kashe kuɗaɗe da yawa yace man zai kirani, bai kirani ba, saini na gaji na kirashi amma bai ɗauka ba , Raihana tace kinji wata matsalar kuma?"" nidai shawarar da zan baki kawai ki koma, idan ma yaxo ya taddaki a gidan kice mashi kawai kin dawo, farida tace gaskiya babu aji, Raihana tace ai dama abinda yake ƙwararmu kenan matan malam bahaushe, wai ke girman kai kike ji, amma kinje kin kare kuɗinki wajen malamai amma basui maki komai ba, Farida tayi shiru, raihana tace kixo gobe ni zan raka tunda har kikaga bai sakeki ba yana sanki, sannan kuma abinda yasa baizo biko ba, kila yana ganin kamar zaki mashi wulaƙanci tunda a haka kuka rabu, Amma idan muka je Office ɗin nasu gobe idan Allah ya kaimu, abinda zakice mashi ,muna zuwa kawai kice ya baki makullin gida, kila zaice mi zakiyi?"" idan ya tambaya kice akwai wasu kayanki da zaki ɗauka ne, daga nan sai mu saurara muji abinda zaice, idan ya bada makullin sai muje gidan daga nan sai mu samu mafita, Farida tace to Allah ya kaimu, raihana tace ai dole idan kina san zaman lafiya dole ki aje girman kai, idan ba haka ba, zakisha baƙar wahala, ni miye yaja man?"" gani nan ina zaune na rasa mai sona, ameenu kuma yana can ya samu tafi da gidanka, baki ga yanda akace take kula dashi ba, ina nan ina haukan banza, ni yanxun ma banda ubanda yake so na, Wata rana ma hodar shafawa wahala take man, saboda haka ina baki haƙuri kawai kiyi haƙuri kixo ki koma ɗakinki tunda baizo ba bai aiko wani ba, duk maganar malamai ki barta duk ɓace hanya ce, Farida tace babu damuwa Allah ya kaimu lafiya, haka sukai ɗan fira daga baya kuma farida ta ce zata tafi sai Allah ya kaimu raihana tayi mata rakiya sannan ta dawo gida, *** Da daddare gwaggo tace ma raihana tazo takai ma ladi kuɗin adashen ta, raihana ta karɓa ta tafi, Lokacin da ta isa gidan ta tadda ɗiyar ladi wanda take auren ameenu tsohon mijinta, bayan sun gaisa da ladi ta bata kuɗin, ita kuma ɗiyar ladin lokacin ta fito, ta ɗauki ɗanta ta fita saboda Ameenu yazo ɗaukarta, Ita kuma lokacin raihana ta miƙe, tayi ma ladi saida safe, tana fitowa waje taga ameenu yana cikin motar zaune, ta matsa kusa dashi tace ranka ya daɗe ana ganin ka?""" kallon sama da ƙasa yayi mata, sannan ya kalli inda matarshi take, ita kuma taɓe baki tayi sannann tace malama ya akayi ne?"" abun yayi ma raihana ciwo saboda haka bata sake magana ba taja saɓa tabar wurin, Tana tafiya sukazo suka wuce ta fuuuuuiiiii a mota, raihana ta matsa da sauri saboda ji tayi kamar aminu zai bigeta, lokacin da suka wuce raihana tace ikon Allah ashe aminu ba sona yake ba?"" har in ganshi in zuwabar da ajina inyi mashi magana amma ya basar dani, Uhum Allah ka zaɓa mana alkairi haka kawai raihana ta faɗa a bayyane, Lokacin da raihana ta iso gida, ta tadda an dawo da baba babu lafiya, duk su umma suna kusa dashi suna mashi sannu, itama raihana wurin taje tana mashi sannu, Gwaggo tace raihana anshi maza kije ki sawo mashi maganin ciwon kai da masassara, tace to, gwaggo tace kada ki daɗe, raihana tace to, haka ta tafi taje ta siyo maganin ta dawo, baba yasha ya kwanta bacci, **** Da safe baba yaji jiki da sauƙi abinka da ciwon talaka yace bara ya lallaɓa yaje kasuwa, haka ya lallaɓa ya tafi...............,,,, Da rana misalin 1:34pm farida taxo, raihana itama taci shirin ta , tayi kyau sosai, saboda haka suna shirin tafiya *Office* ɗin mijin farida, niko nace lallai *zawarci* yayi zawarci tunda har mata zasu biko!!! *A* madadin *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* ni ```meelat``` nake cewa ku kasance tare dani, 📚✍🏻 💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 1⃣7⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELART* 🌹 *T*are suka fito daga ɗaki farida da raihana Umma tana zaune a tsakar gida, raihana tace Umma sai mun dawo, umma tace to Allah yasa ku dawo lafiya ita dai umma bata san inda zasuje ba Amma raihana tace mata ganin marar lafiya zasuje, Suna fita daga gida suna tafiya kafin su isa wurin titi su samu abun hawa, duk inda suka wuce sai an nuna raihana , ga *zawara* uwar san banza ke wuta ƙaninki ɓarawo, dan a unguwar cewa suke ita a dole mai kuɗi take so bata aure sai mai kuɗi,,,,, Ita kuma raihana kwata kwata ba haka bane a wurin ta, amma mutane sai fassarata suke, wai ita ba kowan kowa ba galadiman kashi, ita ɗiyar talakawa amma baki aure sai gidan masu kuɗi, Lokacin da suka isa bakin hanya sun ɗan dade sannan suka samu mai napep farida ta kwatanta inda za"a kaisu, saboda haka suka hau sai office in mai gida, Lokacin da suka isa wurin aikinsu tun a bakin get in shiga, ƙawayen mijin farida aka fara ah ah ah, madam yau da kanki?"" farida saidai tayi murmushi, kafin su isa cikin office in mijinta har an mashi waya cewa ga madam nan zuwa, Allah sarki sha"anin miji da mata sai Allah, lokacin da suka shiga cikin office in cikin mutumci ya karɓe su, sannan ya basu wurin zama, bayan sun zauna raihana ta gaishe shi ya amsa cikin mutumci, ita kuma farida sai wani basarwa take, Shine yace madam barka da rana, ko inda yake bata kalla ba, murmushi yayi lokacin daya miƙe, ya nufi wurin da frig yake, ruwa da lemo ya ɗauko ya ajiye a gabansu, Sai kallon farida yake, bayan ya zauna raihana tace ranka ya daɗe key muka zo a bamu aro don Alƙah zamu ɗan ɗauki wasu kaya a gidanka, Murshi yayi sannan yace wane irin kaya zaku ɗauka?"" farida tace nawa, kallonta yayi sannan yace da kanki?"" farida tace Eh, ajiyar zuciya ya sauke sannan yace to ki bari idan na tashi office sai muje tare mana, farida tace a,a, ka bani idan mun gama zan dawo maka dashi, Raihana tace Eh ka bamu dan sauri muke akwai inda zamuje kuma abinda zamuyi amfani dashi yana gidan naka, yace to, gashi, raihana tace ma farida karɓo mu tafi, ita kuma tace kedai ki ƙarɓo, Dariya yayi sannan ya miƙe tsaye ya nufo inda suke zaune, miƙa ma farida makullin yayi, yace karɓi, ta miƙa hannunta da niyyar amsa, ya haɗa da makullin da hannunshi da nata ya rige, raihana tana ganin haka ta miƙe ta fita daga office ɗin, Tana fita inda ta tashi a wurin ya zauna, ya jawota jikinshi, yace bakijin magana, wato yaji ko?""" farida tayi shiru, yaci gaba da cewa wato dan ranshin ta ido harda wani zuwa karɓar makulli zaki je ɗaukar kaya ko?"" Nan ma shiru tayi, yace hmmm yau kwananki nawa baki nan?""" nan ma batai magana ba, yace kin tafi ke zafi kishi kin bar mana gida duk yayi datti, kin barni yunwa ta kamani bana iya cin abinci bana iya shara sannan kumanidan dare yayi bana iya bacci, ya ƙarasa maganar cikin sigar shagwaɓa tare da jan hankali, Kallon farida yayi sosai yaga duk ta rame tayi baƙiƙƙirin duk dai ta koma wata iri, sai yaji tausayinta, yace kinsan wani abu?"" kanta ta girgiza alamar a,a, yace zan baki makullin gida a bisa sharɗi guda biyu!!!""" kin yadda?"" ɗaga kanta tayi alamar Eh, Yace yawwa na farko zaki gyara gidan kuma kiyi man girki, sharaɗi na biyu kuma zan faɗa maki shi ina nan zuwa bayanki bada daɗewa ba, sannan ya saki hannun ta, ta miƙe jiki a sanyaye babu kunya simi simi ta fice daga office ɗin, Tana fita yayi dariya, yace "yar rainin hankali, kafin kibar gidan zan rutsa ki, yau jikinki saiya baki labari, Lokacin data fito ta samu raihana, harta tseda masu napep, saboda haka suka shiga suka tafi sai gidan farida....................., Bayan sunje gidan, a farlo suka zauna, farida ta sauke ajiyar zuciya, hawaye suka biyo mata fuska tace haƙika na gode ma Allah da kika bani shawara kinsan Allah babu gidan ubanda zan tafi ina nan gidan idan ya dawo yace ban tafi ba?""" zance mashi ai nayi aiki na gaji anan zan kwana da safe na wuce, Raihana tace ai mu mata wani lokaci muna da matsala, lokacin da muke da ƙima da daraja a idon namiji sai muyi ta iskanci muna wulaƙanci shi kuma namiji duk lokacin da kike wulaƙanta shi kike mashi rashin mutumci kullum sanki raguwa yake a ranshi, Ke kuma harda wani horashi da hana shi haƙƙin sa, wannan duk haukace kikayi, yanxun da ɗan wulaƙancine wallahi dasai ya ƙare mana rashin mutumci a office ɗinshi, tashi farida tayi ta shiga ɗakin ta, tana ta leƙe leƙe a gidan kamar wata baƙuwa, tace Allah sarki wallahi raihana wani lokaci ko ruwan da zanyi wanka sai mama tace wai naci ka ɓata ruwa, kuma anan gidan ya saba man da shan ruwa faro, kai wallahi naci ubana a gida, Raihana tayi dariya sannan tace ai yanxun saiki rufa ma kanki asiri, farida tace ina ai yanxun na tuba, suna cikin maganar wayar farida ta fara ringing, tana dubawa tace ke mamana ce take kirana, raihana tace ɗauki kiji abinda zata ce!!!! Sallama tayi bayan ta ɗaga wayar, mama tace ina kika shige ne?""" kashe wayar tayi, sannan ta faɗa ma raihana, dariya raihana tayi sannan tace kawai kice mata kin dawo ɗakin mijinki, a daidai lokacin da wayar mama ta sake shigowa, farida ta ɗauka, mama tace dan ubaki bakiji ina magana ne?""" shine kika kashe man waya?""" nace kina gidan uwar wa?""" farida tace ina gidana""""" mama tace gidanki ubanwa?"" farida tace na dawo ɗakin mijina, Mama tayi salatai sannan tace dan ubanki baki bari sai yaxo biko?""" farida tace ai na jira har yanxun baizo ba, mama tace dan ubanki maza maza ki dawo gida shegiya kafin yaxo ya taddaki ya rainaki, farida tace tou , kawai ta kashe wayarta, Tana kashe wayar tace ma raihana kinji wai inyi maza maza in dawo gida, raihana tace to yanxun komawa zaki?"" farida tace keda Allah rabu da ita, dariya raihana tayi, a daisai lokacin da sukaji ƙarar buɗe get, wato dai mai gida ya dawo, Raihana tace tashi muyi kamar muna haɗa kaya, farida tace to, da sauri suka tashi suka nufi bedroom, suna shiga suka fara sauko kaya, shi kuma lokacin ya shigo cikin bedroom ɗin , Sallama yayi ya shiga ciki, raihana tayi mashi sannu da zuwa, tace ranka ya daɗe har ka dawo bamu tafi ba""" a gidan ƙin buɗewa yayi, daƙel muka samu ya buɗe, dariya yayi sannan yace ai babu damuwa, ita kuma farida tace saka man wannan kayan a cikin can, yace ina zakije kuma da kaya?"" Farida tace bikin ƙawarmu muke shine nazo ɗaukar kaya, murmushi yayi sannan yace da izinin wa zaki fita?"" dan shima tafiyar farida gaskiya ya jigata kawai haƙuri yake amma kullum dare cikin taƙura yake kwana, Farida tace ban gane da izinin wa zan fita ba?"" yace Ey inda raihana take tsaye ya kalla yace hajiya muje in sauke ki a gida, raihana tace to ita kuna ƙawar tawa fa?"" yace ta dawo gida, Farida tace wane na dawo gida?"" so kake ace banda kunya na dawo ɗakin mijina babu ɗan rakiya?"" yace ai dan baki da kunyar kika dawo kuma abinda kika zo amsa zan baki, da sauri raihana ta fita daga ɗakin, ita kuma farida irin kamar bata san zaman nan ta fara cewa bani hanya, Yace babu fa inda zakije, cikin shagwaɓa ta faɗa kan gado yanda tayi abunne yasa yaji wani iri, shima wurin gadon yaxo yace yarinya yanda kika haye wannan gadon nima in rama mashi bara dai inyi ma raihanar rakiya in dawo , mu fara sabon lissafi daga inda aka tsaya, Lokacin daya fito ita raihana tuni ta ɓace, danma kada inyi ƙarya da nace yanxun takai gida............,,, Dawowa yayi yace farida ƙawarki fa tayi tafiyarta Allah dai yasa ba fushi tayi ba?"" dariya tayi tace barta zanje gobe, yace ke babu fa inda zaki ƙara fita na faɗa maki, A daidai lokacin daya zauna kusa da ita, daga nan karatun nasi ya fara nisa, nidai babu ruwana bara inbi raihana baiwar Allah,............, Raihana lokacin da taji mijin farida ya fara naganganu tayi dariya, tana fitowa, tace a ranta wannan bari in basu wuri, fita tayi ta samu abin hawa tayo gidansu, Cikin farin ciki ta dawo gida, Umma tace mata ina kikaje kika daɗe haka?"" tace Umma gamu dai, tana faɗin haka ta shige cikin ɗaki, Tana shiga ɗaki kayanta ta cire ta saka wanda take zama dasu a gida, kwanciya tayi tana tunanin farida tace shi mijin naki ma mai sauƙin kaine, ita fa dama so ɗaya take zuwa a rayuwa ya kamata mu riƙa haƙuri , dan wallahi idan har mace ta fita a ran namiji ta gama tasiri a rayuwarshi, gyara kwanciyarta tayi ita kuma tana addu"ar Allah ya zaɓa mata miji na gari,............, *** Jikin baba yayi tsanani sosai dan yanxun ma baya gane wanda yake kanshi ciwo sosai, saboda haka duk "ya"yanshi sunxo maza da mata duka "ya"yan gwaggo sun haɗu, Lokacin da suka zo suka ɗauki baba suka kaishi asibiti, ciwo baya buƙatar komai sai kuɗi, dan haka sunyi tsaye gam suna nemar wa baba lafiya, Tom satin baba biyu a asibiti yace ga garinku nan, Kai bazan iya tsayawa faɗa maku irin halin dasu raihana suka shiga ba, ita dai mutuwa kowa yasan tana da ciwo, amma haƙuri ake Allah ya bamu kyakkyawan karshe ubangiji kuma yasa mu cika da imani idan ajalinmu yaxo...........ameen, Bayan rasuwar baba da wata ukku, "ya"yan gwaggo suka fara maganar rabon gado, baba baya da komai sai wannan gida dasu raihana suke ciki, saboda haka kuma sunce gidan nan bazasu raba shi ba, amma zasu sa ayi ma gidan kuɗi sai su fitar da umma, Umma tace ita dai ko ɗaki ɗaya ne a bata , yayan su raihana shine babban ɗan gwaggo yace wannan gida babu abinda za"a bata a ciki saboda ɗiyarta ɗaya, sa"a ma taci za"a bata kuɗi, Umma da raihana sunaji suna gani duka abinda aka basu dubu ishirin , kuma ranar da aka basu kufin ranar gwaggo tace su tashi su bar mata gida, Allah sarki haka raihana sunaji suna gani suka tattara yanasu yanasu suka bar gidan.....................,,,,,,, Cikin unguwa suka samu wani gidan haya wanda ɗakuna ne sunkai 20 a gidan nan suka kama haya, ɗaki ɗaya kuma a gidan kewaye biyu ne, Ranar dai raihana tayi kuka kamar ranta zai fita, ga kukan maraici da wulaƙanci da aka masu ga kuma kukan *zawarci* toi wannan zama nasu ya zai kaya ne?""" Ku kasance tare dani , a madadin *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 ni *meelat* nake maku fatan alkairi, 💋 💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 1⃣8⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *T*o a gidan dasu raihana suka kama haya, kowa dai yasan yadda rayuwar gidan haya take bare kuma ance ɗakuna ne sunfi 20, kuma toilet guda biyu ne, ga matan aure ga mazan aure ga yara ga tsofaffi ga kuma zawarawa ga "yan mata, **** *T*unda safe gidan ya yamutse ba babba ba yaro layine kowa ya jera bakin toilet masu san wanka su tafi kasuwa sunayi masu san fitsari ko bayan gida duk dai gasu nan sun haɗu, raihana kashine ya dameta amma hankalinta ya tashi dan ta hango kawai saura kusan mutum 11 a gabanta, Kuma abun nasu da gayya sukeyi dan idan kana jin haushin wanda yake binka layi idan ka shiga baka fitowa da wuri, Wani matashi ne wanda yayi auren farko bada daɗewa ba, bayan wata mata ta fito daga toilet, ya ɗauki bokitin ruwanshi ya shiga, da alama wanka zaiyi saida ya daɗe sosai bayan ya gama wanka ya samu wurinshi yayi zauniyarshi, Su raihana suna nan tsaye suna bin layi saiga "yar matarshi da bokitin ruwa tazo ta karkatasu ta shige, mutane marasa haƙuri suka fara magana, wannan ai zalinci ne ɗaukar alhakine in banda iskanci sai ka gama abinda kake ita bata bin layi saidai kawai taxo ta shiga wanka?""" a daidai lokacin da mijin ya fito daga toilet in yace, ai layi nabi?"" saboda haka du wanda ya isa ya leƙa mashi mata tana wanka, Wani yace kaidai ɗan iskane wallahi , kai danma bakajin kunya kana wanka har waccan yarinyar taxo ta ganka bakajin kunya?"" dariya yayi sannan yace gani kuma har nawa?"" taga wanda yafi wanda ta gani yanxun, da gani dai ɗan duniya ne saboda haka ya shiga rattafo magana marar amfani, Raihana dai dukar da kanta tayi ƙasa , haka yaci gaba da batsarshi, a ran raihana kuwa cewa tayi tou pha dama shi gidan haya yake?""" Allah ka rufa mana asiri da haya, ina ma amfani?"" haka yayi ta iskancin shi har matarshi ta gama wanka ta fito, ya dafa kafaɗarta suka wuce ɗaki,,, Haka layi yaci gaba da ja, har yaxo kan raihana ta shiga tayi abinda zatayi ta fito ta nufo ɗakin su, Tana shiga ɗaki ta samu umma zaune ta zabga tagumi tace umma , umma ɗago kai tayi ta kalleta ba tare da tayi magana ba, raihana tace gaskiya wannan zaman baya yuwuwa ki tashi umma mu nemi mafita?""" Dariya umma tayi sannan tace raihana har kin gaji?""" kuka raihana ta fara tace umma naga ta kaina na rantse da Allah ko kashin da nayi a leda nayi na jefe masai kamar wata inyamura, Dan wallahi wannan masan bana iya hawanshi umma ji nayi idan na hau kamar zan faɗa, don girman Allah kawai mudai mu koma gidanku, Umma tace kinga rufa ma kanki asiri zaman gidanmu baya yuwuwa wurinki, dan nima ina da yayye wanda basu aure kuma ɗaki ɗaya ne gara muyi haƙuri kizo mu nemi mafita wato sana"a don mu samu abinda zamu riƙa biyan haya, Zama raihana tayi , sannan umma tace naga tunda gidan nan yana da yawa shawara ɗaya muyi ƙoƙari mu riƙa tashi tunda sassafe muyi abinda zamuyi kafin su tashi, raihana tace to, yinin ranar dai haka suka yini suna tattaunawa dan ganin samun mafita a rayuwarsu, **** kwanan su raihana ukku da komawa gidan haya suka fara sana"a dan biyan kuɗin haya da kuma samun abinda zasu ci , Da safe umma tanayi koko da kosai haka ake shigowa cikin gida ana siye, da rana kuma tayi shinkafa wake da mai da yaji, raihana take fita dashi anan ƙofar gida tayi talla, babu laifi gaskiya ana siye sosai dan duk abinda ka gyara na sana"a to insha Allah zai samu shiga, Raihana zaune a wurin siyar da abincin ta, tayi jugum tana tunanin rayuwa, taji ana ta magana ta ɗago kanta, dan ganin maiyi mata magana, raihana tace sannu murmushi tayi sannan tace da gani dai baki ganeni ba raihana?"" murmushi raihana tayi sannan tace ai naga kamar nasan fuskar amma ta shige man, yaron da take riƙe dashi a hannun ta ne yake cewa mama don Allah ki saiman abincin nan, raihana maida kallonta tayi wurin yaron da yake maganar, ita kuma tace to zan siya maka jira, raihana ta kalleta tace don Allah ɗan bani haske mana, Tace mata zulaiha ce, raihana tace wace zulaiha?""" tace baki gane ni ba?"" nice fa zulaiha sani, idanuwa idanuwa raihana ta zaro tace zulaiha kece haka?"" innalilillahi wa"inna ilaihir raji"un, da sauri ta miƙe ta zuba ma yaron abinci ta bashi ita kuma zulaiha ta sauko na goyen ta ajiyeshi suka fara cin abinci, zulaiha ta kalli raihana tace gaskiya ƙawata ki gode ma Allah ke kina cikin rufin asirin rayuwa, raihana tace to Alhamdulillah, amma a ran raihana cewa tayi hmm yarinya baki san yadda nake raɓe ba da baki wannan maganar ba , ni zama ma babu miji ya isheni, zama ba aure shine damuwata duk macen data san ciwon kanta tana can ta rungume ɗan mijinta suna rufa ma kansu asiri, amma ni hauka da ƙuricciya yasa na maida kaina *zawara* danma ban ni wata rayuwar aure bata shiga tsakanina da aminu ba, bare in ƙara tantance daɗin aure da rashin sa, Maganar zulaiha ta katse mata tunani , zulaiha tace raihana baki cewa ya kika ganni nan?"" raihana tace aini kinsan babu ruwana da rayuwar kowa tawa nake yi kuma inda zan samu mafita nake nema, zulaiha ta fara kuka tace baki cewa ina mijina?"" raihana tace nasan yana nan lafiya qalau, zulaiha tace ai kina gani na kinsan banda aure, tunda ke kanki gashi kin kasa ganeni"""" raihana tace dan ban ganeki ba sai kawai akace baki da aure?"" kika san ko kyau kika ƙara ?"" dariya zulaiha tayi sannan tace lallai kinma raina man hankali, raihana tace to Allah ya baki haƙuri, Zulaiha tace raihana ina cikin matsala ina cikin damuwa ina cikin tsananin rayuwa ina cikin bala"i ina cikin masifa, subahanalla raihana tace duk miya kawo kike jawo ma kanki wannan mugun al,kaba"i a rayuwarki, ko wane lokaci bawa ya riƙa dan gana alkairi da rayuwarshi duk yanda kika ga kina cikin aƙuba ta rayuwa wallahi wani yafiki, zulai wani maƙoƙo yazo ya to kare mata zuciya tace wayyo Allahna na bani na lalace ni zulaihatu, bakin san baƙin cikin da nake ciki ba, da baki ce wani yafini ba, raihana tace ki rufa mana asiri don Allah a bakin titi muke kada ki tara mana mutane, Duk wansa kika gani a duniya kowa yana da matsala, saidai ta wani tafi ta wani amma idan kowa yace zai fito yayi kuka haƙiƙa kukan mutane da yasa duniya ta rikice, zulaiha tace ke rufa ma kanki asiri duk faɗin duniyar nan nafi kowa shiga cikin masifa, zulaiha ta ƙarashe maganar tana kuka, baki raihana ta saki tana kallonta, ita abun ma dariya yaso ya bata, amma ta kanne, zulaiha tace saboda haka abokin kuka shi ake faɗa ma mutuwa, yau ina nan sai abincinki ya ƙare muje gidanku ina san magana dake, murmushi raihana tayi sannan tace to, suna nan zaune har abincin raihana ya ƙare sannan suka tattara suka tafi gida, suna shiga ɗakinsu raihana wata yamutsatstsiyar tabarma ta shinfida masu suka zauna, Umma ce ta shigo ɗakin bayan sun gaisa da zulaiha tace zata shiga maƙota tayi masu barkar aihuwa, raihana da zulaiha sukai mata fatan dawowa lafiya, sannan ta fita daga ɗakin, zulaiha ta sake matsowa kusa da raihana tace a inajin alhakine yake bibiyata, bari un baki labarin gidan aurena, raihana ta matso kusa da ita sannan tace ina saurarenki, Zulaiha ta fara magana, a *Abuja* Ku kasance tare dani danjin wani hali zulaiha take ciki wanda yasa take ganin duk duniya tafi kowa shiga cikin damuwa, a madadin *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 masoyana nake maku fatan alkairi sau kunji ni........................💋 💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 1⃣9⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *Wannan page sadaukarwa ne gareku Ameenci association, tare dake ƙawata ASMEENAT XEEYAN saboda kinsan kia raina bana mantawa dake ko wane lokaci ƙawata* *Halima Yahya Allah ya baki lafiya ubangiji yasa kaffara ne, Allah ya tokari kafaɗa, muna maki addu'ar samun sauƙi ko wane lokaci, Allah ya baki lafiya ameen* ***** *A* Abuja gidana ƙayataccen gida ne, babu abinda na nema a gidan mijina na rasa, mijina kullum baya da buri wanda ya wuce yaga ya kyautata man baida burin daya wuce yaga ina cikin farin ciki, Mutumne mai rufen asiri kuma yana da ƙoƙari wurin ganin ya fidda haƙƙin iyalinsa, Kinsan wani lokaci mu mata muna da namu halin da zarar munga mun wadatu iskanci sai abinda yayi gaba amma bance kowa ba, nidai zulaiha haka tawa rayuwar ta kasance shi yasa wasu mazan ke cewa idan daɗi yayi na mace yawa take abinda taga dama, Zuwana abuja duk lokacin da mijina ya dawo daga aiki zai ɗaukeni ya ɗan zagaya dani inga gari saboda nace mashi ina san abuja tana burgeni, wannan dalili yasa yake fita dani dan nima inga yanda duniyar abuja take, Zama muke mai daɗi dashi , wata rana nace mashi zan ɗan riƙa shiga maƙota dan idan ya tafi kafin ya dawo inayin kewa sosai kasancewar shi mutumne mai haƙuri da kuma ƙoƙarin ganin ya fita haƙƙin iyalinshi yasa ya amince da buƙatata, Gidan wata hajiya sakina wanda naga duk yawancin matan anguwar a gidanta suke zuwa saboda haka nima ina fita gidanta na fara shiga, lokacin da naje na tadda gidan cike da mata kamar ana koya masu darasi , saboda haka nima sallama nayi na shiga, bayan gaisuwa na gabatar da kaina a wurin hajiya, Ta nuna man jin daɗinta, ni kuma na ɗan zauna na wani lokaci, saida na tashi zan tafi hajiya ta tashi ta shiga ɗakinta ta ɗauko man wani maganin mata tace man ga wannan, nace to godiya nake tayi man bayanin duk yanda zanyi amfani dashi ta kuma ƙara da cewa idan har na riƙe wannan na wuce ƙarfin wulaƙanci a wurin miji na, haka nayi godiya sannan na dawo gida............ Ina zuwa yanda hajiya taman bayani haka na aiwatar da maganin nan, aiko magani naga amfaninshi, gari na waye wa na koma gidan hajiya nayi godiya, sannan kuma nace nawa ake siyarwa?""" ta faɗa man nace to aini bani da kuɗin siye saboda da yawane kuɗin ta faɗa man, dariya hajiya tayi sannan tace ai da wannan zaki kama mijinki duk matar da kika ga tana hawa ƙatuwar mota tana jin daɗinta wannan shine mutumcinta a gidan aure, Hajiya tace zauna ayi lecture yau dake, abinda karatun hajiya yake nunawa mace idan har mijinta yanajin daɗin kwanciya da ita haƙiƙa ta riƙa ja mashi aji, sannan kuma saima ya biya kuɗi,.. duk wacce take san zama *kasaitacciyar mace* wanda take so a dama da ita a duniyar ƙasaitaccin mata ta nan zata samu itama ta fito, Maimakon hajiya ta koya mana abin arxiƙi sai ta koya mana abun da zai wahalar da rayuwarmu, """ niko nace ai duk abinda zai zamar maka alkairi kasanshi kuma ido ba mudu ba yasan kima""""" Karatun hajiya kullum ya za"a samu a ƙwalƙwalo kuɗi a wurin miji, haka shine huɗubarta , Wannan hali na ɗaukeshi kafff a kaina kinsan duk abinda aka koya maka sai kayi zarra, wanann huɗubar ta zauna man kaff a cikin kai saboda haka , a gidana shi kanshi mijina yasan na canja, sannan ga wani yawo dana gane, sai naci gayu na sannan zan ɗauki mota in fita, in fita lokacin da nake so in dawo lokacin dana ga dama, Wannan abu ya damu mijina lokacin daya zaunar dani yaman nasiha abinda nace mashi nan bariki ne saboda haka kuma tunda ya kawo ni saidai yayi haƙuri, haka naci gaba da kutsawa cikin abuja kullum idona ƙara buɗewa yake iskanci sai abinda yayi gaba, Ganin haka yasa yace man in shirya muzo gida, anan neman mu, na tattaro na biyo shi, dan yace duk abinda nasan zan buƙata in ɗauka saboda zamu daɗe bamu dawo ba, nace to, haka na tattara duk abinda nasan inaso, mukayo gida, Bayan mun zo gida na shiga , na samu bbanmu yana nan, dan haka ya shigo suka gaisa, sannan ya zaro takadda daga gaban aljihunshi yabawa baba , sannan yace ga zulaihat nan na dawo da ita bisa dalili kaza da kaza, kada taje ta shiga cikin wata rayuwa kuma ace nine sila, baba ya bashi haƙuri yace ah ah shi kaɗai yasan yanda yake zaune dani, """ sannan ya tashi yayi tafiyar shi, Ni kuma huɗubar hajiya na riƙe, ina da kyau da diri zan samu wanda yafi shi komai koda an sakeni, baba ya nuna rashin jin daɗin shi amma nace yayi haƙuri insha Allah saina samu wanda yafi shi komai da komai, ***** Sati na biyu a gida duk abinda nake taƙama dashi wanda nazo dashi daga abuja ya ƙare rashin kuɗi da rashin abin wanki da wanka ya fara damuna, yayana yana kiyon kaji sai sharar ɗakin kaji da wanke masu abun shan ruwa ya dawo kaina saboda tsabar babu da talauci yana bani naira hamsin idan na wanke mashi, *zawarci* babu daɗi na shiga cikin fitina da musiba dan haka wani yana zuwa neman aurena babu bincike babu komai kawai nace ya turo, hawaye ya zubo daga idon zulaiha tace raihana naci ubana, raihana dai batayi magana saboda kawai tana kallon zulaiha bata da hankali, zulaiha tace duk wannan aƙubar dana sha a gida bayan nayi aure, Wannan wanda na aura yana da rufin asiri wanda ci dasha baifi ƙarfina ba, shi kuma abinda ya haɗamu, Yafi kuka da rashin tattalina dan idan na toya dan kali ko nama man zubar dashi nake, idan nayi wanka da sabulu so ɗaya bana ƙara amfank dashi saidai in buɗe saboda , iskanci dai iri iri, A haka dai muka daddafa har na haihu ɗaya, bayan na haihu iskanci yaci uban na da, idan ya kawo man pampers sai in ɗauka in siyar ga shige shige maƙota, bana zama gida wannan abun yana mashi ciwo , ga rashin kunya da rashin gurmamawa , Tsakani na da "ya"yanshi sai zagi sai tsunuwa yana nuna man rashin jin daɗin hakan amma dan nasan baya so kullum sai na nayi , Muna cikin haka ne, wata maƙociyarmu ta kirashi tace mashi taga yana ƙokarin kyautata man amma bana godewa saboda haka yazo ta bashi ɗiyarta, ta ƙara da cewa ai duk macen da ƙoshi yai mata yawa iskancin da take baya kalluwa, shi yasa maza da dama suke tafiya su auro yar ƙauye , duk abinda zata ba miji saita rusuna sannan kuma ga biyayya amma su matan binni sai raini da girman kai suka iya, tace ka auri ɗiyata ina da yaƙinin zata maka biyayya, kuma ni bazata fito cikin unguwa ta wulaƙanta ka ba, ko a cikin gida baza tayi maka ba, bare har ta fito a idon duniya ta maka rashin kunya, Haka ya amince da buƙatar ta, haka aka tsayar da lokacin aure , aka ɗaura mashi aure da ita, haƙiƙa nayi tashin hankali nayi bala"i nayi masifa amma a banza, tana shigo babu sanya taci gaba da kyautata mashi Ladabi biyayya aka barni da haukan banza, ina da ciki na biyu, na kama matarshi nayi mata shegen duka yana dawowa shima na rufe shi da masifa, haka ya gaji da bala"ina ya sakeni saki ɗaya, nace mashi saina samu wanda yafi shi yace man baya baƙin ciki, Allah ya bani inma auri shugaban ƙasa baya man hassada, Haka na dawo gida ga mahaifiyata babu rai, matar babana baba yace mata tunda abun iskanci ne abuna inji baba miyar gidan nan kada a sake kaɗata da gishi sai naci ubana tunda dai *zawarci* na zaɓa, raihana wahala ta isheni na rasa inda zan saka rayuwata, ajiyar zuciya raihana tayi sannan tace kema banda abinki sai a sakeki kuma sai ki kwaso "ya"ya jagal jagal ki taho? wannan rayuwar babu wanda yake san ɗan wani, shawara ɗaya da zan baki yaran nan ki mayar dasu wurin ubansu, kima ji da kanki ko Allah ya fito mana da mazaje muyi auren mu, zulaiha tace to zan mayar dasu, raihana tace to yanxun shi ina tsohon mijinki na abuja?"" zulaiha tace yana can , kuma har yanxun baiyi aure ba, raihana tace miya sa baza ki koma wurin shi ba?""" tace ai baya kirana, raihana tace kina da number shi?""" tace banda ita, raihana tace yanxun dai ki fara maida yaran nan wurin ubansu tunda duk maza ne sai musan mafita, zulaiha tace , to haka sukayi ta "yar firarsu daga baya ta tashi ta goya yaronta ta kama hannun ɗayan tayi ma raihana sai anjima, a bakin zauren gidansu raihana ta rakata sannan ta dawo, Raihana ta dawo gida tana ta nunanin wannan urin hauka na zulaiha, tsaki tayi sannan taje tayo alwalla don an kira sallar magrib, hmmm Allah dai yasa mu dace, 💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 2⃣0⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 ***** *R*aihana tana shiga ɗaki zama tayi a gefen katifa, hawaye yaci gaba da ambaliya daga cikin idanuwanta, kuka take sosai tana addu"a Allah ubangiji ya bata mijin tayi aure wannan musifa ta isheta, shin wai da tana da ƙanne ya zatayi?"" lallai da ba ƙaramin raini zasuyi mata ba, Kanacin gashin kanka amma ka dawo gida sai abinda aka kasa aka baka, wannan wace irin rayuwa, amma ita zulaiha Allah ya bata dama amma tayi sakaci, kuma ta tashi ta kwaso yara jagal jagal to banda hawanta inama zata wuce a so ta?"" hawayen ta goge sannan ta miƙe ta fara sallah, Raihana tana cikin sallah ta jiyo gida ya kiɗime, wasu na salati wasu kuma suna cewa gara da akai haka, wasu kuma kamar dai suna ɗan kuka kuka, raihana ita kuma tana gama sallah ta dawo bakin ƙofar ɗakinsu ta cikin labule ta laɓe don tabbatar da abinda taji gaskiya ne?""" Lallai kunnen gaskiya ya jiyo mata, wato an siyar da wannan gidan da suke ciki kuma ga wanda ya siyi gidan tsaye a tsakar gida yana cewa yaba duk wanda take cikin gidan nan notices daga yanxun zuwa gobe da safe duk wanda takai la"asar a gidan nan tou pha zataga abinda zai biyu baya, Ajiyar zuciya raihana tayi sannan taja jikinta ta koma saman katifa, *innalillahi wa"inna ilaihir raji"un* kwai take iya faɗi, raihana a bayyane tayi magana tana faɗin wannan wacd irin rayuwa ce?"" amma lallai bari Umma ta dawo dole gidan gwaggo zamu koma saidai duk bala"in da za"ayi ayi dan basu da inda zasu zauna, Taci gaba da cewa gashi nan munma fara "yar sana"ar mu muna samun abinda zamu rufawa kanmu asiri, wayyo Allahna ya Allah kaji ƙaina ka rufa man asiri dan matsayin manzan Allah S. A. W, ka taimakeni ka bani miji inyi aure wallahi nayi hankali in Allah ya yadda nayi aure ko bansan mijin wallahi zama zanyi Allah ka yaye man haka nan, ta sake farkewa da wani irin kuka, sannan tayi magana ƙasa ƙasa tace Allah ka taimaka man kada in mutu banyi aure ba, Umma ce tayi sallama ta shigo ɗakin da sauri raihana ta goge hawayen idonta tunda ɗakin da duhu umma bata san raihana tana kuka ba, Umma sannu da zuwa, umma tace yawwa raihana tace kin daɗe baki dawo ba, umma tace wallahi, raihana tace kinji kuma abinda aka zo mana dashi?"" umma tace miye?"" hmmm umma wai an tada kowa na gidan nan, umma tace bisa wane dalili?""" raihana tace mai gidan ya siyar wanda ya siya kuma yace kada wanda takai mashi la"asar a gida, ajiyar zuciya umma tayi sannan tace Allah yasa haka shine alkairi, Raihana tace haba umma wand alkairi kuma don Allah a tashe mu kina cewa Allah yasa alkairi ne, Umma tace haba raihana da ilimikin da hankalinki ya kike abu irin na jahilai?"" duk abinda kika ga ubangiji yayi a rayuwa yana da sila, jin umma zata fara wa,azi ita kuma tana cikin zafi dan haka kawai tace shikenan, yanxun ina zamu koma?"" umma tace mu bari da safe sai musan nayi, raihana tace Allah ya bamu aron rayuwar, umma tace amin, anma fara kiran sallah muje muyi sallar, raihana tace ita tana da alwalla buta umma ta ɗauka ta fito tsakar gida donyi alwallah, **** *G*ari na waye kowa fidimar gabansa yake masu fita da kayansu dan mutanen gidan sunce alhaji baya da mutumci, dan haka gara su tafi kafin a wulaƙanta su, raihana tace ma umma kodai mu koma gidan gwaggo, umma tace haba raihana sai kace dai karnuka?"" tunda an koremu ai sai muyi haƙuri mu matsa gaba ko Allah yasa mu dace, raihana tace to, umma ce tace bara inje in cigita mana gida ko mun samu dan wannan ɗaukar alhakine ace an bayar da notices daga jiya zuwa yau, taka dai ta fita daga ɗakin tana mita, dan yau ko abincin siyarwa basui ba, haka kowa yaci gaba da kwashe kayanshi yana fita, raihana kuma tana ɗaki kwance tana baccin da bayada ma"ana, umma kuma tunda ta tafi har harxun bata dawo, Raihana tana ɗaki kwance tana bacci bata san gidan kowa ya gama kwashewa ya fita ba, ita kaɗai a ɗaki kwance tana bacci, alhaji ne ya shigo gidan dashi da rundunar shi, ganin ɗakin su raihana cikin fushi ya yaye labulen ɗakin ya leƙa, hango raihana yayi kwance tana bacci yace kam lallai amma wannan yarinyar tama raihana mana hankali, wani ya kalla sannan yace waccan matar waye?"" yace ranka ya daɗe bata da aure, tsaki yayi sannan yace waye ubanta, aka ce mashi ɗiyar marigayi mai wankin takalmi ne, alhaji yace shirmen banza maza hau sama ka kware man rufin ɗakin, raihana na kwance tana bacci, taji ƙarar kwano sama dan ya fara cire kwanon ga kuma rana tana ɗan hasko ta haɗi da ƙasa data fara zubowa, raihana da sauri ta miƙe tana faɗin lafiya?"" daga waje "yan kwarakon alhaji suka fara cewa mai gidane yake iko da abunshi Raihana tace to miyasa ake cire kwanon ɗakin?"" alhaji yace saboda nawa ne, raihana ta fito daga ɗakin ta kalli alhaji tace "yar laɓai miyasa sai kwanon ɗakinmu za"a cire?"" tsaki yayi sannan yace gyara za"a, raihana tace okey to bari in kwashe kayan in mayar dasu wancan ɗakin, ta nuna wani ɗaki da hannunta, alhaji yace ke nan gidan bakuda wurin zama kowa ya tashi gidana zansa a rusa man, murmushi raihana tayi sannan tace ai babu komai zamu zauna a haka idan an kawo maka kayan aiki dani da ummana sai mu riƙa kular maka dasu kuma ma basai ka bayar da kuɗin kula dasu ba, Alhaji yaga lallai raihana tana neman raina mashi hankali don haka yace a shiga ɗakinsu a fiddo kayansu waje road dasu, raihana tace haba bawan Allah dan matsayin annabin rahama kayi haƙuri wanda ya shiga ɗakin nasu ta kalla tace idan har kana san Allah ya kyautata lahirar ka kada ka tona mana asiri a cikin unguwa jira kallon alhaji tayi sannan tace Alhaji ka rufa mana asiri kada ka bari a wulaƙantamu a idon duniya, dan Allah ya baka arziki bai kamata ka wulaƙanta wanda baya dashi ba, hawaye ya zubo daga idonta, taci gaba da cewa tunda kai Allah ya baka kayi haƙuri ka tausaya ma wanda baya dashi, ka rufa mana asiri kaima sai Allah ya rufa maka, zamu tashi kada kasa a watsa mana kaya ummana tun safe ta tafi nemar mana gida har yanxun bata dawo ba nasan bata samu ba, kayi mana wannan alfarmar sai kaima Allah yayi maka, ka rufa mana asiri sai Allah ya rufa maka , idan ka koremu anan bamu da inda zamuje, ka bamu aron gidanka mu zauna na lokacin da muka samu, alhaji duk abinda ka samu anan ka sameshi kuma anan zaka barshi babu abinda kowa yaxo dashi kuma duk abinda ka sama anan babu idan zaka je dashi, arxiki kuma da Allah ya baku dan ku taimaki wanda baya dashi idan ka barmu mun zauna a gidan nan babu abinda zamu rage shi, taimako da tausayi shine halin girma, tunda ta fara magana taƙi tayi shiru bare taji abinda Alhaji zaice, sai taci gaba da cewa kayi mana alfarma dan baka san abinda gobe zatai ba, murmushi tayi sannan ta kalli alhaji tace kayi haƙuri insha Allah zuwa gobe zamu tashi, umma ce tayi sallama ta shigo, ta gaishe dasu alhaji sannan tace ma raihana an samu gidan, raihana tace alhamdulillah, raihana tace alhaji kaji ma mun samu to mun gode Allah ya ƙara arxiki, umma wannan shine ya sayi gidan kiyi mashi Allah yasa alkairi, umma tayi ma Alhaji addu"a Allah yasa alkairi ubangiji kuma yasa yawancin rai akaimaw, alhaji ya kasa magana, komi yasa Oho, haka su raihana suka fara cire kayansu dan babu wasu abun arxiki a ɗakin daga wata lasarsar katifa sai kayansu na sakawa da tabarma, haka suka ci gaba da ɗaukar kayansu har suka gama raihana ta sake ma alhaji godiya, suka fita daga gidan, Suna fita alhaji yace ma wani bisu kaga inda zasu koma, yace to sannan ya fita daga gidan, raihana da umma sunyi "yar tafiya sosai tsakaninsu da gidan da suka tashi sannan su isa ƙofar gidan da suka koma, sallama sukai sannan suka shiga, wanda yake binsu ta baya yana ganin inda suka shiga sai ya juyo ya dawo gidan daya bar su alhaji, Su kuma suna shiga, da sallamar su, matar gidan ta fito tana ma su umma sannu, bayan sun shiga sun zauna, sai matar gidan tace wannan fa?"" ta nuna raihana, umma tace ɗiyata ce, matar tace kai gaskiya wanann nana zankaɗaɗiyar bana zama da ita, wannan ai sai ta kashe man aure, umma tace ah ah baza ta kashe maki aure ba, tana da hankali itana ta taɓa aure, matar ta zaro ido tace *zawara* ce?"" umma tace Eh matar tace kam maima illar kenan wallahi na ɗauka ke ɗaya ce amma gaskiya bana zama da zawara taje ta aure man miji ko kuma ina can sake da baki tayi ta man lalata da miji, umma tace *subahanallah* raihana ba haka halinta yake ba, matar tace ɗan yau ai baka shedarshi tunda ba tare kuke fita ba, Macen data san daɗin namiji kuma lafiyayyar mace kamar wannan ance maki dutse ce ita da bata buƙatuwa?"" ke tsohowa wallahi ban zama da zawara, kiyi haƙuri, raihana tace kedai zamu bawa haƙuri, amma a ko wane lokaci ka kyautata zato ga mutum, dan ance maki ni *zawara* ce sai akace maki ni karuwa ce?"" kiji tsoron Allah kuma kiyi sauri ki tubar ma Allah sannan kuma ki nemi gafarana in yafe maki, dan ita shedar zina girma gareta, amma daga gani na sai kije zanje inyi ta lalata da mijinki?"" kawai dai kice bayan tafiyarta kin sake shawara bazaki zauna da ita ba, matar tace to naji bazan zauna da ita ba, ai gidana ne bana uban wani ba?"" kuma shima mai gidan ba nashi bane nawa ne ni na siya dakai na shima na raɓa shi, raihana tace Allah ya baki haƙuri abin duk baikai na zagi ba, Kallon inda umma take zaune tace tashi muje, umma ta miƙe jiki a saɓuƙe tabi bayan raihana suka fita daga gidan, haka suka ƙusa suka ci gaba da tafi basu ma san ina zasuje ba, ga kuma magrib ta karato, raihana tace umma kiyi haƙuri kawai mu nufi gidan ku, umma tace baza ki gane abinda nake nufi ba gidanmu baki iya zaman shi, raihana tace zan iya, ajiyar zuciya umma tayi sannan tace muje, suka fara tafiya raihana tace kinga idan mukaje sai mu nemi wani gidan da zamu koma ko?"" umma abun ya kasheta saboda haka bata sake kula raihana ba dan ita kaɗai tasan matsalar da take gidansu raihana ita kaɗai tayi ta magana ba tare da umma tana bata amsa ba har suka isa gidan su umma, Suna shiga da sallama umma duk bata jin daɗi dan gidan ya haɗa da mutane iri iri, lokacin da sukai sallama suka shiga wani ɗan yayar umma ne kaɗai a gidan zaune da gajeren wando babu ko singilet ya ɗora ƙafa ɗaya saman ɗaya yana shan sigari, Umma ta fara mashi magana yace sannu , ku kuma daga ina kuke haka kamar "ya sansanin gudun hijira, ke kuma kin ɗauko wannan lasassar katifar ko ƙyanƙyanmin ta bakya ji?"", umma dai batayi mashi magana ba, sannan tace ma raihana su shiga daga ciki, shima tasowa yayi ya biyo su yana cewa *raihan* babbar yarinya, kusa da raihana yaje ya zauna sannan ya miƙa mata hannu alamar su gaisa, ko inda yake bata kalla ba, don haka ya tashi ya fita daga ɗakin, Yana fita daga ɗakin, umma tace kinga ɗaya........................,,,,, 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 💦💦💦 *Page* 2⃣1⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* *Jinjina gare ku ameenci writer's bisa namijun ƙoƙarin da kuke Allah ya ƙara basira da zagin hannu ubangiji ya ƙara lafiyar ido da ƙwarinsu,* *wannan shafin nakune ameenci fans, kuma Allah ya ƙara maku lafiyar idanuwa dan kuji daɗin karatu,* *Ƙawata Asmeenat Xeeyan ina tare dake a kowane lokaci alkairin Allah yakai maki haɗ sakoton shehu* ***** *R*aihana ta kalli umma sannan tace ai ban bashi hannun ba, umma tace baki san halin kabir ba , dan ɗan iskane jigunanne saboda haka sai kin kama kanki sosai sannan kuma kada ki kuskura ki sakar mashi fuska, wannan shine dalilin daya sa nace maki zaman gdan nan bayayuwa wurin, raihana tace to umma munje mu kwana saman titi?"" umma tace Allah dai ya sawaƙe ina gaya maki magana ki a kawo man shirmen banza, Shiru sukai na wani lokaci sannan umma tace bara inje inyi alwalla, raihana tace to, umma ta ɗauki buta ta fita, bayan tayo alwalla ta dawo itama raihana ta fita danyo alwalla, Kabir yana tsaye tsakar gida sai sigari yake zuƙa yanda yake ɗaga bakinshi idan zai fita da iskar sigarin tun daga nan zaka gane tataccen ɗan iskane, raihana ta wuce kangal kangal zata nufi bayi, shima bayanta yabi, juyowa tayi taga ita yake bi, Kaucewa tayi gefe ɗaya don bashi hanya ya wuce, kallonta yayi da idanuwanshi masu jan tsiya, raihana ta sake ja da baya dan gani take kamar hanyar bata isheshi ba, inda ta raɓe shima wurin ya koma lokacin daya sake sanya karan sigarin a bakinshi ya ja, sannan ya busa mata hayaƙin, tsaki raihana tayi ta nufi bayi ta shige ta kulle, saida ta gama abinda take sannan ta fito, tana buɗe ƙofar ta ganshi tsaye tace malam bani hanya kaji, Cikin maganar yan iska yace nayi farin cikin ganinki fa, ke bakiji daɗi da kika ganni ba?"" raihana tace bara in gama abinda nake sai muyi magana, kabir yace ai kin gama yanxun, tace sallah zanyi, kabir yace wace sallah kuma ga umma can tana maki basar kawai ta sammaki ladar, raihana ta wuto zata wuce ya sake shan gabanta, yace an mata ana nan ana hutawa shi yasa kika ƙi aure ko?"" Raihana tace da Allah gyara man hanya in wuce, yanda tayi maganar babu alamar wasa kabir cikin maganar tashanci yace keji yarinya waini zaki ma fuska?"" uhum bara dai anjimar tayi, tunda muna tare in daina zumiɗi, raihana dai bata sake magana ba ta raɓa shi ta wuce, alwallah tayi sannan ta shige ɗaki danyin sallah, suna nan zaune ita da umma sukai magrib suna wurin har aka kira isha"i suyaka yi, bayan sun gama raihana tace umma wai miyasa ita umma halima ta rufe wancan ɗakin?"" ai sai ta buɗe mana dani dake mu shiga ciki, umma tace ai sai kije ki faɗa mata, dariya raihana tayi sannan tace Allah ya baki haƙuri, umma bata sake magana ba, bayan wani lokaci raihana tace umma idan kina da kuɗi kawo inje in samo mana ko gari ne mu jiƙa ni wallahi yunwa ma nake ji, umma tace banda su, raihana dai ta kula umma cikin fushi take saboda haka ta tashi taje ta kwanta saman wani gadon ƙarfe da yake cikin ɗakin, bata daɗe da kwanciya ba bacci ya ɗauketa dan ta gaji sosai, ita kuma umma hankalinta ya kasa natsuwa dan haka ta kasa kwanciya tana nan zaune kuma ɗakin babu fita ɗakin dumm yake da duhu, Raihana bacci take sosai , saboda haka cikin bacci taji umma sa"a na cewa wanda ta isa ce ta hau man gado sauko, umma ita kuma tana cewa wai ku duk ina kuka shiga sai yanxun zaku dawo gida don Allah?"" umma sa"a tace neman kuɗi muka je, umma tace neman kuɗi kuma kamar wasu mazaje?"" tsaki tayi sannan tace wai mima kuka zo yi nan ne?"" umma tace a gidan da muke haya ne aka tashe mu, zamu zauna nan kafin mu samu wani, umma sa"a tace amma baki da hankali fatima, in banda hauka kinsan nan gidan ɗaki ɗaya ne, sai kuma ki kwaso saboda Allah ki taho , ita raihanar aikin mi takeyi ne da baza taje wurin masu santa su baku wurin zama ba, to miye amfanin *zawarcin* nata?"" raihana dake kwance taji abun yaƙi ƙarawe ta tashi ta sauka daga saman gadon kusa da umma ta koma ta zauna sannan tace umma sa"a ina yini, umma sa"a tace wane ina yini?"" ina amfaninki raihana?"" da kyanki da ɗirinƙi da sigarki babu namijin da zai ganki hankalinshi bai tashi ba, ina ni"imar da Allah yayi maki dan baƙin ciki sai ki zauna bahagguwa dake duk masu sanki sai kice su baki gidan zama , amma sai ku kwaso dake da uwarki kuyo mana nan?"" mu a ina zamu ajiye ku?"" ki dage ki more rayuwarki raihana ki samar maku "yanci har muma muzo cin arxiki, umma sa"a, yayar umma ce, idanuwanta sun bushe saboda ita tana da san abun duniya sannan kuma tana da san kai ita kullum yaranta tana ƙoƙarin ɗorasu kan turba ta gaskiya, amma ɗan wani duk inda zata turashi ga halaka kullum ƙoƙarin neman haryar take, amma ita ga "ya"yan ta nan duk basujin magana , *zawara* sunkai biyar a gidan su umma idan hada raihana da umma mutum bakwai kenan wansa basu da aure, raihana dake nake magana , kina jina kin wani man kamar baki sna ina magana ba, cikin sanyi raihana tayi magana tace umma naji, umma sa"a tace to banda abinki ke fatima ina zamu kwana, kinsan babu wuri a ɗakin nan, yanxun ina zaku kwanta?"" kabir daga waje cikin maganar ƙauraye ga sholisha yana murzawa yace umma ita raihana ai sai mu kwana ɗaki ɗaya da ita, tunda ita muharrama tace, umma tace kai da Allah rufe mana baki , umma sa"a tace to fatima miye?"" dan kabir da raihana sun kwana ɗaki ɗaya miye?"" tunda abun duk gidane ai sai a haɗu a rufa ma kai asiri, ke raihana ki kwana a ɗakin kabir ɗin ita kuma fatima sai muyi sikwacin nan da ita, dariya raihana tayi sannan tace umma sa"a kenan wannan kasafin naki yayi, amma huɗubarki ta farko itace na ɗauka zanje yau cikin daren nan in samo mana gida, umma sa"a tace ah ah ki bari sai goben, kabir yace ke "yar rainin hakali ummata zaki fara gayama magana?"" ni ban ɗaukar iskanci idan dai aka taɓo man ummata, raihana tace yi haƙuri banzo wurinka ba, da yar uwata nake magana, kabir ya taso daga inda yake zaune cikin layi ya shigo ɗakin gaban raihana ya tsaya sannan yayi magana cikin muryar daba yace shegiya *zawarar* banza iskancin ki zai tsaya akan uwata ne,?"" wata tagulla ya fito da ita daga cikin aljihunshi sannan yace kinga wannan?"" ina iya aika ki lahira da ita, murmushi raihana tayi da gefen bakinta, sannan ta ɗago ta kalli kabir ta jinjina kanta, yace ni kike cewa zakici uwata?"" raihana tace ai ban zagin uwarka saboda uwarka uwata ce saida in lalata maka fata da duka, dan bari ganin umma sa"a tana magana kana neman raihana ma mutane hankali raihana zafi ne da ita, dan idan na sadda kaina ƙasa ni nafi guguwa bala"i, daka taɓoni gara kaje ka rungumi transfomer, ɗaure fuskarta tayi sosai sannan tace umma kwanta, Umma tabi raihana da kallo da tasan raihana ba magana tasha mata kaiba, ita kuma raihana ta ɗauri aniyar duk wanda ya sake taɓota bata mashi sauƙi tunda ba"a tausayinsu, kuma yanxun babu inda zata je, anan zasu kwana, umma ki kwanta nace, umma tabi raihana da kallo, ita kuma miƙewa tayi taje wurin kayansu ta buɗe jakar kayanta ta fiddo wani wandon jeans ta saka ta ɗaure gamm sannan ta dake cinyarta tace dani dakai duk wanda ya fasa yaci uwashi , tana gama maganar ta koma ta haye saman gadon umma sa"a, tace umma sa"a, kezo nan muyi sikwacin, maganar data faɗa ma ummarta ta rama mata, Umma sa"a tace ma kabir jeka, haka umma sa"a taci gaba da mitarta, daga bayan taje ta raɓa kusa da raihana ta kwanta, sda guda guda haka zawarawan gidan su umma suka ci gaba da shigowa, ko ina suke zuwa ohon masu, dan ita dai raihana tuni bacci yayi gaba da ita, ***** Da safe kowa ya tashi lafiya, raihana koda safe batayi ma kowa magana ba, Kowa shine yakd siyen kalancin shi da kanshi, umma ta bawa raihana kuɗi itama taje ta siyo masu koko, taje ta siyo masu koko da alewa ta dawo gida, bayan sun gama kalaci kowa ya fara wanka dan fita, itama umma shiri tayi dan tafiya nemar masu gida, da zata fita tace na raihana ta kula da rayuwarta, dan kabir bayada mutumci raihana tace to umma, bayan taja mata kunne ne ta fita tabar gidan , haka kowa yayi ta fita ɗaya bayan ɗaya, gida ya rage daga raihana sai kabir.......................................... 💦💦💦💦 💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦 💦💦💦 *Page*2⃣2⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* ***** *R*aihana ta fito daga ɗaki taxo taja ruwa, bayan ta gama jan ruwan ta koma ɗaki taje ta cire kayanta ta ɗauro zani ta ɗauki hijabi ta saka , kwandon wanka ta ɗauko tayo waje, tana zuwa ruwa ta ɗauka ta nufi bayi, Kabir yana ganin raihana ta shiga bayi shima ya fito daga cikin ɗakinshi ya nufi ƙofar bayin ya fara kwankwasawa, gamgamgamm bambambamm, raihana saidai tace Ehem Ehem, yaci gaba da kwankwasawa, raihana tayi masji banza, yace raihana buɗe zan shigo bayan gida zanyi, raihana tace wai kai wane irin tantirin ɗan iska ne?"" tun ina maka gyaran murya kasa nayi magana a bayi, ai kaga na shiga wanka banda iskanci duk da bama ce zaka shiga bayin ba sai yanxun?"" yace to ki buɗe mana yanxun na matsu, kinayin wankan ki nima sai inyi nawa uzirin, Raihana tace ina wanka zaka shigo?"" kabir yace to miye nifa da zaki ganni nima?"" raihana tace bana buƙatar ganin ka, kabir yace buɗe ƙofar dan kutumar ubanki, raihana tayi mashi banza taci gaba da wankanta, zaninta da ta ɗaura saman ƙofar ya janye ya riƙe a hannunshi yace shegiya yau kin fito tsirara inga abinda kike boyewa, wani banza ma can ya ganki bare ni, ina ɗan uwanki muharramin ki, dan na ganki miye a ciki to?"" Wani irin salati raihana tayi ganin lokacin da kabir ya janye mata zani daga saman kware, kallon rufen bayin tayi sannan ta kalli ƙofar kwaren, tace kam lalla kabir ɗan iskane, wato kila da babu rufe zai iya shigowa ta sama, da kuma saman kwaren zai iya shigo dasai yabi ya shigo, tace Allah yasa kada ya dauko wani abu ya taka ya leƙoni, Shi kuma zama yayi ya riƙe zanin gam, yana cewa dan uwarki yau saidai ki kwana a bayi na faɗa maki, Gaban raihana ya faɗi tace kai wannan anyi ɗanyen ɗan iska, hawaye ya zubo mata daga idanuwanta tace innalillahi wa"inna ilaihir raji"un, duk zawarci yaja man, hannunta tasa ta goge hawayen idon ta sannan tace kai Allah ka rufa mana asiri, shi yasa haƙuri yake da riba a rayuwa, lokacin da akd bani haƙuri in zauna ɗakin mijina gani nake kamar ba kauna na ake ba, gashi yanxun ina haƙuri da ƙaton banza, Tana cikin wannan tunanin ne taji kabir yana cewa, shehiya danma za"a rufa maki asiri ga magani har gida an hutashshe ki fita, shine sai kin tsaya kina wani jama mutane aji, ki fito ki anshi rabonki ko kin samu na bacci rana, Raihana tace subahanallah, ita dai ta kasa magana dan ji take kada ta sake magana ya ɓalle ƙofar ya shigo, raihana tana cikin bayi sai kuka take tana da nasin ta zuwa gidan nan, ji take ina ma da zata dawo yanxun data gyara zaman ta da ameenu, tace Allah ka bani miji ko a gidan hayane, wallahi ko baiman ba sai na zauna, lallai zanje in samu farida inma faɗa mata ta ƙara zage damsti ta kula da mijinta dan samu tsira duniya da lahira, wato idan kana zawarci gani ake kai ɗan iska ne, tsaki tayi sannan tace Allah ya tsine ma kabir albarka, Maganar shi ta sake jiyowa yana cewa na rantse da Allah idan wani ya shigo gidan nan baki fito sai naja maki sharri, raihana tace kaji ɗan iska kuma ko?"" ita dai tayi shiru tana addu"ar Allah ya tsallaketa, tun tana zaman bayi na marmari ha zaman ya fara isarta, tun tana kukan zuci har ta fara mai ƙarfi, shi kuma kabir sai maganar batsa yake, raihana tanajinshi amma ta kasa magana, Har aka kira azahar kabir bai fita ba kuma bai dawo mata da zaninta ba, kam wasa sabon fari, tana cikin bayi har yanxun tana kuka, tana tsine ma kabir albarka, tana nadamar zuwanta gidan nan tare da nemar ma duk macen dake faɗin duniya Allah ya rabata da *zawarci* duk inda ka samu ka raɓa kayi haƙuri wata rana sai labari, idan kuwa kace zawarci zakai lallai yanxun ka fara ganin wulaƙanta, dan baka da mutumci da kima da daraja a idon kowa raihana tace yanxun da ina da aurena mima zai kawoni gidan nan har inyi wanka?"" koma nazo nayi wankan ai bai isa ya wulaƙantani haka ba, wani irin ihu raihana tayi kamar mai shirin hawa bori, kabir dake zaune yaji ƙarajin data yi, yace kiman alkawari idan zaki ban insha nono, raihana tace Allah ya tsine maka albarka wallahi banƙi yau an gitta gawarka ka mutu ba, kabir yace ban mutuwa wallahi harsai na samu abinda nake so a wurinki, ina samun abinda nake so yauma in mutu banajin komai, Kiran sallar la'asar raihana taji an fara, wayyyo Allahna na shiga ukku na lalace nk raihana, kabir dan matsayin manzan Allah S. A. W ka bani zanina dan girman ubangiji kasa sai kiran Allah nake a cikin bayi, ka rufa man asiri, kabir yace yarinya dani kike zance, baƙin ciki yasa raihana tayi shiru, ta koma kuka ƙasa ƙasa, ga ta gaji da tsayuwa amma babu damar ta zauna cikin bayin dan tsikar jikinta ma a tashe take, tana cikin kuka taji anyi sallama, gabanta ya faɗi tace Allah kasa ba umma bace, lokacin da hawaye ya sake zubo mata daga idon ta , gaishe da kabir tayi sannan tace don Allah raihana tana nan?"" kabir yace bata nan, daga cikin bayi raihana tace zulaihat ina nan ƙarya yake rufa man asiri kada ki fita daga gidan nan don girman Allah, kasan cewa zulaiha ba ita ɗaya bace taxo, su ukku ne, itama ɗaga muryarta tayi sannan tace kina inane?"" raihana tace gani nan a bayi shiga ɗakin ki ɗauko man kayan sawa, har zata shiga ɗaki kabir yace bar munafika gafa zanin nan ta bani riƙo da zata shiga wanka, anshi ki miƙa ma baƙar munafika kusa dashi zulaiha ta matsa ta karɓi zanin ta miƙa ma raihana ta ɗaura ta sako hijabinta sannan ta buɗe bayin ta fito, tana fitowa da gudu taje ta rungume zulaiha ta fashe da kuka tace Allah ka raba kullihin musulmi da zawarci, ƙawayen zulaiha suƙa amsa da amin bakin ɗayansu, kabir kuma sai hararar raihana yake, alwalla tayi sannan suka shiga ɗaki baki ɗayansu, suna shiga raihana ta fara sallah ko gaisawa dasu bata tsaya yi ba, saida ta gama sallah sannan ta shirya ta saka kayanta, ta kalli zulaiha tace yau kin ceci rayuwata, ta kwashe kaf abinda ya faru ta faɗa masu, ƙawar zulaiha tai dariya tace ke ai mai sauƙi ne, shi yasa kin ganni nan na rufa ma kaina asiri dana fara zawarcin nan mijina yana shaye shaye mutane suka matsa man in kashe aure na, na kashe auren na koma gida, sai gashi ni ƙanin kishiryar mamana zaiman fyaɗe, tsaki raihana tayi tace Allah dai ya sawaƙe, kawar zulaiha tace idan dai kana zawarci wulaƙanci iri iri sai ka fuskance shi, ni wallahi dana ga mace tana halbe halbe a gidan mijinta sai nace ta rufa ma kanta asiri, tayi haƙuri tayi zaman ta, raihana tace gaskiya aini yanxun idan nayi aure ko mijina ya ƙoreni babu gidan ubandaa zanje, bare ma insha Allah bazan mashi abinda zai ɓata mashi rai ba, tarairayarshi zanyi in kula dashi bazan bashi abu daga tsaye ba, zan girmamashi sai yaji daɗin aurena wallahi, dariya sukai baki ɗayansu, raihana tace bansan wulaƙanci fa, dukansu sukai dariya baki ɗaya, raihana tace zulai waye ya faɗa maki ina muna na gidan?"" tace dana je gidan da kuke haya baku nan sai naje na tambayi gwaggo tace tanajin kina gidan ummanki, raihana tace ashe tasan muna nan?"" zulaiha tace Eh, raihana tace ina yaranki ne?"" tace hmm na maiyar dasu kamar yanda kika ce,.ke raihana matarshi kinsan bata taɓa aihuwa ba, ko?"" to tace bata riƙe mashi "ya"yanshi, tayi yaji tana gidansu, yau yazo gidanmu yace ma baba ayi haƙuri yana biko, Raiha a tayi dariya, sannan tace kinji ita kuma banzar zatai ma kanta, mu mata muna da matsala dasai ta kama yaran ta riƙe to miye a ciki?"" zulaiha tace baƙin ciki zaki man?"" kibar banza ta tafi ai duniyar sai wani ya rasa wani yake samu, raihana tace ba baƙin ciki bane, gaskiya ce, dake da ita babu wanda ya kawo wani kiyi haƙuri kuyi zaman ku, zulaiha tace kr barta can ita ta sani, Raihana tace to yanxun ya aka ƙare zulaiha tace da aka kirani maganar komawa cewa nayi gaskiya bazan koma ba, raihana ta taɓe baki tace shegiya dama ni na samu damarki wallahi da komawata zanyi dariya zulaiha tayi sannan tace ke jan ajin nan ne, su duka suka kwashe da dariya, raihana tace wane aji yarinya?"" ai aji cikin gida ake janshi , bari ki shiga daga ciki sannan kina shi, idan yaga zaki raina mashi hankali saiya haƙura dake kinsan suma mazan da nasu halin, amma ki lallaɓa kawai ki koma tunda dama ta samu kafin ta wuce, zulaiha tace insha Allah, hada ceman ai laifinki yasa na ƙara aure tana kwaikwayon maganar mijin nata, duk suka sake sheƙewa da dariya, zulaiha tace kai ku tashi mu tafi idan muka biye raihana anan zamu kwana kinga har an fara kiran sallah magrib, lokacin da suka tashi baki ɗayansu, hijabi rainaha tasa danyi masu raki, tunda tace su tsaya suyi sallah amma sunce sai sunje gida, bayan ta raka su ta dawo, bata shiga gidan ba, ƙofar gida ta zauna, tana jiran wanda zai shiga gidan, tana nan zaune ƙofar gida babu alamar wanda zaizo, kabir ne ya fito daga cikin gidan, ya kalleta sannan ya wuce, miƙewa tayi da sauri ta shige gidan tana shiga ta kulle ƙofar, shi kuma yana ganin ta shiga ya fara bubuguwa, raihana tasa ko masu gidan ne suka fara dawowa, tana zuwa tace waye?"" yace ubanki ne, buɗe mana gida tunda ba gidan ubanki bane, raihana tace anƙi a buɗe sai masu gidan sun dawo, yace na ranste maki idan na biyo ta sama kashinki ya bushe, raihana tana jin haka da sauri ta ɗaga kanta dan ganin kantangar ganin zai iya shigowa yasa ta yanke shawarar buɗe mashi amma sai ta koma ƙofar gida, tana magansr zuci taji yace baki jina ne dan kutumar ubanki?"" da sauri raihana ta buɗe ƙofar tana ƙoƙari fita yana ƙokarin shigowa, da sauri ya riƙeta, ya lallatsa mata nono tace wayyo Allahna na shiga ukku matse ta yayi jikin bango da ƙarfin bala"i shi ƙoƙarinshi ya rufe gidan ita kuma sai yage baki take tana jama"a ku kawo ɗauki, daɗe mata baki yayi da hannushi yace shegiya sai kin tara mana mutane, ni ban taɓa ganin wanda baisan arxiki irinki ba, ana ƙoƙarin rufa maki asiri ke kuma kina so ki tona ma mutane ko, hannunshi ya sake kaiwa saitin mamanta da sauri ta zame, tana ƙoƙarin fifa dan ƙafarta ɗaya harta taka sumintin ƙofar gida, ya jawo mata wuyan hijabi ƙiyyyyyyy ya dawo da ita ciki, dukiyar fulaninta ya sake kai hannunshi kafin ya ƙara taɓawa raihana tayi kukan kura takai bakinta saitin hancin shi tayi mashi wani irin cixo, shi kuma lokacin da yaga ta buɗe bakinta ta nufo fuskarshi tunaninshi kisss zatai mashi saboda haka ya saki baki, lokacin daya ji cizo kundai san hanci baya san a taɓa shi kabir jinshi yayi a duniya yake ko a lahira, tana ganin ya rufe idonshi yana ihu tayo waje da gudu, tana fitosa suka haɗu da umma..................€€ 💦💦💦💦💦 💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦 *Page* 2⃣3⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* *jinjinar ban girma ameenci fans, wannan page in nakune , Asmeenat Xeeyan tace a baku shi* ***** *U*mma ganin raihana ta fito da gudu ta tsaya tana tambayarta lafiya?"" bata gama rufe bakinta ba, saiga kabir ya fito cikin 360 yana cewa yau sai kinci ubanda ya haifeki, Ganin umma yasa ya tsaya, umma ta fara tambayar lafiya?"" da gudu raihana taje ta faɗa saman kafaɗar umma tana kuka tace umma muje bana san gidan nan mu tafi don Allah, tana sake farkewa da kuka, Hankalin umma ya tashi tace miye wai?"" hannu raihana ta shiga girgizawa tana cewa muje umma mu tafi don Allah, Umma ta kalli inda kabir yake tace lafiya kabir?"" kabir kallon raihana yayi raihana tace umma muje muje don Allah na tsani gidan nan, mu tafi kada mu dake komawa gidan nan, Umma tace wai miye ne?"" kai kabir laifi tayi maka ne?"" kabir yace umma zagina tayi, da sauri raihana ta ɗago daga saman kafaɗar umma ta kalli kabir, umma kuma tace miya haɗaku?"" kabir yayi tsuru tsuru dan baisan amsar da zai bawa umma ba, umma tace ummmm Allah ya kyauta dai, Raihana cikin kuka tace umma kin samo mana gdan?"" umma tace ban samu ba, raihana tace ina kika je kika daɗe?"" umma tace inacan neman gidan , umma tace muje ciki, raihana tace wallahi bazan sake shiga gidan nan ba, Umma tace to ina zamu?"" raihana tace ki zauna gidanku nima zan tafi gidanmu, tana faɗin haka ta fara tafiya, umma tace raihana zo nan!"" raihana ta tsaya ba tare data juyo ba, umma tace raihana ina ne gidanku?"" raihana tace wallahi gidan gwaggo zanje, umma tace to kije da safe ki dawo ina nemanki, raihana tace to, sannan ta wuce daga wurin, Umma na ganin tabar wurin tace kila halin nashi ne yayi mata, bawar Allah ubangiji ya baki miji na gari ubangiji ya kawo maki sauƙin wannan *zawarci* mutum ya rasa inda zai raɓa, ajiyar zuciya tayi sannan ta shige gida, shi kuma kabir wuri ya samu ya zauna yana tsine ma raihana da maiyi abinda yasa ransa yayi ba, raihana tafiya tayi sosai kafin ta iso gidan gwaggo, lokacin data iso ƙofar gida suka haɗu da gwaggo da alama daga unguwa ta dawo, raihana tace gwaggo daga ina haka?"" gwaggo tace daga unguwa nake, raihana tace nazo gaisheki ne, gwaggo tace to, ta buɗe gidan suka shiga, ɗaki raihana tabi gwaggo suka shiga, suna shiga raihana tace bara tayi sallah gwaggo tace to, buta ta ɗauka ta fita, bayan tayo alwalla ta dawo tayi sallah, data gama suƙa sake gaisawa da gwaggo sun ɗan daɗe suna fira, daga baya gwaggo tace ma raihana ki tashi ki tafi gida dare ya fara, raihana tace ina nan yau anan zan kwana, gwaggo tace saboda mi zaki kwana anan?"" raihana tace haka kawai nayi ra"ayi, gwaggo tace idan uwaki ta nemeki fa?"" Raihana tace ai nace mata na dawo nan gidan kwata kwata da zama, harsai Allah ya bani mijin aure, ido gwaggo ta zaro tace nidai ban zama dake raihana tace ai bake zaki zauna dani ba nice zan zauna dakai, gwaggo tace baki isa ba, raihana gado ta tashi ta haye, bayan ta kwanta tace gwaggo da safe ko waye zaije can gidan ya anso man kayana?"" gwaggo tayi ma raihana shiru , duk maganar da raihana tayi gwaggo bata , bata amsa, baki raihana ta taɓe, sanan tace gwaggo kenan, Raihana gyara kwanciyarta tayi sannan ta fara tuno abinda ya faru tsakaninta da kabir, ajiyar zuciya tayi sannan tayi addu"ar Allah ya tsare na gaba, haka dai tayi ta tunani iri iri har bacci ya ɗauketa, **** *G*ari na waye wa, gwaggo ta tashi ta ɗora dumamen tuwo, lokacin da raihana ta farka, dan sallahr asuba tayi ta koma bacci, to lokacin data farka jikinta ta wanke ta shirya dan tafiya wurin kiran da umma tace da safe ta dawo, tsakar gida ta fito tayi ma gwaggo sai ta dawo, tace kada ki dawo gaskiya nidai kiyi zamanki can, raihana ta juyo ta kalli gwaggo sannan tace gwaggo kiyi haƙuri don girman Allah kada ki manta ada wannan gidan ba naki bane, mahifinmu yake dashi baki taɓa zaton zaki sameshi ba, ita rayuwa hawa da sauka ce kiyi man alfarma dan Allah in zauna na wani lokaci kafin mu samu gidan zama, bance da umma zamu dawo ba ni kaɗai zan zauna, taci gaba da cewa gwaggo kefe mai riƙeni ce yanxun da maifiyata bata da rai haka zaku barni inyi ta tangariri a duniya?"" hawaye ya zubo daga idon raihana tace kiyi haƙuri rayuwa juyawa take sai kiga wata rana na gaba ya koma baya, amma duk abinda akai haƙuri dashi sai ya zama labari, gwaggo cikin sanyi tace to ai kema ki fito da miji kiyi aure amma kin tsaya ruwan ido , raihana tace ba ruwan ido nake ba Allah har yanxun bai kawo man wanda zai aureni ba, dana samu zanyi aure kiyi haƙuri, ki barni in zauna tare dake kada wannan raɓe raɓen da nake yasa ni faɗawa cikin wani hali, Jikin gwaggo yayi sanyi raihana ta bata tsauyi, tana tunani taji raihana na cewa ki taimaka man don girman Allah ko yau muka samu gida dani da ummana bama zan dawo ba, amma idan bamu samu ba zan dawo ki taimaka man ko a tsakar gida sai in riƙa kwana, gwaggo tayi shiru, raihana taci gaba da cewa nayi imani da "ya"yanki ne a wannan rayuwar zakiji tausayinsu duba kiga jarawar da Allah ya ɗora man ya kamata a tausaya man gwaggo duniyar duka guda nawa take?"" baki da tabbas ma idan na fita zan dawo da rayuwata kila kuma saƙon mutuwa ta zaizo maki, ki taimakeni gwaggo yanxun nake buƙatar taimako don Allah gwaggo tace tsaya kici tuwo, raihana tayi murmushi sannan tace na ƙoshi, gwaggo tace mi kika ci ne?"" raihana tana cikin tashin hankali sai yanxun ta tuna rabonya da abinci tun ruwan kokon data sha jiya da alewa, tanajin yunwa sosai amma tunda gwaggo dama tun baba yana raye bata san taci abincin gida yasa ta haƙura ta matse yunwarta tace umma ta ajiye man kalaci, sai na dawo gwaggo, gwaggo tace jira in baki mabuɗi guda ɗaya ko kinxo bana nan sai ki buɗe, raihana tace ah ah barshi idan nazo baki nan zan jira a waje harsai kin dawo, tana faɗin haka tayi waje, tana fita take magana a ranta tace muda gidan gadonmu amma ƙarfin ya cinye mana, hawayen daya zubo mata a idonta tasa gefen hijabinta ta goge, haka ta daɓi sayyada har gidansu umma, Lokacin data isa a ƙofar gida ta tsaya ta samu yaro tace ya shiga yace a na sallama da umma fati, bayan wani lokaci yaron ya dawo yace gata nan zuwa, godiya raihana tayi mashi sannan ta samu wuri ta zauna tana jiran fitowar mahaifiyarta ,,,,, ba"a wani ɗauki lokaci ba, umma ta fito, inda raihana take zaune taje ta zauna , bayan ta zauna raihana ta gaisheta, umma ta amsa sannan ta kalli raihana tace kuka kikai?"" murmushi ta ƙaƙaro dan tana cikin damuwa, sannan tace ma umma mi kika gani?"" umma tace naga idonki yayi ja, wasu sabbin hawaye suka zubo ma raihana wadda ta kasa maida su, ta kalli umma tace nidao zanje ince ma yusufa ya aiko idai zai aure ni, umma ta zaro ido tace mata haba raihana kiyi haƙuri tunda ya daina zuwa wurinki saiki barshi, kiyi fatan Allah ya baki wani wanda yafi shi alkairi, raihana tace umma haƙuri na nidai bama ƙarewa yayi ba mutuwa yayi ta sake ɓarkewa da kuka umma taji tausayin raihana sosai, ita umma tunanin ta raihana abinda yasa take so tayi aure kila dan ta taɓa auren ne ko tana buƙatar namiji a kusa da ita, Ita kuma a ɓangaren raihana tana so tayi aurene saboda ta rasa mataɓa, dan ita babu wani abu daya taɓa shiga tsakaninta da wani namiji, dan ko aminu daya aureta duk zan da sukai saidai ya ɗanyi wasanni da ita, Umma ta kalli raihana sannan tace to tunda kina ganin haka ne mafita kiyi ma yusufan magana kiji, tayi ma raihana hakane dan kada taje ta saka rayuwata a wani halin ,,,, Raihana ta kalli umma tace umma kinyi kalaci ne?"" umma tace ni ɗan kuɗaɗen nawa ma an sace, raihana tace subahanallah""" garin ya?"" umma tace nima wallahi ban sani ba , raihana tace to mi kikaci yanxun?"" umma tace ba komai, raihana tabi mahaifiyarya da kallo cikin tausayi Umma tace ke ban maki albishir ba, raihana tace nami?"" umma tace na samu aiki wani gida, gaban raihana ya faɗi, tace haba umma, sai ki tafi kina aiki aje ayi ta ɓata maki rai?"" ni wallahi bansan aikin gidajen nan, tace ke wannan basu da wulaƙanci wallahi mutanen kirki ne, raihana tace to Allah ya tsare , Umma tace ameen sannan tace to ya kuka ƙare da gwaggon?"" raihana ta ɓoye ma umma dan kada ranta ya ɓaci, tace gwaggo tace wai hadake mu dawo gidanta, dan tasan umma baza ta koma ba, raihana taci gaba da cewa nace mata ah ah, nidai kaɗai zan zauna ke kince baza kixo ba, umma tace kwarai kuwa ko babu sauran gidan zama a duniya, Dariya raihana tayi sanann tace umma bani kayana kinji inje inyi wanka gidan farida zanje, umma tace wane iri zan ɗauko maki, raihana tace masu kyau zaki bani kala biyar dan saina kwana biyu ban sake dawowa ba, umma tace to, tashi tayi taje ta ɗauko mata kayanta sannan ta kawo mata, raihana tayi mata bankwana sannan ta tafi, raihana tafiya take a galabaice yunwa ta isheta har bata ganin gabanta saboda azabar yunwa, daƙel ta iso gidan gwaggo lokacin data iso ta samu gwaggo ta fito zata fita, gwaggo tace har kin dawo ne?"" raihana tace Eh gwaggo tace to ga mabuɗin gidan raihana tace a,a barshi kije ki dawo, gwaggo tace saboda mi?"" raihana tace ai nima gaba zanyi, gwaggo tace to sai kin dawo, raihana ta miƙe da "yan kayanta tayi gaba, a ranta take magana tace yanxun in anshi makullin gidan nan gwaggo tana iya cewa na sace mata wani abu, a fili tayi magana tace tunda ina san zama zan kiyaye abincinko da makullin gidanki dan in zauna lafiya, Tafiya take har ta iso wurin wata majalissa suka fara kaɗa mata taken nata, *zawara uwar san banza ke wuta ƙaninki ɓarawo* haka sukai ta faɗi har ta wuce wurin ta isa bakin titi, napep ta tsayar ta faɗa mata inda zata kaita, sukai ciniki sannan ta shiga sai gidan farida, suna zuwa tace mashi ya jirata ta karɓo mashi kuɗin shi, tana zuwa tayi ta nooking shiru, haka taci gaba da bugawa, wata maƙotarsu ce ta leƙo, suka gaisa tace mata don farida fa?"" tace ai farida sun daɗe basa nan!""" raihana tace ina suka je ne?"" tace sun tafi umara , kuma dama kamar tasan zakizo tace ga saƙo a baki, shigo , raihana tace to, ciki suka shiga, a farlo ta zauna tana jiran fitowarta, ta ɗan daɗe sannan ta fito, da wata ƙatuwar leda ta ajiye a gaban raihana tace ki duba komai yana ciki, tace taxo gidanku baku nan , gidan a kulle, Godiya raihana tayi sannan ta miƙe tayo wurin mai napep, ta shiga tace suje, suka dawo, a ƙofar shagon shamsu ya ajiyeta, kayan sawarta data ɗauko daga gidansu umma taba shamsu tace don matsayin manzan Allah S. A. W ka riƙesu ka bani ɗari biyar, dariya shamsu yayi sannan yace kai gaskiya kinajin garin nan, raihana tace kaidai ka sani, karɓar kayan yayi sannan ya bata kuɗin mai napep taje ta bawa ɗaru ukku sannan ta ɗauko ledar da farida ta bada a bata, sannan ta nufi gidan da ake siyar da abinci tana zuwa tasa aka zuba mata na ɗari da hamsin dukanshi ta shafe shi kafff sannan ta anshi amsin ɗin ta fito daga gidan , tana tafiya taga wani yaro yana tallar ruwa ta siya tayo ƙofar gidan gwaggo ta zauna,,,, tana zama ta duƙar da kanta ƙasa taci gaba da kuka........................ 💦💦💦💦 💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦 💦💦💦 *Page* 2⃣4⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Gaisuwa ta musamman a gareki Hafsat Isa Mamman Katsina, ina maki fatan alkairi, alkairin Allah ya taddaki har binnin katsinar dikko ɗakin ƙara* *Allah sarki ƙawata Asmeenat Xeeyan ina maraicinkin sosai Allah ya dawo man dake lafiya kema alkairi ya iskoki har sakoton shehu* *Wannan shafin naku ne ameenci fans Allah ya ƙara mana kaunar juna, muna tare* ****** *K*anta yana ƙasa sai kuka take tare da addu"a Allah ya kawo mata ɗaukin wannan rayuwa da take ciki, Raihana ta ɗago kanta sannan ta goge hawayen idonta, ledar gaban ta data zo da ita daga maƙotan farida data bada a ajiye mata ta jawo, buɗewa tayi ta fara dubawa, turamen atamfa ne kala ukku da gyale sai mabar riga da hijabi biyu, sai talami kala ɗaya, da kwalin waya ƙirar L9plus , ajiyar zuciya tayi sannan tace Allah sarki idan mutum yana sanka yana kaunar ka, Allah ya ƙara maki kisanci da mijinki ya baki haƙurin zama dashi kiyi haƙuri kiyi zaman ki farida zawarci babu daɗi kixo kiyi ta raɓr raɓe, ƙarshe ma abinda zakaci yaxo yayi maka tsaye, sannan baka da mutumci da kima a idon kowa, haka tayi ta magana sai kace tana ganin farida, Atamfofin ta fiddo ta fara dubawa ɗaya bayan ɗaya tana dorawa saman cinyarta, saida ta gama fitowa da kayan duka sannan daga ƙasa taga takarda , da sauri ta jawota, ta buɗe, kuɗi ne ciki 5k, a jikin takardar kuma anyi rubutu kamar haka, ```Assalam ƙawata da farko dai ina godiya sosai dan banma san da bakin da zan gode maki ba, naxo gdanku a rufe , naxo maki bankwana ne, munyi tafiya saudiyya, wannan saƙon kuma mai gda yace a baki, kuma shima yana godiya sosai, insha Allah zan maki addu"a sosai kema Allah ya baki miji na gari, daga mai ƙaunar aminiyarki farida ahmad``` Hawaye ya gangaro daga idon raihana tace Allah sarki rayuwa, wallahi naji maki daɗi Allah ya ƙara ma duk macen duniya haƙuri da juriya a gidan mijinta, dan idan kayi haƙuri a gidan aurenka shidai aure ibada ne, idan kuma mutum ya zalinci wani Allah dai shine mai sakayya, Goge hawayenta tayi sannan ta maida kayan a leda tace bara inje inkai ma umma baiwar Allah kila ma har yanxun bata ci komai ba, Bayan ta gama maidai kayan kaff ta ɗauki ledar ta nufi shagon shamsu ta bashi kuɗinshi data ranta, ta amso kayanta , bakin titi ta nufa dan hawan abin hawa wai tunda ta samu kuɗi bara ta more su tunda idan suka tafi tana shan wahala kafin ta samu, Abin hawa ta hau tayi ma gidansu ummarta tsinke, lokacin data isa ta samu umma ita kuma tana fitowa daga cikin gida a ƙofar gida suka haɗu, Umma tace lafiya kika dawo?"" dariya raihana tayi sannan tace lafiya fess umma, kusa da ita umma ta matsa, wuri raihana ta samu ta zauna itama umma zaman tayi, kallon raihana tayi sannan tace gwaggon ƙoroki tayi ne?"" raihana tace a,aa abun arxiki na samu, tana magana tana fiddo kayan tana miƙa ma umma, umma sai yashe baki take tana cewa waye kuma ya baki?"" jikin raihana yana ƙarma ta fiddo wayar ta miƙa mata , tace umma kalli harda waya, umma tace ni sai nuna man kaya kike faɗa man wanda ya baki, dariya raihana tayi sannan tace kamar lefe ko umma?"" dariya umma tayi sannan tace gaskiya ke yanxun yanda kike zawarcin nan kika samu kamar wannan ai kinyi goshi, dariya sukai gaba ɗayansu sannan raihana tace wallahi farida ta bani, umma tace farida taki?"" raihana tace farida tawa kau, kinga kuɗi nan, saboda haka muje mu kama haya umma kema kibar wannan gidan don Allah, hannu umma ta miƙa ta karɓi kuɗin sannan tace itama tana da 1k saboda haka akwai wani gda nan kusa da gidan gwaggo sai muje mu kama ko?"" raihana tace wannan gaskiya ne, haka dai sukayi ta firarsu cikin tausayi da kuma hali na damuwa, bayan wani lokaci raihana tayi ma umma sai anjima, umma tace zata shigo idan Allah ya kaimu zata shigo dan suje su biya kuɗin hayar, raihana tace to sukai ban kwana umma ta shige gida raihana ta nufo gdan gwaggo, a ƙofar gida raihana tayi zaune har yanxun gwaggo bata dawo ba, tana nan zamanta tana jiran zuwanta, tun daga nesa ta hango zulaiha ta tun karo wurinta sai yage baki take kamar ƙefen sakara, tana tafiya kamar ana ingixo ta, da ɗan gudu ta iso tana zuwa takai ma raihana duka , tace banza albishirin ki?"" kallonta raihana tayi sannan tace miye, zulaiha tace naje gidansu umma tace man yanxun nan kika taho, kinsan abinda ya faru?"" raihana tace ah ah sai kin faɗa, Zulaiha tace an saki kishiyata, innalillahi wa"inna ilaihir raji"un raihana tayi tare da zaro idanuwa cikin tashin hankali taci gaba da salati, tana cewa kam amma na tausaya mata wallahi, zulaiha tace ke bar "yar iska, raihana tace haba kiji tsoron Allah kinyi *zawarcin* nan kinji yanda yake kinsan wahalar da take cikin shi da yamutsi sai kiyi murna dan an saki wata?"" Zulaiha tace wallahi nayi, raihana tace duk miye yayi zafi haka?"" zama tayi kusa da raihana sannan ta fara cewa, ke tunda kika bani shawarar in mayar mashi da yaran shi na maida su, tace ita Allah ya kasheta bata zama da su, yace tayi haƙuri tace wallahi bata zama da wa"an nan tsinanin "ya"ya dan ita ba ɓautarsu taxo ba, idan ya zama dole sai sun zauna saidai ya dawo da uwarsu, yace mata shi bazai maidoni ba, tace to wallahi bata zama dasu , saidai ta tafi gidan ubanta itama, haka dai sukayi ta tashin hankali idan ta dafa abinci bata basu da sunyi abu sai zagi sai duka, idan yace mata yaro saida lallashi sai tace ba yara bane iskanci ne sunsan abinda suke, wannan saɓanin ne dai yasa har aka rabu, raihana ta sake salati tace lallai amma tayi hauka , matsalarmu mu mata wani lokaci bamu da lissafi, in banda hauka ka nuna ma namiji baka san yaranshi?"" kama so su wace Allah cika?""" kuma idan ta girka abinci ta basu ina zata ragu?"" ai duk macen da bata san yaranka kaine bata kauna, yanxun kinga ita wanna haukan yaja mata sanadin mutuwar aure?"" keda kika raɓa kici arxiki?"" kuma da nata ne yaran idan taso tazo dasu *agolanci* idan yace baya rigewa sai kiga kuma ta nuna damuwa, don Allah mata mu riƙa haƙuri da "ya"yan miji duk abinda zakai kayi tsakaninka da Allah komai kayi Allah yana kallonka baka da tabbas kai zaka rayu da naka idannka ci zalin na wani, idan babu rabuwa akwai mutuwa , duk abinda kayi a rubuce yake baya canjawa dole wani abun sai mu riƙa danne zuciyarmu dan sama ma kanmu salama, Allah yasa mu dace ameen, raihana ta kalli zulaiha da take ta faman rawa, girgiza kanta tayi sanann tace ai dama haka duniya take sai wani ya rasa wani yake samu, amma ita dai wannan rashin haƙuri yaja mata, zulaiha tace ke banza ranar juma"a za"a ɗaura mana aure ,idan na shirya sai in tare haka yace, raihana ta kalleta tace in baki shawara?"" zulaiha tace bani aike baki bada shawarar banza, murmushi raihana tayi sannan tace kada ki yanda sai wani lokack ki tare ana ɗaura aure a ranar ki rufa ma kanki asiri kiyi gidan mijin ki, sannan kin ɗanɗana kinji abinda yake cikin *zawarci* yanzun saidai kiyi ma wasu nasiha, idan kin koma kuma kici gaba da haukan da kikai a baya, zulaiha dariya tayi sannan tace haba ai ɗan ba ƙari godiya da kwanan garke, idan na koma kinsan abinda zanci da safe?"" raihana tace a,aa zulaiha tace wallahi shayi zansha da wainar kwai, wata irin munafikar dariya raihana tayi sannan tace shegiya shi kike yunwa ne?"" zulaiha ta ɗaure fuska tace kema matsalarki iskanci wallahi raihana tace Allah ya baki haƙuri, zulaiha taci gaba da cewa wallahi rabon da insha shayi kinsan Allah ba wasa ba har mantuwa ta manta, kai ai idan naje akwai abubuwan da zanma yaushe rabo, tsaki tayi sannan taci gaba da cewa bira"uba babu a gida babu a maƙota, Gaskiya raihana *zawarci* baiyi ba, kema Allah ya baki naki kije kindan raɓa, murmushi raihana tayi cikin sigar tausayi sannan tace aini kila ma ban sake aure, zulaiha tace saboda mi?"" raihana tace to ai har yanxun ma na rasa wanda zaice yana so na, bare azo maganar aure , ni wallahi gani nake kamar hada alhakin Aminu, na samu yana kauna na, da nayi haƙuri nayi zamana duk da abun baikai haka ba, zulaiha tace ba komai Allah yana tare da mai haƙuri duk abinda yayi tsanani sauƙi yana nan tafe, kiyi haƙuri wata rana sai labari, raihana tace Allah ya nuna man ranar nan in ganni a gidan mijina ɗakina ni ɗaya inci abinda nake so inyi wanka da sabulu, danni tuni na koma wanka da omo dan yafi auki idan na siyo na 20 sai yayi man sati ina ɗan lallaɓawa, mai ma man gyaɗa nake amfani dashi idan na siyi na 100 yaman wata ukku, zulaiha tace Allah dai yasa mu dace, idan kana zaman tun kana burge iyayenka har ka fita a ransu, miƙewa tayi tace bari in tafi dare ya gabato don Allah ki shigo gobe sai muga abinda ya kamata muyi, dan yau idan yaxo zan faɗa mashi ranar da aka ɗaura aure a ranar zan tare, raihana tace haka yayi , tare suka miƙe da raihana da zulaiha , zulaiha ta dafa kafaɗar raihana tace kinsan fa yaga canji dan yanxun idan yaman abu godiya nake sosai kamar wata "yar maula, kinsan namiji yana san yayi maki abu kina godewa tare da mashi addu"ar Allah ya ƙaro mashi buɗi daɗi suke ji har a ransu wallahi, raihana tace to ai duk abinda kasan zai fishshe ka sai kayi dan zaman lafiya, haka suka ci gaba da "yar tafiya saida tayi mata rakiya sosai sannan ta dawo ta zauna ƙofar gida tana jiran dawowar gwaggo, ta ɗaɗe sosai dan har an gama sallar magrib sannan ga gwaggo ta ɓullo, raihana tayi mata sannu da zuwa sannan gwaggo ta amsa, makullin ta bata tace ta buɗe masu ƙofa yau akwai labari, raihana tace labarin mi?"" gwaggo tace kedai buɗe gida mu shiga kiji ikon Allah, raihana tace to, da sauri tayi ta buɗe gida suka shiga, suna shiga rainaha tayi alwallah dan gabatar da sallah magrib , bayan ta gama sallah gwaggo tace , ashe ɗiyar ladi sata take ma mijinta?"" idanjwa raihana ta zaro tace wace ladin kuma?"" gwaggo tace wace kika sani?"" raihana tace ai ladi da yawa, gwaggo tace ladi aminiyata, tana nan gida mijin ya maidota, amma auren bai mutu, tsaki raihana tayi sannan tace su suka sani, in banda hauka da taɓewa mi yakaika yima miji sata?"" ai yima namiji sata ba ƙaramar lalacewa yake sa mace tayi ba, kuma ko ba komai idan ka fita da tambarin sata wane namiji zai aure ka?"" tsaki tayi sannan tace Allah dai ya rufa asiri, gwaggo tace ameen, miƙewa raihana tayi taje ta sako alwallah , tana tunanin irin halin gwaggo wato ɗiyar aminiyarta wanda take auren mijin daya saki raihana, tace umm kada ince wani abu kuma taje ta ƙarani, miƙewa tayi sanann ta nufi ɗakin gwaggo tana zuwa tayi sallahr isha"i, tana gamawa a wurin da tayi sallahr anan ta kwanta, bata daɗe da kwanciya ba bacci yayi gaba da ita, Allah yasa mu dace ubangiji ya ƙara mana haƙuri a gidan aurenmu idan bakayi haƙuri don Allah ba sai kayi dan banza, hausawa sunce wanda bai share masallaci ba ya share kasuwa, Allah ka zaunar da kowa a gidan mijinta lafiya, ameeeeeeeeeeen, da haka nake cewa ku kasance tare dani, 💋💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 2⃣5⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *Wannan shafin naku ne ameenci writer's association, ƙungiya mai haɗin kai da kaunar juna, kullum ƙoƙarinsu ganin sun kyautata wa juna Allah ya ƙara mana haƙuri da juna, ubangiji ya ƙara basira da hazaƙa , Allah kuma ya ƙara lafiyar idanuwa, abinda muke rubutawa wanda mukai daidai Allah ya bada ikon amfani dashi inda mukai kuskure Allah ya yafe mana , ku kuma masoyanmu muna maku fatan alkairi ubangiji ya barmi tare* *Asmeenat xeeyan har yanxun ba zan daina maraicinki ba, saboda kina cikin babban birni zuciyata* 😜 *Hafsat isa maman katsina ta dikko ɗaƙin kara muna godiya sosai bisa ƙaunar da kike ma aminci writer's mun gode sosai da kulawarki alkairin Allah yakai aki har cikin bargon baccinki dan nasan yanxun dai baki tashi ba,* ***** *G*ari na wayewa raihana bayan tayi sallah bata koma bacci ba, suna nan zaune da ita da gwaggo suna ɗan taɓa fira, har hantsi ya fito, gwaggo ce ta tashi ta fita daga ɗakin dan sarrafa abinda zata bawa cikinta, Daga tsakar gida ta kwaɗawa raihana kira , tana cewa fito ki siyo man alewa, raihana ta fito daga ɗaki tana miƙa, da hijibin ta rataye a kafaɗa, naira 10 gwaggo ta bada ta siyo mata alewa, raihana tace wai mi zakiyi da itane?"" Gwaggo tace kunun tsamiya zanyi, idanuwa raihana ta zaro sannan tace banda abinki waye zaisha kunun tsamiya da alewa?"" gwaggo tace ni, raihana tace haba kiyi haƙuri a siyo maki sugar kona ishirin sai ki ɓalɓaɗa, gwaggo tace ƙarshen canjinta kenan, dariya raihana tayi sannan ta anshi kuɗin ta fita daga gidan, Ita kuɗin ta suna hannun umma data siyar ma gwaggo sugar nan , tsaki tayi sannan tace Allah yayi mana tsari da talauci, niko nace ameen , Tafiya take sosai har ta isa shagon shamsu, akwai layi dan haka ta samu wuri ta raɓe, saida aka rage sannan ta miƙa mashi kuɗin , bayan ya riƙe kuɗin a hannunshi ne kafin ya ɗauko mata alewar ya fara cewa raihana jiya anxo binciken halinki amma nidak Allah ya sani na bada shedar halinki ikar wanda na sani amma ina nan naji shehu yace aike alashe money ne baki auren talaka sai mai kuɗi sannan kuma duk kinbi kin gama barbaɗewa saman titi, shekara ukku kina zawarci kada ya kuskura ya yayo ma kanshi jaraba, Amma kiyi haƙuri ba faɗa maki wannan dan ranki ya ɓace ba kiyi haƙuri idan kinsan kina da wani hali wanda bai dace ba ki gyara, kamar yanda kike haƙuri akan rayuwa ki ɗaure kuma ki dage da addu"a, dan duk tsanani yaa tare da sauƙi, Ajiyar zuciya raihana tayi sannan tace shi a gabanshi nayi iskancin ne?"" shamsu yace wallahi banda ni kima tambayi duk wanda kike so, zai faɗa maki dan cewa yayi wai kwalba kika samu idan kika kama mutum ki fara aske mashi arxiki wahala take sa ya gudu da kanshi , kina jiran mai kuɗi yaxo ki aureshi, Raihana tace to shida Allah, kuma idan lokacin aurena yaxo wallahi bai isa ya hana ba, idan kuma ina rabon hutawa haka shima bai isa ya tare man samuna ba, taci gaba da cewa tunda yayi aure ya aihu shima wata rana anyi ma nashi, daga nan bata sake cewa komai ba, har shamsu ya bada alewar ta fito daga cikin shagon ta nufo gida, Tana tafiya tana tunanin wanan sharri, tsaki tayi lokacin data wuto majalissar da ake janta suka fara , ko ka gane mana *zawara* uwar san banza ke wuta kanenki ɓarawo, suka fara sheƙewa da dariya, suka ci gaba da cewa nifa ban taɓa ganin zawarar gdan talauci ba wai ita can mai kuɗi take jira don Allah kalleta, sai su sheƙe da dariya hhhhhh *zawara* haka sukayi ta mata iskancin , ita kuma raihana hawayene kawai yake bin idonta rugawa tayi da gudun tsiya, tayi cikin gda, gwaggo tana bakin murhu tsugunne taji raihana ta shigo da guda, da sauri ta miƙe tana tambayar lafiya?"" raihana da gudu ta faɗa cikkn jikin gwaggo ta rushe da wani irin kuka mai taɓa zuciya, gwaggo ta fara salati tana cewa wai miye don Allah, raihana tace wai gwaggo har takai idan anzo tambayar halina a anguwar nan ace man waini "yar iska ce, wai bana aure sai mai kuɗi, ni wallahi miji ko daga kauye yazo wallahi aurenshi zanyi, ni banma san mai kuɗi talaka nake so muyi zaman mu, in rufa ma kaina asiri, yanda take kukan tana ƙara ɗaga murya, abun yasa gwaggo taji tausayinta, raihaina taci gaba da cewa ama barni da abinda Allah ya jarabeni amma sai ayi ta jaman sharri?"" to wallahi ni tunda nake ban taɓa iskanci ba, kuma duk wanda yaman sharri na barshi da Allah wallahi, gwaggo taji tausayin raihana don haka taci gaba da rarrashinta tana bata haƙuri , raihana tace ba komai Allah zai saka man, tana cikin magana wani yaro ya shigo yace ance raihana taxo, ɗago jajayen idon ta tayi sannan cikin maganar kuka tace waye yake kirana?"" yaron yace ummarki ce, murmushi raihana tayi sannan tace ma gwaggo ina zuwa, Tana faɗin haka tayi waje da gudu, tana fita a ƙofar gidan da zasu kama haya ta hango umma tsaye saboda haka da gudu ta isa wurin umma tana ta kuka, umma tace mi akayi maki kuma?"" raihana ta kwashe komai ta faɗa mata, Har a ran umma bataji daɗi ba, amma dan tasa raihana taji natsuwa tace to miye?"" aidai ke kinsan baki iskanci ko?"" to duk wanda yai maki barshi da Allah, raihana tace haba umma sharri babu daɗi , umma tace mai sharrin zai isko maiyin da izin Allah, ta kauda maganar ta hanyar cewa na biya kuɗin na wata ukku na bayar, yau zanje in kwaso kayanmu, raihana tace to, umma tace ki shiga kiga ɗakin, raihana tace umma basai na gani ba, ina sauri ne inje in shirya zulaiha tana jirana a gdansu, umma tace to kije ki shirya ki tafi, raihana tacd umma kinga waya, nayi chargy ashe ma hada layi ta saka man, umma tace to Allah ya tsare , raihana tace amin, sannan tace ummana ki bani ₦20, inje in siyo ko koko insha, Umma tace to sannan ta bata kuɗin, ta juya tayi gidan da suke siyo koko, ta siyo a leda sannan tayo gidan gwaggo, tana shiga ta samu wuri ta juye kokon, babu sugar babu alewa, ta bara sha, gwaggo tace miyasa kika siyo?"" gashi nayi dake, raihana tace ai yau koko nake ra"ayi, gwaggo tace tou fa, ita kuma raihana tayi haka ne dan zaman lafiya dan idan dai kana san zamanka da mutum yayi nisa dole saika nisanci abunshi, idan kaga mutum yana san abunshi tayashi sanshi sai ka zauna lafiya, tana gamawa wanka taje tayi, kayan da taxo dasu dagan su umma ta saka , taci uban kyau idan ka kalli raihana sau ɗaya baka iya sauke idon ka, dan gaskiya raihana tana da kyau , kuma kyau mai ɗaukar hankali , tana da siga da diri mai ɗaukar hankalin duk wanda ya ganta, amma daka ganta kasan bata da wadata, danshi ƙoshi daban yake, kana kallonta zaka gane tana cikin damuwa, haka ta gama shirinta tsaff ta fito, tayi ma gwaggo sai ta dawo, gwaggo tayi mata Allah ya tsare hanya, tana fitowa ta ibi hanya sai gidansu zulaiha, haka tayi tafiya mai ɗan nisa sannan ta iso gidansu, a ƙofar gida ta samu zulaiha, suna gaisawa da wani abokin mijinta wanda shine zai kaisu inda zasu je, zulaiha da sauri ta iso wurin raihana ta rungumeta kawata kinfa haɗe, dan ba haɗuwa kikai ba haɗewa kikai wallahi, raihana tayi dariya, sannan zulaiha tace *K"B* ga ƙawata, sunan ta raihana, kb ya kalli raihana sannan yace sannu raihana tace kaima sannu, ya tsareta da idanuwa sai kallonta yake, zulaija tace muje ciki, suka shige ciki gida, suna shiga wata ƙanwar zulaiha ce ta fara cewa wallahi yaya zulaiha shine kika shafa man janbaki na?"" zulaiha tace janbakin banza, yarinya nida aka kawo ma lefe, kanwar tace lefenkin banza ina ruwana dashi, zulaiha tace rashin kunya zaki man ne?"" wannan ba baƙuwa bace a wurina, tana nuna raihana tace da Allah wuce muje bar raihana bar banza, babu kunya yarinyar nan tace gaki ƙatuwar banza, wanda kika kasa haƙuri da mijinki irin halin da kikai mashi ya koro ki kkke so muma nan kixo ki raina mana hankali tomu bamu barin takwana, raihana tacd ikon Allah zulaiha tacd ke bar banza nan mi kika gani?"" ai nan ba"ai komai ba, muje ciki lokacin da take jan hannunta suka shiga cikin ɗaki, Ita kuma kanwar zulaiha haka taci gaba da ɗago murya tana zungurawa uwar zulaihat zagi amma daga raihana har zulaiha babu wanda ya sake magana, suka fara buɗe kayan lefe, akwati shidda hada wata katuwar jaka, an kashe kuɗi gaskiya akamar lefen budurwa, ga kaya masu tsadaɗ gaske, komai dai na aji ne aka sako mata tsayawa faɗin abun ɓata lokaci ne, raihana taima zulaiha fatan alkairi, zulaiha tace nace mashi ranar da aka ɗaura aure zan tare ,yace to babu damuwa kuma ko kayan ɗaki da duk abinda zan buƙata shine yayi man, raihana tace masha Allah haka ake so ai, bayan sun gama ganin kayan zulaiha tace suje kabir yana waje yana jiransu haka suka taso sukayo waje, suna fitowa kabir ya kwashe su suka biɗaɗa duniyar gayyar ƙawayensu, haka suka yini suna gayya, amma ba kowa suka gayyata ba sun gayyaci ƙawayensu na kusa da kusa, sannan sukayo gidan su zulaiha , k"b yace to zulaihat bari inkao ƙwarki gda, raihana tace ah ah nidai ajiyeni anan , zanje dakai na, yace wallahi sai nakaiki, zulaihat ta fita, shi kuma yace ma raihana ta dawo gaba, raihana ita tunda take bata taɓa shiga gaban mota ba, saboda lokacin data auri aminu baya da mota, Raihana taƙi tashi , ya sake mata magana amma ta kasa motsawa, zulaihat tace haba ƙawata miye haka don Allah wannan babban mutum zai zama drivern ki?"" zo kiji, ta matso kusa da raihana tayi mata raɗa, bansan abinda sukace ba amma naga raihana ta tashi ta koma gaban mota, tana shiga zulaihat ta rufe masu ƙofa, k"b yaja suka bar ƙofar gidansu zulaiha, Lafiya suke babu wanda yayi ma wani magana, k"b ne yace muga wayarki, raihana ta miƙa mashi, amsar wayar yayi ya ɗan jujjuyata sannan yace wanne wayar kike riƙewa?"" raihana tace Eh, tsaki yayi sannan yace haba ai abun kunya ne ina tare da mai kyau kamarki kina riƙe wanann ƙaramar wayar, saboda haka zan kawo maki waya mai kyau idan Allah ya kaimu gobe, raihana tace ai wannan sabune, yace nidai batai man ba gaskiya, raihana tayi shiru, haka yaci gaba da maganarshi wata ta bashi amsa wata kuma tayi mashi shiru har suka iso ƙofar gidansu , bayan yayi parking ne , yace ma raihana yana zuwa, fita yayi daga cikin motar yaje ya buɗe but, ya ɗauko wani abu, sannan ya dawo ya miƙawa raihana, Nidai bansan ko miye ba, amma wani ɗan ƙaramin kwaline, raihana ta karɓa tayi godiya,, sannan tayi mashi saida safe, saida ta shiga gidan da suka kama haya yaga inda ta shiga sannan ya tafi, Sallama raihana tayi sannan ta shiga, uma daga ɗaki ta amsa mata sallamar, raihana ta shiga, umma tayi mata sannu da dawowa, raihana tace yawwa daidai lokacin da take cire gyalen jikinta, ta raye a saman ƙofa, zama tayi dan ganin abinda k"b ya bata, umma tana cewa miye wannan ?"" raihana tace nima ban sani ba, amma bara mu buɗe mu gani, Bayan ta buɗe ɗan ƙaramin kwalin daga umma har raihana zaro idanuwa sukai da sauri umma ta miƙe tsaye ta dafe girjinta dan ganin abinda ta gani , itama raihana gabanta sai faɗuwa yake, umma ta fara cewa raihana yaushe kika canja hali? Yaushe kika koma rayuwar da ba taki ba?"" wane irin rayuwa kika zaɓawa kanki haka"??""" ina kikaje kika samo wannan kuma?"" waye shi da har zai ɗauki wannan ya baki?"""kuma raihana cewa take wallahi umma bansan ko miye a ciki ba haka ya bani da nasan hakan ne ai da bazan karɓa, na ɗauka biscuit ne, umma tace keda yunwa ta ƙare maki ko?"" raihana tace umma ba haka bane, umma tace rufe man baki aikin mi kikai masji da zan ɗauki wannan ya baki??"""" wato kin fara halin da ake zarginki dashi ko?"" raihana ta fashe da kuma tace haba umma ki kyautata man zato don Allah wallahin banyi duk abinda kike tunani ba, idan kuma zatonki haka ne wallahi umma ki dubani na yadda kiga idan nayi iskanci, tunda nake wallahi ban taɓa zuna ba, tsaki umma tayi sannan tace faɗa man abinda kikai mashi ya baki wannan iyayen kuɗin........................... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 2⃣6⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *K*ukan da take ta tsagaita dashi sannan tace umma babu abinda nayi mashi kuma shima baiyi man komai ba, kawai dai ya ɗauko kuɗin nan ya bani ne, Umma tace to ai so nake inji abinda kikai mashi ne, tunda nidai banga kin fita da wani abun siyarwa ba, raihana tace wallahi umma ki yadda dani babu wani abunda mukai dashi, zulaihat tace man yace yana so na, shine daya kawoni gida ya bani kuma yace zaima canja man waya , Ajiyar zuciya umma tayi sannan tace to kidaiyi hankali dan idan anga mace na zawarci kowa kallon sakara marar kamun kai yake mata, kinga dai kin taɓa aure hukuncin zina ga wanda ya taɓa aure kisa ne, idan kuma kikaje kika ɓoye kikayi Allah ubangiji yana kallonki zai linka maki nauhin wahala wanda yafi wannan, Raihana tace insha Allah umma bama zanyi ba wallahi, umma taci gaba da cewa kuma ga cututtuka sunyi yawa a duniya, kinga idan kikayi sakaci aka cuceki kinfa tashi aiki zaki rasa mai aurenki ne kiyi ta kanki kuma ki nema ma rayuwarkk mafita, Raihana tace insha Allah, zama umma tayi sannan ta jawo kwallin kuɗin ciki ta fiddo ta fara irgawa, hankalin umma dai ya ƙara tashi ganin kuɗi zunzurutu har dubu ɗari biyar, umma tace raihana kinga yawan kuɗin tunda nake a duniya wallahi ban taɓa ganin ko dubu hamsin ba a hannuna, lallai idan dai da gaske yake kawai kice mashi ya turo, Raihana tace insha Allah , haka dai umma taci gaba dayi ma raihana nasiha tare da nuna mata illar da zina take haifarwa da kuma masifar da mutum zai fuska idan yana aikata ta, haka dai sukaci gaba da fira jefi jefi , har bacci yayi gaba da raihana, umma taji tana ta magana ita ɗaya babu amsa, tace au ashe kinyi bacci ina ta surutu kamar radio, itama kwanciya tayi, tana tunani iri iri a ranta har baccin itama ya tafi da ita........................, **** Da safe bayan raihana ta tashi tayi dan abunda zatayi, sannan tace ma umma bari inje gidan gwaggo in kwaso kayana, umma tace mata to, raihana tace umma ko ki bani cikin kuɗin nan inkai ma gwaggo ko 2k ne,?"" umma tace to bari in baki, inda ta ajiye kuɗin taje ta ɗauko, ta bata, raihana ta karɓa sannan ta fita daga gidan, A gidan gwaggo raihana tayi sallama gwaggo tana shara tace ɗiyar nan ina kika kwana?"" ba tare data amsa sallamar ba, raihana tace ai mun dawo nan unguwar a gidan daka tsalle muka kama haya, gwaggo tace to ai najiki shiru ne, raihana tace kuma banyi dabara ba nace idan kinji shiru na wuce gda, gwaggo tace gaskiya, Raihana gaishe da gwaggo tayi bayan sun gama gaisawa ne, raihana ta bata kuɗin tace umma tace a baki, gwaggo tace na miye?"" raihana tace wai kawo mata akayi shine tace bara ta kasafeki, gwaggo ta ansa sai godiya take, raihana ta shiga ta tattaro kayanta sannan tayi ma gwaggo sai anjima ta fita daga gidan, tana fitowa taga badiyya wato uwar ɗakinta da sukai faɗa wanda mijinta yakai raihana asibiti lokacin da tayi rashin lafiya, raihana na ganinta ta cika fuska ta ɗauke kanta, dan ta tsani badiyya tun lokacin da taxo har gidansu tayi mata wulaƙanci, Dariya badiyya sannan tace daga baya kenan anyi sadaka da karuwa, aikin banza mijina dai yafi ƙarfinki haka za"a balbaɗe ba"a gidan ango ba"agidan amarya, keda mijina kuwa sai gani sai hange, Tsaki raihana tayi sannan ta juyo tace, aikin banza karw da gudun layya, aike ba namiji kike aure ba, kuma baki cika mace ba da har mijinki zaiga mace yaji yana santa a ranshi, baki iya kula da miji ba shi yasa har yaga wata yaji ta mashi, toni idan baki sani ba ki sani idan kuma kin sani ki ƙara sani, mijinki yaman datti sosai na farko baya wanke baki bare insa ran idan na aureshi zanji daɗi idan ya sumabaceni, baya wanka shi yasa idan ya tun karo mutane suke kauda kansu dan wari yake, kiji ki tsaftace shi sai kixo kiyi kishinshi, banza wanda baki ajiye komai ba sai shegen kishi da ƙazanta, badiyya tace Ey naji dai kuma babu ke ba mijina har abadan duniya, raihana tace a banza anma kare wanka, na gaya naki lalurarshi, amma idan ya gyara yazo yabi layin *zawarawa* tana faɗin haka tayi gaba, badiyya ta tsaya a wurin sai zage zage take, raihana dai ba ta sake bin ta kanta ba, ***** bayan sallahr magrib zulaiha tayo ma raihana waya cewa ga k"b nan zaizo ashe jiya bai karɓi number inta ba, raihana tace E cewa yayi ya raina wayana, dariya zulaiha tayi sannan tace k"b kenan ai shi komai nashi yasha banban, raihana tace shin nidai ina jiran zuwanshi, zulaiha tace to, sallama sukai da juna sannan raihana ta kash wayarta,,,,, Wayar ta ajiye sannan tace bara taje tayi wanka, umma tace wanka kuma?"" raihana tace E umma baƙo zanyi, umma tace eh lallai a bada himm, dariya raihana tayi sannan ta fita ta zuba ruwa a rober ta ɗauka ta nufi bayi, bayan ta fito daga wanka sallah isha"i tayi bayan ta gama ta shiga shirin tarar baƙonta, shiri tayi cikin baƙar rigar da farida ta bata, tayi kyau sosai abinka da farar kala sai raihana ta fito kamar wata balarabiya, ta haɗu iyakar haɗuwa, dan idan raihana ta samu hutu gaskiya zaiyi wuya ka ganta kace tasan wani yare waishi hausa, kana ganin ta labarci zaka fara mata dan tafi kama da larabawa, ta gama shirinta tsaffa ta koma ta zauna tana jiran zuwan rabin ranta, wato k"b, wai waye wannan kabir ɗin?"" kabir sangartace ne ya taso ne babu kwaɓa babu kyara a wurin iyayenshi duk abinda yayi mai kyau ne, kuma k"b bayajin magana, yana da "yan canjinshi a hannunshi saboda haka baya san zama da mace sama da ɗaya, dan bature ne sosai, amma kwallon ɗan iska ne, zai iya kashe ma mace kuɗi dan kawai ya biya buƙatarshi ya wuce wurin, dan idan ya saka mace ƙahon zuƙa sai ya zuƙeta sannan zai samu kwanciyar hankali , k"b matarshi ɗaya itama bada niyyar aurw yaje ba, iskanci yakai shi iyayenta suka riƙe mashi wuya gam saida ya aureta, hmm k"b ya kware wajen iya yaudara, tantirin ɗan iskane na bugawa a jarida, duk yanda zan faɗa maku halinshi baza ku gane ba amma ku bari muje cikin labarin tarayyar shi da raihana muji, wai ance raihana taxo, raihana cikin zaƙuwa tace jekace ina zuwa, ta miƙe da sauri jikinta sai karma yake, umma ta kalleta tayi tsaki sannan tace ki daina wannan rawar kan, ki matse ajinki sosai, kuma ki daina yawan dariya dan dariya ta zubda mutimci idan tayi yawa sosai, kuma tunda ance ana kiranki sai kibi a hankali kuma ki bari yaron ya tafi idan ya daɗe saiko fita, , raihana tace to, umma taci gaba da cewa bari ganin ya ɗauki kuɗi haka da yawa ya baki idan kika saki jiki yana iya tadaki aiki ya barki da raba, raihana ta jinjina kanta alamar gamsuwa, sannan umma tace jeki, raihana ta fito jiki a saɓule, tayo waje, inda ya ajiyeta a jiya a wurin yake ya haske ƙofar zaurensu da hasken fitalar motarshi yana cikin motar bai fito ba, Tafiya raihana taci gaba dayi, shi kuma yana cikin mota yana hangenta, hannushi ɗaya ya riƙe sitiyarin mota ɗaya kuma ya riƙe haɓarshi, idanuwanshi ya sake warewa ya ƙura ma raihana ido, ajiyar zuciya ya sauke sannan yace ikon Allah "yar yarinya ƙarama da ita, amma tana da haluttu masu fizgar hankali, murmushi yayi da gefen bakinshi sannan yace wannan ai shine ɗan ƙaramin gari da arxikin man fetur, A daidai lokacin da raihana ta iso, sallama tayi mashi shi kuma sauke glass ɗin motar yayi, sannan yace zagayo mana, raihana tace ah ah kadai fito mu koma ƙofar gida, k"b yace ah ah, ai bana iya zama zafi nake ji, ki shigo , raihana tace nidai ah ah, kwaikwayon maganarta yayi cikin sigar yaudara shima yace nidai shigo , yanda yayi abun ya bawa raihana dariya don haka tayi murmushi, yace haba zagayo don Allah in dan ganki ina da meeting ne, lokacin daya kai kallonshi ga agogon hannunshi, uhum raihana tace sannan ta zagaya ta buɗe gaban mota ta shiga,ta zauna, yace rufo man mota hajiya, raihana tace ai inaga mu barshi haka, girgiza kanshi yayi sannan yayi mata wani malalacin kallon daya sa jikinta mutuwa, murmushi yayi sannan daga inda yake ya duƙo don jawo ƙofar motar ya rufe, bayan ya rufe ya dawo da kallonshi kan raihana, yace to komu fa?"" raihana tayi shiru, kallonta yayi yana cije leɓonshi na ƙasa, wani irin kallo kallo yake ma raihana wanda yasa duk taji ta takura, Fuskarshi tana fuskantar gabanshi yace ma raihana kallanni, ba tare daya kalli inda raihana take ba, raihana bata kalleshi ba, yace dake nake magana, juyo wa raihana tayi taga hankalinshi ba kanta yake ba, ta sake ɗauke kanta, yace miyasa baki san kallona ne?"" ban haɗuba??"" ya ƙarasa maganar da muryar dake sa mutum yaji kamar baya da lafiya, kallonshi raihana tayi ido cikin ido, yace mata jiya ina ta tunaninki kila ma ke kinyi baccinki kinma wani manta dani, raihana tace a,a, nima ina tunaninka sosai, sannan taci gaba da cewa jiya ashe haka ka bani kuɗi masu yawa, miyasa haka?"" murmushi yayi lokacin da yake sassauta ganin idanuwanshi wanda idan nice zan kira kallon da zaki gane kurenki, k"b yace ai babu komai, raihana tace to ina godiya, yace bama sai kin gode ba, ni bana san kina wani wahalar da kanki wurin kin gode kin gode, haba, raihana tace kaiko ayi ma mutum alkairi bazai gode ba?"" dariya k"b yayi sannan yace gode ma Allah danshi ne ya haɗamu, raihana tace Alhamdulillahi ala kulli halin ai, yace yawwa, sunyi ɗan fira sannan yace mata zai tafi, raihana tace to, yace muje zan baki saƙo, raihana tace to, fita sukai daga cikin motar su dukansu, bayan motar suka zagaya ya buɗe but in motar ya fiddo mata wata ƙatuwar jikka, wanda shima kanshi nishi yake ya ajiyeta a ƙasa, sannan ya rufe, zagayawa yayi bayan motar ya buɗe ya ɗauko wata ƙaramar leda ya miƙa mata, yace ga wayarki nan, raihana hannj biyu tasa ta karɓa tare da godiya, kusa da ita ya matsa sosai har tana iya juyo gumin jikinji, jikin raihana ya fara ƙarma, kallonta yayi sannan yace miye?"" tace ba komai gira ɗaya ya ɗaga tare da taɓe baki baki yace uhum, jakar ya nuna mafa yace ga kayan da zakiyi amfani dashi wurin bikin ƙawarki, ni mutum ne ma"abocin san ado da kwalli idan ina san mace ina so inga tafi kowa, in baki misali?"" raihana ta ɗaga kanta alamar E, yace kinsan fulawa wanda ake ado da ita a gida?"" raihana tace E yace idan ba"a bata ruwa ya takeyi?"" raihana tace bushewa take ta lalace, yace yawwa idan akayi mata ban ruwa ya takeyi?"" raihana tace kyau takeyi kuma ta burge kowa, yace aha, to haka nake so ki zama, duƙowa yayi kusa da ita daidai saitin bakinta ya sumbace ta, { kiss } wanda haka yasa raihana taji ƙafafuwanta basu iya ɗaukarta, shi kuma yaci gaba da cewa zan mayar dake abun ado na dan mke ɗin ta dabance, ya kula da halin da raihana take ciki dariya yayi sannan yace maza jeki gida, shi kuma yayi gaba yaje ya shige motarshi yaja yayi gaba, yabar raihana tsaye a wurin , yana shiga mota ya fara dariya yace kam daga sumba yarinya ta ɗauke wutar nepa?"" dariya ya sakeyi sannan yace lallai yarinya kina da aiki baki san k"b ba, dariya ya sakeyi sannan ya daki sitiyarin motarshi yace hmm ba laifinki bane an daɗe ba"a gamu ba, leɓonshi na ƙasa ya cije, sannan ya ƙara volume in waƙar da yake ji yana binta cikin nishaɗi, ita kuma raihana tana ganin ya tafi yara ta kira suka ɗaukar mata kayan sukayi cikin gda, umma taga raihana da kaya ɗingim ɗingim tace wannan kuma fa""?"" raihana tace shine ya kawo man wai inyi amfani dasu wurin bikin zulaihat umma tace ikon Allah kawo nan mu gani, jakar suka buɗe suka shiga duba kayan umma tace lallai anan dukiya tayi kuka, raihana ta nuna mata wayar, umma tace wai wai wai, wannan waya raihana da gani ta haɗu, itama kuɗi da yawa aka siya, raihana tace nidai ban sani ba, umma tace to idan dai ya sake dawowa kice mashi ya turo kada yaxo yayi ta maki asara amma dubu gomar da zai baya sadaki kiga ya kasa , bawai rashin su ba, ah ah, zai iya kashe maki miliyan dan ya samu abinda ransa yake so, amma bai iya bada dubj biyar a ɗaura maki aure dashi, Kinga dai ke zawara ce, duk wanda yaxo wurin ki sau ɗaya so biyu to ki fara mashi maganar aure idan da gaske yake zai turo idan da yaudara yaxo bazaki ƙara ganinshi ba, raihana tace to insha Allah zan mashi magana, umma tace to dadai yafi, wayar raihana ta fara ruri ta duba dan ganin mai kiranta, baƙuwar number ce, ɗauka tayi sannan ta kara a kunnenta, hello raihana farida ce, raihana tace in sani ƙawata kun dawo kenan?"" farida tace Allah ya yadda, raihana tace yaushe kuka dawo?"" tace jiya, raihana tace masha Allah, Allah yasa ibadar da kukai karɓaɓɓiya tace amin sai mun haɗu bikin farida raihana tace Allah yasa rayuwarmu takai, farida tace amin sannan raihana tayi mata godiyar abunda fa bata, farida tace bata san wannan abun don Allah, haka dai suka ɗanyi fira daga baya sukai ma juna saida safe, umma tace sun dawo kenan?"" raihana tace Eh umma tace Allah ya cidamu baki ɗayanmu raihana tabi da amin, sabuwar wayar da k"b ya kawo mata taji ta fara kururuwa, da sauri raihana ta ɗauko ta, dan da chargynta inji shi kuna ya saka mata sabon layi, ɗauka raihana tayi sallama bayan ya amsa, tayi mashi fatan yaje gida lafiya?"" yace lafiya, raihana ta sake mashi godiya yace no wahala, sannan ya sheda mata sai jibi idan Allah ya wurin bikin zulaihat , tace Allah a bamu aro rayuwa, haka dai sukayi ɗan fira daga baya sukai ma juna saida safe ,,,,,,,, kwanciya tayi dan huta ma ranta, daga kwance suna ɗan fira da umma su duk biyun har bacci ya ɗauke su, ****** *Y*au juma"a, kuma yaune juma"ar da ya kama bikin zulaihat, dan haka raihana tana iya bakin ƙoƙarin wajen ganin ita ta fito dan tana so idan taje a wurin bsta da tsara, shiri take sosai, dan haka nima bari inje in samu chargy dan bama bari a bamu labari ba, 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 2⃣7⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *Wannan page naku ne masoyan wannan labarin a duk inda kuke a faɗin duniya, ina maku fatan alkairi, kuma ina alfahiri daku, fatan alkairi a gareku baki ɗaya, Allah ya ƙara ba kowa zaman lafiya da mijinta, wanda kuma basu da aure Allah ya basu mazaje na gari ubangiji yayi mana zaɓi dan matsayin fiyayen halitta S. A. W, ameen,* *Asmeenat xeeyan ina maraicinki a kullum kina raina , alkairi ya taddaki har sokotton shehu* *Hafsat Isa Mamman, godiya mai tarin yawa dan kina nuna mana godiya sosai kuma mun gode, muna maki fatan alkairi tare da duk "yan babban birnin katsina ta dikko ɗakin ƙara, kunya gareku badai tsoro ba,* *** *S*hiri mai kyau raihana tayi , komai na jikinta da ta saka mai kyau da tsada ne, ta gama shirinta casss, sannan ta fito tayi ma umma sai ta dawo, umma tayi mata fatan alkairi tare da ja mata kunne ta kula da kanta, godiya raihana tayi sannan ta fice daga gidan, Tana fitowa ta fara ƙusowa cikin unguwa, bakin titi take ƙoƙarin zuwa dan samun abin hawa, tana tafiya hankalinta yana wani tunanin daban, haka tabi ta gefensu ta raɓa, suka fara aikin nasu, zawara uwar san banza, an ɗaurayu pha, kuma wa"aka dafe ne?"" raihana dai batayi masu magana ba taci gaba da tafiyarta, daga can wani ya ɗago murya da ƙarfi yace kinfa yi kyau babu ƙarya, banda kika sa girman kai ai dana zo na kwashe ki, gaba ɗaya wurin suka ɗauki dariya, raihana dai bata juyo ba haka ta wuce tabar sakarkari, Wani yace kai yarinyar can fa bahba shegiyace, ya fara nuna yanda raihana take tafiya, yace kai amma fa aminu yayi asara wallahi, ai mai kyau haƙuri ake dashi idan kana ganin mai kyau ko ba komai kaji natsuwa, wani yace shegiya kaji turarenta?"" ni wallahi ma zuwa zanyi inba aminu shawara ya dawo layi, Wani yace yo Allah na tubo idan ta koma gidan Aminu aisai na tsine mata albarka, kai dan bakaji wulaƙanci da yake mata ba, wani yace ai aminu kare ne mara bindi, da Allah ku saurara kuji, shi wulaƙanci babu daɗi gaskiya mu daina janta, amma fa ƙarshen wulaƙanci aminu ya wulaƙanta yarinyar can, wai barba kasan abinda yake cewa?"" gaba ɗayansu suka ce ah ah, yace to ku tsaya kuji abinda uwarsa tace, Ita maman su aminu ai kunsan aminu yana santa kamar ya mutu ko?"" to uwarshi taje ta tsare aka saketa, ita kuma matar uban tana zuwa tana faɗa masu halin da ita raihanar take ciki, ashe uwar daɗi takeji, ita gwaggo har gaya masu take raihana tana wankau tana surfe kaɗin taliya sai ta yini ta kwana baaci abinci ba, duk abinda raihana tayi sai ita gwaggon taje ta faɗa masu, shine maman aminu tace a barta wai idan ta gurzu da zawarci sai aminu ya mayar da ita, idan ya mayar da ita duk abinda yayi mata wai dole zata haƙura, Yace aini inasan inje in bata shawara amma yarinyarce bata da fuska kullum fuskarta tana nuni bata wasa da yaro, dariya suka sake sheƙewa, daga nan zancen nasu ya sake salo wasu na cewa raihana irin matan nan ne masu wahalar samu kowa dai yana kiyasta irin ni"imar da Allah yayi mata, labarin nasu nidai yafi ƙarfin ƙwalwata kuxo muje gidan biki,............... Gidan ya ɗauki harami duk wanda ka gani yana cikin farin ciki kowa yasha gayunshi, a gefe ɗaya kuma zulaihat amarya ce da ƙawayen ta zawarawa da masu aure da wanda Allah bai basu mazan aurw ba, sun haɗu a wurin kowa da abinda yake faɗa, irin dai nasihar nan tasu ta zawarawa , Wata ƙawar zulaihat ce tace to nidai abinda nake so na faɗa maki shine, kindai ji rayuwa, kuma yanxun kinsan mahimmacin aure da rashin aure kina nan sai abinda aka dafa aka baki, daki ƙoshi da kada ki ƙoshi suma ƙannenki jira suke a basu, duk abinda kike dashi a gidan aure idan kika dawo zawarci ba bajeshi zakiyi kiyi amfani dashi ba, kaiwa za"ayi a ajiye sai kin tashi wani auren, a gado ɗaya zaku cakuɗa keda ƙannenki, duk abinda zakiyi baki da sirri a gabansu suna kallonki, kuma duk abinda kikai mai kyau ko kishirya haka dake zasuyi koyi, idan suma sunyi aure mijin yayi masu abu kaɗan zasuga gara su taho gida sai suce kema da akayi maki kaza da kaza gida kika dawo, to kinga yanxun sai ki gyara, babu yaji barw kija abinda za"a sake ki, dariya akai baki ɗaya , Sannan wata tace kin manta magana ɗaya , baki faɗa ba, a daidai lokacin da raihana tayi sallama, gaba ɗaya suka ɗauki shewa da iskanci, gangarowa tayi ta iso wurinsu, kowa sai yabawa yake tare da dai irin abun nan namu na mata, zulaihat ce tayi dariya sanan tace kai raihana kinyi kyau , wallahi raihana tace na gode, wata daga gefe tace kai mai kyau da kyau yake inji baƙin jaki daya ga magon doki, gaskiya raihana kin haihu, murmushi tayi batayi magana ba, wata tace miye magon doki?"" wanda tayi maganar tace farin doki ne yasha gayu baƙin jaki yana ganin shi yayi magana kinsan ko a mutane idan kaga wanda yafika idan dai ba hassada kake ba dole ka yaba, zulaiha tace aike bakijin magana, raihana zauna kiji wa"azim *zawarawa* suka ce muna jinki miye ta manta bata faɗa ba?"" tace to kuna surutu zan faɗa maku?"" raihana tace to kuyi shiru muji don Allah, shiru wurin yayi kamar irin abinda yaran suke cewa mutuwa ta ratsa da ba"ai shiru ba data ɗauka, Mai maganar kana ganinta kasan batajin magana, kuma itama tasha zawarci ta har ta fefe, idanuwanta sun gama bushewa da rashin kunya, Zulaihat nidai abinda zance maki shine, kinga nan dai duk ɗaya muke, dan haka munsan sal musan tal, nidai nasan gidan nan zaman haƙuri kikai, kuma haka zaki hau saman katifa kiyi ta juye juye, sanyi dare dana asuba ya hanaki bacci, ama idan kina gidanki mijinki ya rungumeki kiji ɗumin jikinshi kema yaji naki, to abundai duk na temakekeniya ne, idan kuma kinji yunwa abinci biyu zakici gaba ɗaya suka sheƙe da dariya hehehehhhhhh ni dariyarsu ma ta hana inji wane irin abinci zataci so biyu?"" Farida ce tayi sallama ta shigo, raihana da sauri ta miƙe taje tayi mata Oyoyo sannan suka zo suka zauna, farida tace mi ake tattaunawa ne?"" raihana tace nasiha ake ma zulaihat farida tace ke kinyi taki?"" raihana tace aini zawarcin kawai nake amma banyi rayuwar auren ba, farida tace to ku saurara in faɗa maku, shiru suka sakeyi, farida tace zulaihat nidai zawarci aure nayi, kuma zaman gida ɗan lokaci nayi, amma na gane kurena, kinga na saba kwanciya da mai gida a tare muke kwana ya rungumeni amma ranar dana dawo gida bacci ya gagareni, sannan kuma idan ina kwance na tuno irin abubuwan da suke faru tsakaninmu dan gane da rayuwar aure wani lokaci bana iya bacci saidai in rungumi pillow inyi ta kuka, kuma na gode ma Allah ubangiji ya tsarenk da bana zina, da tuni idan naji buƙatuwa waje zanje a biya mani, don haka zulaihat kiyi haƙuri kiyi zaman ki, kafin ma kiji kina buƙata namiji ya nemeki, ki rufa ma kanki asiri wallahi kiyi zamanki kada ki kuskura baki riƙe mijinki ba, kije da sabon salo kici kisha tare da mijinki kiyi wanka dashi ki kyautata mashi kiyi mashi biyayya, duk abinda ya kawo ki tattala mashi kayanshi ki kiyaye duk abinda zai ɓata mashi rai duk abinda zaisa shi farin ciki kiyi mashi, ki ɓoye sirrinku ki kuma kiyayi duk ƙawar da zata zo ta baki shawarar banza, kiyi sabta kiyi ado idan mijinki zai fita zulaihat bishi kiyi mashi rakiya tare da addu"oe masu dadi kuma duk abinda ya kawo maki kiyi gadiya kada ki kuskura ki raina ko kiga gajiyawarshi nuna mashi kullum yana ƙoƙari sannan kuma nuna mashi duk duniya ke kinfi ko wace mace sa"ar miji , farida ta lunfasa sannan tace ko ya kika ce raihana?"" raihana tace gaskiya wannan batun naki raihana tace nima bari ince wani abu, Matan bahaushe gaskiya muma muna da tamu matsalar sai mu duba matan yare mu gani?"" sunfimu kula da mazansu , waimu matan malam bahaushe bamu ajiye komai ba sai girman kai da iyayi, ke kinaji da aji kada kiyi ma miji biyayya wai gani kike zibar da girma ne, to gaskiya sai mun aje girman kai idan har muna so mu gyara aljannarmu, zan shi aure ibada ne, kuma duk abinda kikai a gidan aurenki ladace ake rubuta maki, ki kalli mijinki kiyi mashi murmushi idan yaji daɗi lada ne, amma idan kikayi ma wani ƙaton banza zunubi ne, kiyi gayu kisa turare mijinki ya gani idan yaji natsuwa lada ce, amma idan kince zawarci kiyi wanka kibi titi wani ma kallon banza baki isheshi ba, bare kisa ran samun wata lada, don haka shi gidan aure gaba ɗaya anan kike nema ma kanki wuta kuma anan kike samun aljanna, idan kiyi biyayya a gidan aurenki to lallai zaki sama ma kanki tsira duniya da lahira, Wata tace to mun gode amma ni ina so inyi wata magana amma nake ganin kamar wuri ya ƙure, amma bari in baku satar ansa mata, Zulaihat wannan sirrine ni zan faɗa maki amma wasu matan girman kai baya barinsu, zulaihat a gidanki ina so mijinki kafin ya nemeki a kwanciyar aure nuna mashi ke kina buƙarta shi, ki nemi mijinki ba kiyi kwance kullum sai yaxo ya nemeki wannan sirrin idan kika haɗa da tsafta da gyara da kamshi, haƙiƙa ni na gaya maki maza suna san macen da take nemansu dan namiji ji yake shima yakai namiji har kina buƙatar kwanciya dashi, ki riƙe wannan sirrin ki kisa mijinki farin ciki kema sai Allah yasa kiyi farin ciki duniya da lahira {matan aure bance zawarawa ko wanda basu da aure} To lamarin nasu babba ne, haka dai sukayi ta iskanci da magagganunsu, daga baya akaci aka sha, sannan aka ɗauki amarya zulaihat sai gidan mijinta, Farida da mijinta ya siyama wata irin ƙatuwar mota, itama ta kwashi masu daga cikin masu kai amarya, ita kuma raihana a motar k"b suka tafi, ankai amarya a gidan mijinta, sun ƙara mata nasiha, da shawarwari, daga baya kua kowa ya kama gabanshi, Raihana k"b ya ɗaukota suka nufi gida, a ƙofar gidansu yayi parking, raihana tayi mashi godiya zata fita, ya riƙo hannunta, juyowa tayi ta kalleshi sannan tace lafiya?""" yace ku haka ake biki baku bamu abinci a wurin bikinku, raihana tace ai bansan bakaci ba, yace to bani yana maganar ne cikin sigar iskanci ,raihana tace to bara inje in kawo maka a gida?"" yace ah ah saidai muje mu samu abinci, raihana tace nidai a , a, k"b yace to miye?"" nine fa?" ki yadda dani nine zan aure ki ko kin daina sona ne?""" raihana tace ina sanka yace to muje, a daidai lokacin daya tada mota, raihana tace dare fa yayi , yanxun 8:45pm kana gani k"b yace haba basar muje kawai hajiya ta, a lokacin daya fara tafiya da mota..................... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 2⃣8⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *Alhamdulillah* ***** *S*aida ya fara tafiya da motar sosai sannan yasa hannunshi ya riƙo hannun raihana ya haɗasu yana ɗan murzawa cikin wani irin salo, Raihana hannunta ta janye wani iron kallo k"b yayi mata sannan yace miye haka?"" nine fa?"" wai miyasa naga kina wani babbasarwa ne?"" raihana tace haba aimu ba yara bane, tunda kana so na ina sanka shi kenan muyi aurenmu mana?"" Hannunshi na dama ya miƙa ya ɗan jawo raihana yace haba hajiyata"" kwantar da hankalinki saurin mi kike?"" so nake mu fahimci juna, raihana tace ai halin mutum baya fahimtuwa dole sai mun zauna tare dakai, idan naje gidanka na fahimceka, k"b yace to naji wannan ba damuwa bane, amma gidan da nake so na sakaki ne bam ƙarasa ginawa ba, raihana tace ai sai ka kama mana haya, idanuwa ya zaro sannan yace da ajina da komai?"" zan auri kyakyawar mace kamarki in sakaki a gidan haya ?"": Raihana tace ba komai ai yanxun ma a gidan haya muke, k"b yace Allah ya sawaƙe, ai zan siya umma gida, raihana tace da ka siya mata gida kuɗin ai gara kawai kayi hidimar aurenmu, murmushi k"b yayi sannan a ranshi yace lallai yarinyar nan wato wahala zata bani, amma zanyi maganinki, Parking yayi bai fita daga motar ba, yana yin parking wani ya taso yaxo wurinsu k"b ya faɗa mashi abinda yake so, yaje ya kawo mashi ya bashi kuɗin sannan suka yo gidan su raihana"""", A ƙofar gidansu bayan ya tsaya ne, yace ma raihana mi kike so ne?"" tace bana san komai?"" yace toni ki tambayeni abinda nake so mana,,,""" raihana tace ai nasan kafi ƙarfin komai murmushi k"b yayi a yace niko duk abinda kike so zan maki, amma nasan ke idan ina san wani abu baza kiyi man ba, Raihana tace haba miye duniya wanda bazan maka ba, k"b yace komai da komai?"" raihana tace sosai ma, k"b yace to shikenan zanga idan baki da rowa, raihana tace banda ita, amma raihana bata gane ko wace irin rowa k"b yake nufi ba, hhhhh wayyo, K"b yace to na gode, raihana tace tom, ledar abincin ya ɗauko ya bata yace ga naki nima ga nawa, raihana tace to ngd, matsowa yayi kusa da ita, a daidai kumatunta yayi mata kiss sannan yace saida safe, raihana tace to, sannan ta fita ta shige gida, K"b yace tou pha ita nan komai sai maganar aure maganar aure, hmmm da kabir kike magana, jan motarshi yayi ya ƙara ma tayarshi iska,.........,, ***** *B*ayan bikin zulaihat da sati ɗaya, k"b ya sake dawowa gidansu raihana , bayan ta fito suka gaisa tace mashi k"b idan da gaske zaka aureni ka aiko don Allah, k"b yace raihana ina sanki kuma zan aureki amma kiyi haƙuri in gama ginin gidana can gidan yayi maku kaɗan ne, amma kwantar da hankalinki zanzo neman aurenki kuma in bada sadaki shike nan sai hankalinki ya kwanta ko?"" raihana tace kai ɗayane zaka zo neman aure na?"" yace E idan nazo baga naki dangin ba, sai ayi magana shikenan ko?"" raihana ita dai bata gamsu da maganar nan ba, k"b ya lura da haka don haka yace ma raihana jekice ma umma zan shigo mu gaisa, raihana tace to, bayan taje ta faɗa ma umma suka shiga tare suka gaisa, sannan yace ma umma zaizo neman auren raihana, umma taji daɗi kuma ta nuna farin cikin ta sosai, dan haka sai yaxo, daya tashi tafiya, haka ya yage bakin aljihu yayi ma umma yayyafin ruwan kuɗi, sannan ya tafi, raihana ta fita tayi mashi rakiya, tare da godiya, jowata yayi jikinshi ya haɗe bakinshi da nata, har wani lokaci sannan ya saketa, raihana tace wai miyasa kake man haka ne?"" k"b yace saboda nine zan aureki, raihana tace idan kayi haƙuri ai dukana za"a baka ni, yace ai zaƙuwa ce, kinsan ina sanki da yawa raihana, murmushi tayi tama maijin daɗi a ranta ama a zuciyar k"b ƙarya yake baya santa burinshi kawai ya biya buƙatar shi yayi gaba, Sunyi "yar firarsu daga baya k"b ya tafi, raihana ita gida ta koma, umma tana nuna mata kuɗin kuɗi masu yawa ne ya bata, umma tace to Allah dai ya warwaremana komai, raihana tace amin, K"b kuma yana tafiya cewa yayi yarinya idan kinsan wata bakisan wata ba, sharrin kabir yawa ne dashi amma tunda kin matsa maganar aure zan turo , kuma zamu bada sadaki , idan anyi man maganar ɗaura aure nasan mafita,...... *** Ita kuma umma da safe haka taje ta faɗa ma gwaggo za"azo neman auren raihana, dan haka a faɗa ma yayunta dan suna da haƙƙi akanta, amma murrr gwaggo ta murje idon ta, tace idan dai sune zasu ɗaura mata aure saidai ta mutu zawara, umma tace duk miye yayi zafi?"" dama dan kada ace ban faɗa ba , na faɗa gwaggo tace ai sai kiji ki sanar da dangin ubanta, umma tace to ngd, sannan ta taso ta taho, Umma taje ta samu yayun baba da ƙannenshi ta faɗa masu maganar zuwan masu san raihana, sunyi farin ciki sosai kuma sunji daɗi suna addu"ar Allah yasa rayuwa takai, **** *K*wana huɗu da maganar zai turo kamar yanda ya ɗauki alƙawari haka ya samu dattawan kirki su ukku ya turo ya basu ƙuɗin neman aure da kuma sadaki, haka sukayo gidan su raihana, anan suka tadda yayun baba da ƙannen shi, saboda dama sune sukace zasu zo nan dan a samu sauƙi, Sun bada kuɗin neman aure amma sadiki ne sukace bazasu amsa ba, wanda k"b ya turo suka ce ko akwai dalili ne?"" iyayen raihana sukace, ai yanxun idan aka anshi sadakin mutum ganin an karɓa shine zaisa suyi duk abinda suka ga dama, saboda sadaki shine aure , taron ɗaurin aure shedu ne, amma yanxun kune waliyanshi mune waliyan raihana, amma bazamu karɓi sadaki ba, wanda k"b ya turo suka ce shidai ɗan yau baka shedarshi amma zasu shedi ɗansu ba yaron banza bane, abinda yasa suka bada sadaki dan su san kabiru da gaske yake, haka dai sukayi ta magana da kowa wasu hujjojin banza amma daga baya dai iyayen raihana sun karɓi sadakin k"b tare da kuɗin auren da suka kawo,............... Bayan sun koma sukai k"b bayan duk yanda sukayi godiya yayi sannan ya sallamesu, raihana yayo ma waya yace amaryata takaina, ina nan zuwa zan ɗaukeki anjima muje kiga in nuna maki wani abu, raihana tace to Allah ya kawo man kai lafiya, yace amin, umma ce ta shigo ɗaki tace ma raihana ta tashi ta wanke mata wasu kaya gasu can ta fara wanki ta kasa dan masassara masassara take ji, raihana tace to, umma ta kwanta raihana ta fita taci gaba da wankin............... Bayan ta gama ne, tayi wanka ta shirya, tana jiran zuwa k"b,......€ *Don Allah masoyan littafin , WANDA BAIJI BARI BA kuyi man haƙuri baza ku sake jina ba, saina kammala zawarci, kuyi haƙuri don Allah ana tare* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 2⃣9⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *R*aihana zauniyarta tana jiran zuwan k"b , ita kuma umma tana kwance saman "yar yamiɗaɗɗiyar katifarta, ta lulluɓe da wani tsohon zani, magana tayi cikin yanayin wanda bayajin daɗin jikin shi, cikin rawar murya tace raihana, raihana tace umma sannu a daidai lokacin data matsa kusa da ita ta riƙe hannunta tana ƙara cewa sannu cikin yanayi tausawa, Umma tace yawwa , don Allah kije ki samo man maganin masassara raihana tace umma miyasa bazamuje asibiti ba ne?""" uma tace fara samo man dai, raihana tace to, raihana tashi tayi tsaye ta ɗauki hijabinta sannan ta tafi sayen maganin, Bayan ta siyo maganin ta dawo ne, zata shiga gida k"b ya iso ƙofar gidansu, yana parking ne, raihana ta matsa kusa da motar yana ganin ta taho ya sauke glass ɗin motarshi a daidai lokacin data isa wurin motar ta dafa ta leƙa, "yan mata, inji k"b daga ina haka ne?"" raihana tace ɗan aikena akai ina zuwa yanxun zan dawo, yace babu damuwa, raihana ta wuce ta nufi cikin gida, Shi kuma bayan ya gama parking inne ya fito daga motar bayan ya kulleta ne ya shiga cikin zauren gidansu raihana ya tsaya, Ita kuma tana shiga a tukunyar ƙasa ta ibi ruwa a kofi ta shiga ɗaki, tana shiga ta matsa kusa da umma ta miƙa ruwa da maganin umma ta tashi ta karɓa tasha, ta gama shane raihana tace to umma k"b yaxo zanje, kai kawai umma ta ɗaga sannan ta koma ta kwanta, raihana kuma tayo waje, Raihana bata san k"b yana zaure ba, don haka gaba ɗaya ta fito, tana shigowa taji tayi karo da mutum, subahanallah waye?"" inji raihana kasancewar basu da wuta a gidan, adaidai lokacin da take ƙoƙarin haska wayarta, k"b riƙe hannunta yayi sannan ya jawota jikin shi yace mijinki ne, raihana tace har naji tsoro, k"b yace ni kuma har naji daɗi, raihana tace miye kuma abin jin daɗi anan?"" yace matata tana kusa dani, hmmm raihana tace lokacin da take zare jikinta daga nashi, Kallonta k"b yayi sanann yace waike don Allah miyasa idan zanzo sai ki nemi wata hijabi ki ƙaƙwaba sai kace mata bakyauya wallahi, murmushi raihana tayi sannan tace mu koma dai waje saman dakali mu zauna a daidai lokacin da take wucewa, Gab zata fita a zauren ne, ya riƙo hannunta sannan yace ni bazan zauna dake ba a waje dan bana so ana wucewa ana kalle manke, raihana tace ai saboda haka ne nake saka hijabi, k"b yace ni gaskiya banasan wannan hijabin da kike sakawa, nifa mijinki ne,?"" ke matana ne, raihana tace ai nasani k"b yace kindai san Allah yana san macen da take kyautata ma mijinta ko?"" raihana tace Eh, yace to nidai gaskiya inasan idan nazo a daina saka wannan hijabin plx, Raihana tace tom, k"b yace kuma banasan kina man wani zame zame idan na riƙeki to miye a ciki?"" ya ƙarashe maganar yana taɓe baki, raihana tace tom, yaci gaba da cewa Allah ya tsine kuma ya la"anci duk matar da batabin mijinta hada mala"iku, raihana tace na sani, k"b yace to don Allah ki barni ina raɓarki inajin dumin jiki ko zan samu natsuwa, ya ƙarasa maganar cikin yanayin tausayi, Raihana tace duk naji amma kayi haƙuri duk da nasan ka bayar da sadakinka kayi haƙuri za"a ɗaura mana aure in tare a gidanka kaga sai muci karenmu babu babbaka, k"b yace ai bakisan dalilin da yasa zan ƙara aure ba, raihana tace miye hujjar?"" k"b yace bana samun kulawa, raihana tace to zaka samu insha Allah dan a shirye nake da in kyautata maka 100% k"b yace to Allah yasa raihana tace amin, haka dai sukaci gaba da firansu amma k"b firarshi tafi karkata wurin maganganun da kwalwar raihana ta kasa ɗauka, daga baya yace mata zai tafi, ta shirya gobe zaizo yakai ta gidan da zai ajiyeta, raihana tace nidai basai naje ba, kai nake so ba gidan ka ko wani abu ba, k"b yace na sani amma ina so kije ki gani ne kawai, raihana tace tom, koda ya tashi tafiya haka yayi ta nuna baya san rabuwa da ita da maganganu masu jan hankali amma duk a yaudarance yake yi, ita kuma raihana zuciyar ta sai karɓa take, k"b yayi mata saida safe, ya tafi ita kua ta koma gida, **** *D*a safe bayan raihana ta ɗan gabatar da aikin gida ta ɗan tattaro wasu "yan kayanta zata wanke , tana zaune a wuri da zatayi wanki taji sallama, wani yaro ne tsaye yace ance raihana taxo, raihana tace waye yake kirana?"" yaron yace alhajine, raihana tace waye alhaji ne?"" yace wani ne, tsaki raihana tayi sannan tace jeka ina zuwa, yaron ya fita, tashi raihana tayinta shiga ɗaki ta ɗauki hijabin sannan ta fito dan ansa koran me nemanta, sannu injin raihana yawwa yace, ina kwana?"" lafiya qalau am nace baki gane ni ba ko?"" raihana tace naso in gane fuskar amma kuma ta shige man, alhaji yace a ina kika santa ne?"" raihana tace a gidan da aka tashemu , yace sosai nine, sake gaisheshi raihana tayi sannan tace Allah dai yasa yanxun ma ba tashinmu zakayi ba?"" dariya yayi irin ta mutanen nan "yan duniya, tsoho ne amma shakiyin tsoho, alhaji yace ai nan ba nawa bane, amma idan kina so zan siya maku shi, dariya raihana tayi sannan tace aimu bama buƙatar gida a haka ma mun gode ma Allah, alhaji yace to dama tun ranar ne nace bara inxo in sheda maki ina sanki, Idanuwa raihana ta zaro sannan ta sake kallon alhaji a yanda ta ƙiyasta shekarunsa sunkai 75, dariya raihana tayi sannan tace nama ɗauka jikanka kaxo ma neman aurena, alhaji yace nine na cancanci hakan , ina sanki dan samun irina zaiyi wahala yanxun, raihana tace dole ko yayi wahala saboda duk namiji irinka daya san darajar kanshi ai bazai fara tunkaro ni yace zai aureni ba, alhaji yace kuma shi yasa kuke jibgaro ku rasa masu aurenku, saboda tsabar girman kai, miye aibu na?"" a lokacin da yake nuna kanshi, yace idan kuɗi kike so ina dasu ina da gidaje duk abinda kike so na more rayuwa zan maki ki kuma haƙƙinki na aure ma duk zanyi to miye a ciki?"" dariya raihana tayi sannan tace to ngd amma kayi haƙuri ni an riga an gama maganar aurena, sai anjima ta shige gida, alhaji yace ai bakusan arxiki ba tana ganin kamar zan tauye mata haƙƙinta sunfi san yara su auresu ai gashi ann shi yasa kullum ake sako ku kamar tumaki , tsaki yayi sannan yaja saɓa yabar ƙobar gidan, raihana tana shiga gida hijabinta ta cire ta zauna tace inma banda iskanci wannan tsohon ko uwar mi zai iya yi?"" harda wani haƙƙinki na aure ma duk zan sauke maki, tana kwaikwayon maganar shi, tsaki tayi a daidai lokacin data fara wanki, Da mare sakaliya ne, raihana tana zaune ita da umma suna fira , farida tayi sallama ta shigo gidan ita da wata ƙawarta wadda ba ƙawar raihana bace, ƙawar ƙwa dai, raihana cikin farin ciki tayi masu sannu da zuwa, suka iso inda suke zaune, bayan sun gaisa da umma farida tayi mata sannu da tsegumin raihana bata faɗa mata umma babu lafiya ba, haƙuri raihana ta bata sannan tace suje ɗaki, tashi sukai suka ɗunguma sukai ɗaki da farida da raihana da ƙawar raihana, bayan sun zauna ne, suka sake gaisawa, farida tace ke raihana mu mata mun boni, raihana tace miye ya faru kuma?"" farida tace kinga wannan baiwar Allah?"" tace Eh farida tace kawatace, raihana tace ya"akayi kuma bansan ta ba?"" tace yanxun zan baki labari raihana tace ina saurarenki, lokacin da akace za"a bayar da labari idanun wanda suka zo tare da farida ya ciko da hawaye tasa gefen gyalenta ta goge, sannan tace Allah ya tsine ma k"b albarka, raihana ta kalleta tace waye kuma k"b?"" ƙawar farida ta kalli raihana sannan tace k"b shi"umi kenan tantirin kwallon ɗan iskane wanda ya kware wurin iya yaudara da cin amana, idan kika ganshi baya da siffar macuta amma tsumma ne a nannaɗe kinga idan ka warwareshi baka san abinda zaka gani ba?"" k"b ya jefani masifa ya jefani jaza"i shine ya rusa man rayuwata shine mutumin da yayi nasarar rabani da iyayena, ya wargaza man duk wani farin ciki nawa, na tsine mashi kuma tsinuwa ta tabbata kanshi da duk maza masu irin wannan halin, Raihana da kanta yake a dabaibaye ita a tunaninta kabir ɗan yayar umma ne, tace ai dan iskane nida ya taɓa ɗauke man zani wata rana ina wanka, ƙawar farida ta kalli raihana tace ashe kinsan shi?"" raihana tace ɗan yayan umma nane,..................... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣0⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 ***** *Ina tare daku kuma ina alfahiri daku masoyana Allah ya barmu tare fatan alkairi a gareku na gode sosai da yanda kuke nuna man kauna, muna tare ina sanku a duk inda kuke saboda kune alfahari na,* *Hafsat Isa mamman saƙonki ya isa zuwa wurin Asmeenat xeeyan tana gaisheki kuma zata kiraki insha Allah,* ***** *R*aihana tace gaba da cewa ai idan mahauci ya kashe maka ɗa idan kaga baƙin tsumma guduwa kake, nida babu kunya babu tsoron Allah ya fito yace man yana so yayi fasiƙanci dani!!!""" niko nace kaji masu lima ma zance wuƙa, baza ta tsaya taji inda aka dosa ba, mtswww, Farida tace ai matarshi tana haƙuri dan ance har gida yake kai mata yana zima dasu, raihana tace ke ai bai taɓa aure ba, farida tace waike wane k"b ɗin kike nufi ne?"" raihana tace haba da Allah ɗan umma sa"a ne fa, a gidan uwarwa yayi aure?"" farida tace ke bashi ba, raihana tace waye wannan k"bn?"" Farida tace wani ɗan iskane mai tafiya da imanin mace a lokaci ɗaya, idan ya kafa maki ƙahon zuƙa sai ya zuƙeki kakaf ya shanye ki ya ɗaurayeki sai yakaiki bola ya zubar, raihana tace kaji ɗan iska, a ina yake?"" farida tace waye ma yasan inda banzan yake?"" raihana tace waike farida ya sunan ƙawar taki ne?"" bata haƙuri sai kuka take don Allah, farida tace sunan ta maryam batta tayi kukan ko ta samu sa"ada dan ko kece abun ya faru dake inajin mutuwa zakiy, Raihana tace Allah ya rabamu da mummunar ƙaddara, gaba ɗaya suka amsa da amin, raihana tace wai miye ya faru?"" ajiyar zuciya maryam tayi sannan tace ya zama dole a faɗa maki dan kema *zawarace* dole sai munyi ƙarfi da ƙarfi munyi yaƙi da irin wa"anan mazan masu nemar hana zawara zaman lafiya, raihana tace to faɗa inji, maryam tace kamar yanda farida ta faɗa maki suna nan haka sunan yake maryam, Nayi aure ina zaune da mijina cikin rufin asiri da kwanciyar hankali babu abinda na nema a gidana na rasa, duk abinda ake ci a gidan kowa a gidana anaci ana ci, mijina yana ji dani sosai nima inaji dashi babu abinda na nema na rasa, Yarana biyu kuma yana nuna man kulawa sosai, kuma yana martaba man "yan uwana na, nima ina martaba nashi, muna cikin wannan zamane Allah ya jarabi mijina da karayar arxiki, muka koma abinda zamuci a gidanma babu shi dani dashi da yara duk muka shiga cikin halin damuwa da takura, Ganin muna cikin halin wahaltuwa ne na yanke shawarar fara sana"ana haka na fara siyar da abinci ina dafawa ana zuwa gida ana siya, kuma Allah yasa ma neman albarka, fara sana"ana mijina yaji daɗin haka dan yanxun shima ya samu natsuwa da kwanciyar hankali ganin abinci da abunsha baifi ƙarfinmu ba, Muna cikin haka wata rana wata ƙawata taxo na faɗa mata halin da nake , ta tausaya man sosai sannan nace mata gaskiya na gaji zan kashe aurena ace ina aure amma nice nake cida kaina?"" tace man mufa mata wallahi bamu da adalci wani lokaci dan Allah ya ɗora ma mijina lalura rashi sai ince bazan zauna dashi ba?"" tace man inyi haƙuri tunda ina sana"a ina samun ɗan rufin asiri na, inyi haƙuri wata rana sai labari, haka dai tayi ta man nasiha, tare da nuna man inyi zamana ko a gida nake shima zaman gidan sai nayi haƙuri ita dama rayuwa haka take juyawa take wata rana aji daɗi wata rana kuma aji babu daɗi, to dole duk musulmi sai yaga nau"in jaraba idan dai har ya yadda musulmin ne, haka dai na yadda na ɗauki shawararta da zata tafi ta ƙara jaddadaman ko a gida ne wata rana zan nemi wani abu in rasa, amma idan nayi haƙuri anan Allah yana gani aure nake kuma bautarshi ce , zai buɗa man ta wata hanyar, nayi mata godiya, Munyi haƙa da sati ɗaya da ita, wata ƙawata taxo na ƙara faɗa mata kamar yanda na faɗa ma ƙawar farko, sai tace man zauna ki kashe kanki da ƙuriyarki da yarintarki da kanki da komai ki zauna kamar baiwa?"" ai rainin hankaline ma , wallahi maryam na baki shawara ki kashe auren nan yanda kike haɗɗaɗiyar nan sai kin samu wanda yafi shi, amma da shekarun idan kiƙa biye wahala sai ta mayar dake tsohuwa, haka tayi ta bani shawarar banza kuma nahau kanta na zauna, bayan ta tafi mai gida yana dawowa na tada mashi balbalin bala"i ya sakeni, ajiyar zuciya tayi sannan tace kunsan abinda ƙawar tawa tayi ne?"" gaba ɗaya sukace ah ah maryam tace ni na raina mijina naga gajiyawar shi ashe ita sanshi take, ta kuma je ta aureshi ,, Raihana ta zaro ido sannan tace subahanallah wannan wace irin ƙawa ce?"" maryam tace mabuƙaciya, tunda da nayi haƙuri da shawarar ƙawata ta farko da abin baikai haka ba, farida tace gaskiya, idan kana tare da mijinka dan ya rasa wani abu ai bai kamata kice zaki fita ba, hmmm inji maryam sannan tace ai ki tsaya kiji ƙarahen zance, raihana tace muna saurarenki, maryam taci gaba da cewa bayan na dawo gida mamana tace tunda ya sakoni wallahi itama bazata riƙe mashi "ya"yan shi kowa ya riƙe nashi, inaji ina gani ina san yarana aka rabani dasu aka maidai mashi, da yake yar barikice ta tattara yaran nan ta riƙesu tana basu kulawa kamar ina nan, raihana tace to wai zuwa tayi tace tana sanshi?"" maryam tace ni ina zan sani tunda ba"a gabana akayi ba?""" amma wata ƙawata tace itace ta sameshi tace mashi maryam bata sanka tunda har ta kasa haƙuri dan Allah ya jarabeka da talauci, to ni ina sanka kuma so na tsakani da Allah tunda ai kaga baka da ko sisi, ta dai haɗa da "yar barikinta, tace zata zauna dashi, shi kuma ya aureta, Bayan aurensu kuma Allah ya koro mashi arziki yanxun baki ga yanda ubangiji ya buɗa mashi ba, dan wallahi wahalar gani ma yake, kinga da nayi haƙuri da ban zauna lafiya ba?""" raihana tace gaskiya ai rashin haƙuri baiyi ba a rayuwa, maryam tace bari kiji zamana a gida, maryam taci gaba da cewa ina zaune gida ina fuskantar matsalali na rasa inda zan saka raina, idan mamana tana magana nima idan na saka baki ko na bada shawara sai ƙanina yace rufe ma mutane baki shegiya ke wa zaki bawa shawara?"" wanda ma gidanki kin kasa control bare nan gida, tun bana biye mashi har na fara biye mashi, idan yayi abu na rama sai zagi, tun yana zagina abun ya koma hada duka, haka nayi ta fuskantar matsaloli sosai, muna cikin haka ne, Allah ya haɗanin da tantirin ɗan iskan lamba ɗaya namijin da baya da kunya ko kawaici, gashi Allah yayi masa batsa a rayuwarshi, lokacin daya fara zuwa wurina, rigigi ya tattago maganar aure, ga hidima yana kashe man kuɗi kamar hauka hakan yasa naji daɗi kuma nakd ganin na daice miji, haka yaci gaba da zugani cikin shauƙin kauna tare da tattalinso tace ɗan iska kuma ya kware wurin iya soyayya, abinda ya fara ceman shine yanxun yaushe zamuyi aurene?"" nace mashi duk lokacin daka shirya danni a shirye nake, yace to abinda nake so dake, kinga gidan da zamu zauna yanxun nake ginawa ban ƙarasa ba, nace mashi ai babu komai a ɗaura mana aure in yaso daga baya zan tare, yace man ai shi bayasan irin wannan sai inga kamar bada gaske yake so na, danshi gaskiya mabuƙacin mace ne sosai danshi a rana gaskiya kafin gari ya waye haƙiƙa yana iya kwanciya da mace so biyar ko fiye da haka, nace mashi wannan duk ba damuwa bane, dadai irin wannan maganganun ya fara jan ra"ayi na, niko gani nake duk kauna ce, ashe jugunan nan ɗan iskan duk yaudara ce, muna nan tare dashi duk ya ɗauke man wasu buƙatuna babu abinda na nema na rasa, tarayyata da k"b lokaci guda na canja idan kika ganni zaki ɗauka wata matar minister ce, wannan hidima da yake man yasa na saki jiki dashi, idan yaxo fira muna dan rungume juna, yayi man kiss ɗan taɓa can ɗan shashshafa can, ganin na saki jiki dashi yasa abinda yake man ya ƙara lunkuwa, wata rana yaxo yace man matarshi tayi mashi wulaƙanci saboda ni, kuma shi bai iya neman mata ba, kuma buƙace yake dan gaskiya idan bai samu an ɗauke mashi zai iya mutuwa , kuma shi babu wanda ya isa ya rabashi dani , yana magana yana kuka, na tausaya mashi sosai nace mashi yanxun miye abunyi?"" yace maryam ki taimaka man kada in faɗa halaka nace to ai nima halakar nake tsoro, hmmm k"b ya ƙwararre ne, dan haka yace man ki rufa man asiri in baki sadakin aurena dake, ki taimaka man don Allah, kinsan da an bayar da sadaki mace ta zama matar mutum don haka gashi, haka ya fito da kuɗi 50k wai sune sadaki ya bani na karɓa, ya ɗaukeni muka tafi, A hotel ya kama ɗaki kukan ta ya tsanan ta cikin shashshekar kuka tace ya wulaƙantani sosai yayi man abinda tunda nake duniya mijina na sunna bai taɓa man kamar yanda yake faɗi a maganganun shi cewa shi ba raggon namiji bane ba, lallai ranar na yaba aya zaƙinta, haka k"b ya goge ne fess na gurzu lallai na yadda shi namijin ne cikkake, Raihana tace kema kinyi hauka, ya za"ayi daga ke sai ke namiji ya baki sadaki?"" maryam tace gajiya da zawarci yasa na biye ma zuciya na faɗa halaka, danni banma san matsayina ba, Taci gaba da cewa haka k"b ya mayar dani gadon kwanciyar wurin samun natsuwarshi , ana cikin haka ne yace man in shirya muje umara, nace mashi gidanmu baza"a bari ba, amma muyi aure kafin lokacin , k"b yace ai har yanxun ba"a ƙarasa guna mana gida ba, in ƙara haƙuri, wani irin ihu maryam tayi wanda har umma saida ta shigo ɗakin da gudu, tace k"b ya cuceni ashe cutar kanjamau ce dashi na bani na lalace , Rashin haƙuri yaja man nayi goma babu ɗaya, na rasa mijina, na rasa "ya"yana da nake kauna , na rasa mutumcina, na rasa lafiyata na rasa farin cikina, na rabu da iyayena, kuma bazan samu mai aurena ba har abadan duniya waye zai aureni da cutar h i v, wayyo Allahana ta ɗora hannuwanta a saman kai tana ta shiga ukku ta lalace, ka cuceni k"b Allah ya tona maka asiri, Umma da shigo ɗaki da gudu tace lafiya?"" waye k"b kuma miye yayi maki?"", raihana da bata gane ko wane kabir ake magana ba, sai mamakin maza take a ranta tace lallai wallahi bata yadda kabir ya yaudareta yayi mata irin cutar da akayi ma maryam ba, niko nace lallai raihana ko wace irin daƙi minalliƙi allaxi ɗiɗif ce? 😂 Nidai har na gane ko waye ake magana amma ita ta kasa fahimta, umma tace farida wai waye ?"" farida tace ai na ganshi da raihana ne, ta ban labarinshi kuma ranar bikin zulaihat shine ya dawo da ita gida, to ina bawa maryam labarin raihana dama, shine ranar nan taxo gida na tace man ina raihana?"" nace mata tana nan ta samu miji zatai aure tace man tayi mata farin ciki, To ita maryam dama munyi da ita zata kawo man hoton k"b dana faɗa ma mai gidana, yace ta kawo hotonshi a kamo shi dan a hukunta shi, ina ganin hoton ne na gane k"b in raihana ne, salati umma tayi sannan tace innalillahi wa"inna ilahir raji"un, raihana ko zufa kawai take keto mata, lallai k"b ya cika cikakken mayaudari, maryam ko kuka take sosai farida tace to kinji nace bazanyi ƙasa a guwa ba zanzo in faɗa maki don haka sai ki rufa ma kanki asiri, umma dai har yanxun ta kasa magana, farida dai sai jama raihana kunne ta ƙara sannan tace ma maryam suje, suka tashi suka tafi, saboda tashin hankali raihana ko rakiya batayi ma farida ba, da daddare da k"b yaxo raihana cewa tayi aje ace bata nan, kuma ta kashe wayarta diff , sai gode ma Allah take kiss ɗin da yayi mata ba"a cikin baki bane da itama tana nan da h i v, O ita 😄, **** *B*ayan sati ɗaya ne, raihana tasa neman Alhaji ya aiko suyi aure, shiko yace to zaizo amma yanda raihana ta wulaƙanshi shima zai raima, yazo anyi magana kuma an tsaida ranar aure sati mai zuwa za"ayi aurensu, Tou ku sance tare dani wai shima dan tsoho aji zaija,danma ya samu za"ayi dashi zai raina ma mutane hankali , ya za"a ƙare da k"b?"" wane irin ramuwa ne alhaji zaiyi?"" duk ku biyoni a cikin ci gaban *ZAWARCI HAƘURI A GIDAN AURE* tare dani jameela musa , nake cewa ku biyo ni danjin yanda zata kaya, shin raihana da alhaji zasuyi aure?"" ko yadai abin yake?"" to duk dai sai munje zamu ji, ngd💋 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣1⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCITION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Ummu Farhan ina tayaki murnar fara sabon littafinki mai suna *jameela yanda aka fara Allah yasa a kammala lafiya, ubangiji ya ƙara basira da zaƙin hannu ameen* **** *M*aganar auren raihana ta karaɗe cikin anguwarsu wasu nayi mata murna sosai dan ta zaunu a gida, masoyanta suna mata fatan alkairi da addu"ar zaman lafiya, Lokacin da labarin auren raihana yaje kunne k"b ya shiga cikin tashin hankali da takaici wato yarinyar nan shi zata raina ma hankali dan kutumar ubanta a gidan uban uwarta taga ana aure da sadakin wani?"" To ƙarya kike baki biyani duk hidimar da nayi maki ba kin kama kinbi ko ina in ƙanƙame sai kace mai nakuda?"" to zanzo gareki idan kin yadda kin amince dani in barki kiyi aurenki amma idan kika raina man hankali kida aure saidai kiga mata suna gidan aurensu suna jin daɗi su aihu kuma su samu lada, keko saidai ki zama karuwa karuwar k"b, yanda yake maganar ne kamar raihana tana gabanshi, Tsaki yayi sannan ya zauna saman kujera 1seater ya ɗaura ƙafa ɗaya saman ɗaya, leɓonshi na sama dana ƙasa ya haɗa sannan ya cije su, kanshi ya sosai sannan ya miƙe tsaye da sauri kamar wanda aka yanka da wuƙa, wani irin ihu yayi sannan yace ƙarya kike ƙarya kike "yar gidan talakawa ƙaryarki ɗiyar matsiyaciya, hannunshi ya fara ɗagawa yana nunawa kamar raihana tana gabanshi yana nuna ta yace , Zanzo gareki kuma zan faɗa maki buƙata na, idan kin yadda shikenan idan baki amince ba, ko zan rasa rayuwata wallahi aure yafi ƙarfin shegiya banza ƙarya ya ƙarasa maganar da cikin ihu da zafin rai, hawaye suka kwararo daga idon shi, matarshi jin haukan yayi yawa yasa ta rugo da gudu ta shigo ɗakin, Dan k"b ranshi ya ɓaci sai farfasa kayan ɗakin yake komai na ɗakin yabk ya ɓarar dashi yana ihu kuka yake sosai ƙarya kike , ƙarya kike yana maganar jikinshi yana ƙarma, baki isa ba, tunda nake a rayuwata ban taɓa nema na rasa ba, ban taɓa zubi ba face saina kwashe, don haka sai na kacaccala maki rayuwa sai nayi facafaca dake saina ci ubanki ya ƙarasa maganar cikin ihu, Matarsa dake gefe tsaye tabishi da kallo wurin ta ya nufa da gudu tana ganin haka ta fice a tsiyace, shima da gudu ya fita, yana cewa da na kamaki yo dasai naci uwarki "yar iska ina cikin masifa kina kallona, Yana fita wurin motarshi ya nufa, ya ɗauki motarshi yayo gidan su raihana, cikin ƙunar zuciya, *R*aihana kuma tana zauren gidansu anwani shinfiɗa tabarma ana zance idan da darling Alhaji, firace ake yi cikin shauƙin kauna dan shima ɗan tsohon nan bada ga baya ba, sai wani murmuxa ido yake da bala"i sai ya kashe ma raihana ido, ita ko wani abun idan yayi dariya yake bata ma, shi kuma idan tayi dariya gani yake kamar ta yaba, firar su suke cikin jin daɗi da kwanciyar hankali, Alhaji yace to raihana nidai gaskiya bana san ayi wani party, dariya raihana tayi sannan tace mai girma Alhaji ai sarki sun wuce nan, yayi dariya Ehen ehen ehenn irin dai dariyar manyan mutane, sannan yace abinda nake so dake ni gaskiya bazan wani je haɗa maki lefe ba, amma ga kuɗi nan nazo maki dashi dubu ɗari biyar zan baki sai kije ki siya duk abinda kike buƙata, maganar kayan ɗaki da komai da komai duk nine zan maki, kuma bazan haɗaki kida ɗaya da tsufin guzumayen nan ba dan hayaniyar yara bata bari mu sheƙe ayarmu ko ya kika ce?"" dariya raihana ta sake kallon alhaji, shima wata irin dariya yayi ta rainin hankali dan shima alhajin bada ga baya ba, miƙewa tsaye yayi sannan ya gyara babbar rigarshi, ya saka hannunshi ta ciki ya zaro kuɗi kamar yanda ya faɗa haka ya bawa raihana kuɗi sannan yayi mata banƙwana, har zai fita ƙofar zauren su yayi wani muah a tafin hannunshi ya tillo wa raihana, dariya tayi ta shige cikin gida gudu, tana mamakin wannan jarababben tsoho, Raihana na shiga cikin gida ko hijabinta bata cire ba, wata yarinya ta shigo tace wai ance raihana taxo, raihana tace waye yake kirana?"" yarinyar tace wani mutum ne?"" raihana tace babba ne?"" to ita yarinya a wurinta babba ne don haka ita raihana tunanin ta alhaji tace jeki ce gani nan zuwa, yarinyar ta fita, ita kuma raihana ta ajiye kuɗin sannan tace ma umma tana zuwa, tashi tayi sannan ta fito ƙofar gida, A jikin motarshi ya jingina ya harɗe hannuwanshi kanshi yana kallon ƙasa, raihana ta fitowa taga k"b gabanta ya faɗi , amma dole tunda ya ganta bata da ƙaryar da zatayi don haka ta haƙura ta matsa inda yake tsaye, Sallama tayi bai amsa ba, itama matsawa tayi ta jingina da motar kamar yanda yayi itama haka tayi kua daga sallamar bata sake cewa komai ba, shine ya gaji da tsayuwar sannan ya ɗago kanshi , hannunshi yakai a fuskarshi ya cire glass ɗin idonshi sannan ya saka a cikin aljihun rigarsa na gaba, iska ya cika da bakinshi sannan ya murzar sannan yace, malama raihana, gaban raihana ne ya bada wani irin dasdasdassss, ɗago kanta tayi ba tare da tayi magana ba, shi kuma yaci gaba da cewa wato a rayuwa ita mace kullum ta raina hankalin mutane, waike nan "yar tatsitsiya dake har kin iya yaudara, raihana tace waye na yaudara?"" kamar jira yake raihana tayi magana yace, wato dan kutumar ubanki ni zaki raina ma hankali?" yaci gaba da ɗaga murya ma"ana duk wanda basu san abinda suke ba su sani kuma suji, yaci gaba da cewa ƙarya kike dan kutumar ubanki babu macen da ta isa ta latsani saidai in latsa banza in hauta kamar mashin waike ni zaki yaudara to ƙarya kike bake bama uwarki tayi ƙarya, Raihana ta katse shi ta hanyar cewa duk mi yayi zafi haka?"" yace dan ubanki wuta, raihana tace to sai hauka kake kana man ihu bisa kai ni banma san inda maganar ta nufa ba, k"b yace zan durin uwarki haka nan zanzo inyi ta bauta maki an faɗa maki ni bawan uwarki ne?"" in bada sadaki na, dan kin ɗaukan mahaukaci inji zakiyi aure?"" to wallahi bazan yadda ba, Raihana tace kai bari ganin ina lallaɓa ka nan da kake gani na, nima kwalluwar "yar tasha ce, idan baka sanniba bara in bada maka, ni nafi ka iskanci kuma nafi ka rashin kunya dan kafff ahalinku babu tantiraya kamar raihana, idan na fara bala"i bana gajiya kuma bana sanyayawa danni idan na fara sai nakai kuma banda alamar zanyi sauƙi, idan maganar arxiki ta kawo kayi ta idan tashin hankali kake so ina da tashar yanxun nan in kunno maka ita, Wani irin fari yakai ma raihana ya sake kai mata wani, wurin daya mareta ta dafe sannan tace ni ka mara?"" yace an mareki kamar yanda na mareki haka zan keta maki mutunci kicin unguwar nan ina kayana da na baki dan ubanda ya hafe ki?"""" a daidai lokacin daya matsa kusa da ita ya shaki wuyanta, raihana cikin yanayin wahaltuwa tace kayanka?"" anci an cinye ko za"aje a sako ma police headquater wuta bazan bayar ba idan kana da ubanda ya tsaya maka ka kwata, Wata irin shaka ya sake kai mata ya riƙe wuyan ta gamm, mutane da suke jefi jefi tun basu san abinda ya faru ba, har suka ankara ganin an shaƙe raihana yasa mutane suka fara turawa, aka fara haba malam sakarta mana kana namiji zaka biye wa mace?"" duk wanda ya taɓa k"b sai yakai wa mutum nushi, ya sake yo kan raihana, yace sai ta biyashi abinda ya bata ko yayi banten baƙin biri da uwarta, itama kafiyayyar sai cewa take baza ta biya tunda ba roƙarshi tayi ba, k"b ganin raihana itama tantiriyar kanta ce, ya fara saukowa dan raihana ta burkuce kamar mai aljanai bisa kanta ana kare k"b tana cewa sai ta bigeshi, da gudu tayi cikin gida ta ɗauko wani ƙaton faskare tana a matsa a bata wuri yau sai ta raba kanshi da gangar jikinshi, Gefe ɗaya ya koma yana cewa naga ubanda zai aureki shegiya saidai ki mutu bakiyi aure ba, raihana tace ƙarya kake wallahi Allah yafika shirman kan banza ɗan iska fasiƙi ai ubangiji ma bazai ƙarɓi bakinka ba, tunda bakin kullum cikin batsa da maganganun banza yake, shi kuma hannun kullum yana aikata ɓarna, haka zaka lalace ɗan iska ɗan akuya, k"b yace zaki ci ubanki sai kin zama abin kyama da kwatanci a duniya, raihana tace insha Allah za"a nunani a kwatantani mata zasu yi alfahiri dani tunda nidai ba tsinanniya ba, kaiko babj namijin da zaiyi irin halinka saidai ya tsine maka da neman tsari da irin halinka, mota k"b ya shiga yana cewa yaga ubanda zai aureta a faɗin duniyar nan rainaha tace ƙarya kake ai lokacin zaman gida ya ƙare, haka dai ya tafi yana tsitstsine ma raihana yana kukan baƙin cikin abinda ya bata, niko nace ashe kyautar bata je zuci ba 😂 Raihana ta kalli dandazon mutanen dake wurin kowa dai da abinda yake cewa wasu na ganin bata kyauta ba wanda kuma sukasan k"b suna cewa gara data mashi haka, ita dai bata bi takan kowa ba, tayi cikin gidansu , suma mutane da sannu sannu kowa ya kama gabanshi, Umma da bata san abinda ake ba, dan har raihana taxo ta ɗauki icce bata san inda taje dashi ba, kuma data dawo ma umma tana ɗaki, ta yada iccen a tsakar gida ta shige ɗaki, *** Amaryar raihana sai shirin hidimar biki take, hankalinta kwance tama manta da batun wani k"bn banza can, don haka ta gayyato farida da zulaihat amma dukansu babu wanda ta bawa labarin yanda sukai sa k"b ba, itama zulaiha bata tambayi dalilin da yasa badashi za"ayi ba, duk wanda yaji raihana zata auri babban mutum kowa yana cewa ta kashe rayuwarta itako raihana bata bi takan kowa, dan itace ta zauna gida kuma itace tasan abinda taji dan haka duk wanda zai bata shawarar kada ta auri tsoho ta tattara shi a side, abinda taga dama shi takeyi danshi aure babu wani ruwanshi da tsoho ko yaro kaidai ibada zakayi duk wanda Allah ya haɗaka dashi sai kayi ma ubangiji godiya, K"b yana cikin tashin hankali don ganin yau saura kwana biyu ɗaurin auren raihana kuma ya lashi takobin babu raihana babu ƙara aure har abadan duniya, saidai ta ƙare karuwarshi kuma bazai aureta ba, niko nace Allah yayi mana tsari da irinsu k"b ameen, ***** *T*ou duk abinda aka saka rana sai yaxo, idan dai da rai da rabo , yau raihana tana cikin farin ckki da jin daɗi, don yaune ya kama ranar aurenta, "yan uwa da abokan arxiki an taru a gidan umma duk wanda ka gani yana cikin farin ciki , kamar yanda suka saba ko ince ma abin ya zamar masu al"ada ƙawayen raihana sun taru suna bada laecture tasu ta zawarawa, nikam wannan karon bazan tsaya ba, wurin taron ɗaurin aure zanje dan inga abinda zai faru, Hayani tayi yawa a wurin taron ɗaurin auren maroƙa da makaɗa saiyi suke, alhaji ango an shawo babbar riga an kawo hula an kwama a ƙarshen layi, sai yashe baki yake zai samu sardidiya raihana, Wuri dai ya gama haɗuwa, motoci da babura duk sun kashe bakin titin kasancewar alhaji mai rufin asiri ne, dan haka dai wuri ya haɗu, su iyayen raihana o ince waliyanta, suna sama tabarma zaune shima alhaji nashi waliyan suna zaune a sanan tabarma, wani maroƙi ne ya fara magana a cikin lasifika irin wanda "yan tallar kayan nauhi suke amfani dashi, a saurara a saurara, ance kowa yayi shiri za"afa , kai jama"a salati goma goma ga manza rahama S. A. W, gabaki ɗaya wurin yayi shiru , kamar mutuwa taxo, mutanen da suke cikin abun hawa suna jiran hanya an tare masu wurin wucewa duk sun damu, yayin da wasu suke ganin abun rashin kyautawa ne, Hayani wurin ɗaurin auren ta tashi jin abinda waliyan ango suka cewa yanxun, hankalin waliyan raihana ya tashi, an fasa ɗaura auren alhaji da raihana ashe yarinyar bata da tarbiyyar karuwa ce, wani ƙanin baban raihana zufa ta keto mashi lokaci guda ya fara kuka harda face majina, abindai babu daɗi , wani baban mutum daga gefe zaune haka ya taso ya ƙutso cikin tarom mutane harya iso inda waliyan raihana suke, yana zuwa ya durƙusa gaban shi ya riƙe hannuwan shi yace ina nemar ma ɗana auren "yarku, wani yayan raihana yace kai bakaji ba?"" ance karuwa yace, mutumin ya ɗago kai ya kalleshi yace naji, ita karuwa ba"a auren ta ne?"" yace toshi ɗan naka yace maka yana santa ne?"" alhaji yace duk abinda na bawa ɗana yasan bazan mashi zaɓen banza ba, don haka da farko dai a tsayar da mutane kafin su gama tafiya, haka aka ci gaba da shela tare da faɗin mutane su dawo, haka dai akayi ta dawowa har aka gama taruwa, mutumin ya nemarwa ɗansa auren raihana, aka bashi sanna suka yanka mashi sadaki ya bayar , aka ɗaura auren raihana da angonta, *Faruk Ahmad Hukuma* abin mamaki duk wanda ke wurin saida hankalinshi ya tashi jin sunan wanda aka ambata, dan fitattacen mutum ne kowa ya sani, Wani yayan raihana ne yabi mutumin yace bawan Allah ko kaine Ahmad hukuma?""" yace ba nine ba, yace waye?"" yace ɗan uwana ne, yace to faruk ba ɗanka bane kenan?"" yace ba ɗana bane, danshi yanxun haka ma baya nan, yace miyasa ka aurar mashi karuwa?"" yace saboda yafi buƙatar ta a yanxun """ yace miyasa hannu ya ɗaga mashi a daidai lokacin daya isa jikin mota aka buɗe mashi ya shige drivern yaja suka fece daga wurin, *A* gidan umma kuma har labari yaxo, an fasa ɗaura auren raihana, raihana tasha kuka sosai lallai maganar k"b ta tabbata kenan babu ita babu aure har abada yanxun itace zata zama karuwarshi tunda ga maganar shi ɗaya ta tabbata, haka tayi ta kuka ana bata haƙuri, hankalin raihana bai kwanta ba sai yanxun da"akazo akace an ɗaura aurenta, umma tace da waye?"" ya za"aɗauki ɗiyarta aje a bawa wani can daban, mutane sukace tayi haƙuri tayi ma raihana fatan alkairi tunda ba"asan dalilin da yasa akayi haka ba, sannan kuma suci gaba da shiri anjima za"azo ɗaukar amarya,,, Bara muje muyi chargy kafin a tafi kai amarya, wannan wane mijine,?"" saidai mun dawo zamuji, 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣2⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *JAMEELA MUSA* { *MEELAT MUSA* } *** *TSARABAR ZAWARCI* **** *K*uyi haƙuri "yan uwa kada fa kuga kamar rashin kunya ce, ko ku ɗauki abin da wata mummunar manufa, musulinci ya cire kunya ga abinda ya shafi addini, matuƙar abin da zai ƙaru bayinsa ne ta fuskar addini, domin aure hanyace ta zaman tare tsakanin miji da mata, wanda yadda da juna da amincewa juna da ƙaunar juna ita ke haɗuwa ya kawo dangantakar aure, Tsantsar soyayya da ƙaunar juna da ganin ƙimar juna da mutuntu juna , idan hakan ta kasance tsakanin namiji da mace, sai iyaye su aminta da cewar lallai "ya"yansu sun haɗa kansu suna kuma son junansu sai su ga ya kamata dasu basu dama su auri junansu, Daga nan iyaye zasu haɗu suja ragamar shine ake zuwa matakin tara jama"a "yan uwa da abokan arxiki don sheda auren "ya"yansu, Don kowa da kowa yasan cewa waɗannan masoya zama sukeyi mai muhimmaci irin wanda manzon Allah S. A. W yake wa al"umarsa sha"awa su auri junansu , su raya sunnarsa, su kula da kansu kowa ya kula da haƙƙin ɗan uwansa da ya rataya a kansa, Kamar kai namiji dole ne ka san cewar zaka iya ɗaukar nauyin matarka na cinta, shanta, suturarta, wurin zamanta dai dai ƙarfinka, kula da lafiyarta , da damuwarta , ka kasance mai sakar mata fuska kuyi wasa da dariya , bawai sakin fuska irin wanda zata rainaka ba, ba kuma sakin fuskar da zata daina ganin girman ka ba, don kowanne irin wasa abu ne mai kyau tsakanin miji da matarsa, Duk wani mataki da zai jawo ƙarin ƙauna da sha"awa kuyi wasan "yar goye goye , kuyi wasan "yar ɓurum ɓurum, ka rufe mata idonta da ƙyalle , ka rinƙa zungurinta idan ta kawo wawura zata kamaka ka zulle , sai ka wana ta don kada tayi fushi da yawa , taga kana ta zulle mata ta kasa kamaka, sai ka ɗan tsaya ta kama ka, zaka ga tana tsa tsallen murna ta kamaka , zaka ganta cikin nishaɗi tana ta walwala, kai ma zaka kasance cikin farin ciki nishaɗi , ku yi "yar ƙwallo, duk wani abu dazai sa kuyi cikin nishaɗi, ko walwala kuyi shi, Ka jawo matarka a jikinka ka nuna mata ƙauna ka saki jiki da ita ka nuna mata tsantsar soyayyarka , ka bata kulawa ta musamman, Kuyi rayuwa mai kyau da tsabta zaka rayuwarku tana tafiya cikin jin daɗi da ƙaunar juna, zaka zamo amintacce ba za rinƙa ɓoye maka sirrinta ba, zaka zamo abokin shawararta, idan ka saba mata da hakan ko wani laifi kayi mata bazata iya faɗa ma kowa ba, zata ɓoye sirrinta har sai ka rarrasheta ta sauko kaji matsalarta ,ki sasanta kanku ba tare da kowa yaji ko ya gane halun da kuke ciki ba, Idan kuma ke kika ɓata masa yayi fushi dake , kada kiyi ɗagawa domin mijinki ne bashi haƙuri , ki marairace masa da sigar rarrashi da kalamai na ban haƙuri har sai kinga ya sauko ya haƙura sannan ki samu natsuwa, mijinki ne idan kinyi masa baki faɗi ba, lada zaki samu a wajen Allah don mu "yan gatane munci darajar annabi muhammadu sallallahi alaihi wasallama, Allah ya bamu addini mai sauƙi bamu zo a lokacin jahiliyya ba, zamanin jahiliyya zamani ne na kafin bayyanar musulci barin wannan zamani kamar shinfiɗa ne ga tarihin musulinci, *mata don Allah mu kula da wannan a gidan aure* ki zamo mace mai ladabi Ki zamo mace mai kara, Ki zamo mace mai yawan wanka akai akai ki kasance cikin ƙamshi mai daɗi da sanyaya zuciya, ki zamo kissar taki ta iyayi ce, da gyara da kuƙawa da "yan mijinki da danginsa, da duk wani wanda ya raɓeshi ko yake zaune a ƙarƙashinsa, ki zamo mace mai iya feleƙe da kwarkwasa da iya karairaya, ki zamo "yar gayu mai sassanyar magana, mai cike taushi da sanyayyan lafuzza, wato ko yaushe ki zamo mai iya kalma mai daɗi, ki zamo mace mai iya kwantar da hankalin mijinki duk sanda kika ganshi cikin fushi da damuwa, ki san yadda zaki lallaɓa shi, ki rarrashe shi ya fita daga cikin fushin da yake, kisa shi dariya ya zamo cikin farin ciki da annashuwa, ki kasance mace mai kissa da sanin sirruka na iya kwamciya ta yadda zaki biyawa mai gida buƙatarsa, Ya kasamce kinsan hanyoyin da zaki bi don inganta rayuwarku, da farantawa mijinki a wajen kwanciyarku, Ya zamo kin zama mace da ta san yadda zata yi ta tayar da sha"awar mijinta, ba wai kije ki kwanta masa kamar taliya a cikin ruwa ba, sai yadda ya juya ki , kuskurene hakan, Ki zamo macen da ta san yadda zata yi wa mijinta yaji daɗi, ki kasance yadda zaki rinƙa yi masa kiss wato sunba, ki kama leɓensa kina tsotsa daga nan ki tira harshenki cikin bakinsa kina juyawa a hankali yadda zaki sauya masa tunani, ki dulmiyar dashi cikin kogon ƙaunarki, ki kasance yadda ake hura sanyayyar iska a cikin kunnen miji ta yadda zaki ruɗashi ki tafi da hankalinsa, ya mace a ɗuniyar yake ne?"" to ya riga ya tafi yayi suman daɗi sai kin dawo dashi a hayyacinsa, idan mai gida yana saduwa dake ki rinƙa ɗanyi sama da duwawanki kina ƙasa dashi kina rungumeshi kina ƙanƙameshi kinayin shashshekar mai kamar kuka ko dariya, kina kai hannunki ƙirjinsa kina shafawa, kina ɗan murza kan mamansa kina shashekar cikin kukan shagwaɓa haƙiƙa hakan shi zai ƙara masa ƙaimi na abinda yake yi zai kasance cikin jin daɗi da annashuwa, labarinmu, zawarci, *Hakuri ribar aure* *H*aka dai akaci gaba da hidimar biki cikin kwanciyar hankali, raihana dai gaban ta sai faɗuwa dan rashin sanin waye mijin da aka aura mata, *D*a marece bayan la"asar haka motoci na alfarma suka fara karakaina a ƙofar gidansu raihana, mutane sukayo can dan duk wurin babu motar yara, duk motar daka gani a wurin idan ka kalleta saika ƙara, A gefe kuma wata haɗaɗɗiyar mota aka ware dan ɗaukar amarya raihana ga sodoji sun zage ta dan bawa matar oga kariya, bayan an gama shirin kai amarya raihana sai kuka take kamar zata shiɗe umma sa"a, da sauran dangin umma sai nasiha ake mata, umma ma tayi ma raihana nasiha sosai ta kuma nuna mata darajar aure da girman sa, sannan kuma ta ƙara da cewa ta zamo mai haƙuri da juriya ta riƙe sirrin ta, ta riƙe safta kuma ta zama mai biyayya ga mijinta, kuma tayi biyayya akan duk abinda ya umirceta dashi matsawar bai saɓa addinin musulinci ba, gwaggo tunda aka fara bikin nan sai yanxun ta leƙo gidan shima ganin kwam ya kawota, dan labari yakai a kunnenta, ta kuwa zo taga ana ta hidima cikin rufin asiri , To haka dai kowa ya fito aka fara shiga motoci dan tafiya kai amarya, Raihana sai kuka take, kamar bazata rabu da umma ba, ita tashin hankalinta bata san waye zata aura ba,waye mijin nata,?"" gaskiya tana cikin damuwa sosai, amma haka dai ta haƙura aka tafi da ita mota, tana ji tana gani aka jata sai gidan angonta faruk wanda bata sanshi ba bata halinsa ba, kuma bata san asalinsa ba, haka motoci suka yi ta tafiya ɗaya bayan ɗaya abun gwanin ban sha"awa, motar amarya raihana kuma tana samun kariya sosai, Lallai yanxun abunne aka fara mamakiyos dan gidan raihana wani jugunannen gida, haɗaɗɗe tsayawa gaya maku irin tsaruwar shi da haɗuwarshi kauyanci ne, duk motacin da suka ɗauko amarya dukansu suka shige cikin gidan, amarya raihana kuwa, wani haɗaɗɗen kafet aka shinfiɗa tun daga bakin inda ta fito mota har zuwa cikin farlon ta, har yanxun raihana kuka take wanda babu wanda yasan dalilinsa, haka aka kai amarya a ɗakin mijinta aka ajiye ta, kowa sai mamaki yake irin wannan sa"a da Allah ya bawa raihana ,niko nace al"amarin ubangiji ya wuce yanda ake zatonsa, Farida da zulaihat sai ƙara ma raihana nasiha suke da bata shawarata tayi haƙuri ta zauna lafiya, maryam zawarar k"b itama tayi nasiha sosai tare da fatan zaman lafiya ga raihana, To da haka dai kowa ya fara watsewa, farida da zulaihat sukayi ma raihana fatan alkairi suma suka tafi gida ya rage daga raihana sai halinta sai kuma masu kadi da suna wurinsu basu san abinda take ciki ba, bayan kowa ya gama tafiya raihana tana nan zaune, sai kuka take tama kasa cire mayafin bare tasha iska, tana nan zaune ne taji ana sallama, ita a tunaninta angon ne, dan haka gabanta ya fara faɗuwa ta ware idanuwanta ta cikin hijabinta don ganin ya kalar sa take, .................. Ina baku haƙuri don Allah gobe idan Allah ya kaimu bazan samu damar yin typing ba, zanyi tafiya ne, don haka ina barar addu"arku, amma insha Allah ranar sunday zakuji ni, ngd sosai ku kasance tare dani, hakuri dai ribar aure!!! jameela musa ke maku fatan alkairi, 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣3⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *JAMEELA MUSA* *** *Fatima Abubakar A First ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna , YA ABUN YAKE? Allah ya ƙara basira da zaƙin hannu* *wannan shafin nakune masoyan labarin zawarci Allah ya barmu tare ubangiji kuma ya ƙara maku lafiyar idanuwa* *Gargaɗi gareku masu juya man labari gaskiya banajin daɗin abinda kuke man ita rayuwa ba haka take ba, donmi zan tsara labarina in hana kaina zaman lafiya dan in isar da saƙona inda nake so yaxo saboda Allah sai azo ana man duk wanda ya sake juya man labarin zawarci da ko wane irin littafi nawa gaskiya ban yafe ba,* *** *K*oyan kissoshi gare mu ta wajabta, domin kissa tana daga cikin ingantaccen zaman aure, kuma kissa ita ke sawa mai gida ya ƙara ƙaunarki a zuciyarshi , yaji a duniya babu wacce yake so da ƙauna irinki, Kissoshi sun kasu kashi daban daban ga misalinsu, Kissar tafiya, Kissar magana Kissar kwalliya Kissar iya zama da mij Kissar iya zama da kishiya Kissar kallo Kissar tsafta Kissar tsaftar gida *Kissar tafiya*:• 'Yar uwa tafiya ma fa iyawace, dole sai kin nutsu wajen yin ta, kada ki rinƙa tafiya bazar bazar kina yi kina tayar da ƙura , kiyi ɗaurin zani leɓatunsa yana jan ƙasa, kiga ƙasan zani yayi baƙaƙirin ko jajir dashi, kayanki ma saurin mutuwa zasuyi dan danan zasu dafe su lalace , hajiyata idan kin tashin ɗaurin zani ki daidaita shi, ki buɗa ƙafafuwanki ki ɗaurashi ya zauna ciff ciff a jikinki yanda bazai harɗeki ba bare ki faɗi, ki rinƙa tafiya sannu sannu kina taku a hankali, Kina yauƙi , kina yanga kina takun jan hankali, da duk abinda yakeyi sai ya tsaya kallonki, ki rinƙa takon da zai girgiza mamanki, da duwawunki, dole zai raja"a da kallonki, zaki ɗauke hankalinsa, ko wasu matan ya gani a waje bazai iya tsayawa kallonsu ba, Zaiga ɓata lokaci ne domin duk abinda zai kalla ke kinayin mafiyinsa, tunda dai dole duk tsiyar budurwa zata yafa mayafi ke kuwa a gaban mijinki kike, zaki iya saka ɗamamun kaya da zaki rinƙa juyi a gabansa, Kina taku kamar hawainiya komai yana rawa yana girgiza ki tafi da zuciyar mai gida a kula uwar gida, Kissar tafiya kenan, *Kissar magana*:• to ita kuma sai next page, da haka duka zanyi bayanin su, har ƙarshe, da fatan zaku kasance tare dani *jameela musa* *ZAWARCI* *haƙuri ribar aure* *H*aka tayi ta raba idanuwa dan ganin wanda zai shigo ita dai ta kasa amsa sallamar kuma har yanxun gabanta bai daina faɗuwa ba, mai sallamar ya gaji da magana ya shiga cikin ɗakin, raihanata dake kallon shi ta cikin mayafinta, sannan tayi magana cikin rawar murya tace ina yini, yace lafiya qalau, yace amarya kixo parlour ina so zanyi magana dake, raihana tace to, shi kuma ya fita, Raihana ta tashi tabi bayanshi har parlour suna zuwa ya zauna saman kujera 1seater , ita kuma ta zauna a ƙasa, gyaran murya yayi Ehem Ehem, sannan yace Emm raihana, nidai yanxun abinda zance maki shine shawara ɗaya zan baki, Shawarar kuwa itace, kiyi haƙuri ki zauna lafiya kuma kiyi ma mijinki biyayya, danshi aure ibada ne, kuma ibada mai girma abu kaɗan kika kuskure sai ki faɗa ma wahala, To kiyi haƙuri akan rashin sanin waye mijinki na tabbata tunda kina da haƙuri zaki iya zama dashi insha Allah ni ina kyautata maki zato, ni nan nine nayi maki shishshigi a rayuwa ba tare da saninki ko yardarki ba, bayan labari yaxo kamar yanda naji a wurin taron ɗaurin aurenki cewa wanda zai aureki yace ya fasa wai ance ke karuwa ce, wani k"b ya kira ya faɗa mashi, to ni kuma naje wurin ɗaurin aurenki ne, dan faruk ya taɓa bani labarinki cewa har gidanku ya taɓa zuwa amma akace mashi anyi maki aure, to wannan dalilin ne yasa inajin ance an fasa aurenki banyi ƙasa a guiwa na bada sadakin aurenki, ni ba babanshi bane, kuma ba kowa nashi bane, kawai dai yaron yana da mutunci da mutum tawa ne, ni maƙocinsa ne, amma ya ɗaukeni kamar uba, dan haka ina baki shawara kiyi haƙuri kiyi zamanki lafiya, amma faruk yana da zuciya dan haka sai kiyi karatunsa dan sanin yanda zaki zauna dashi, Raihana tace na gode sosai, haka dai ya ɗan ƙara mata nasiha sannan ya tashi ya tafi, itama raihana haka ta tashi ta koma ɗakinta jiki duk babu daɗi, *WAYE FARUK AHMAD HUKUMA* Hmmm faruk su biyar a wurin mahaifiyar sa, mata huɗu shi ɗaya namiji, babanshi tun daga mahaifiyar faruk bai sake aure ba, haka suke zamansu cikin mutunci da lumana, kuma Ahmad hukuma wato mahaifin faruk shahararren ɗan kasuwa ne yana da kuɗi na ban mamaki, kuma ya daɗe da rasuwa, faruk ya ɗauki duk komai na mahaifinsa yana kulawa dashi ma"ana bayan rasuwarsa yaci gaba da irin harkokinsa, amma ƙannensa suka tada ƙayar baya ya fitar masu da haƙƙinsu haka aka raba gado aka bawa kowa haƙƙinsa kamar yanda addinin musulnci ya tanada, To faruk tun kafin mahifinsa ya rasu shi dama yake sha"awar akin soja, dan haka mahaifinsa ya tsaya ya dage kai da fata don biyama ɗansa burinsa, to daya samu aikin soja kuma ya fito babba sosai , bayan mahifinsa ya rasune ya samu wani abokinsa mai gaskiya da amana ya ɗora shi dan ya riƙa kula masa da harkokin, amma shima yana zuwa idan ya samu lokaci, aikin soja ya karɓi faruk sosai yana ta samun ƙarin matsayi sosai, Faruk ɗan gayune, ma"aboci san kamshi kuma faruk yana da kyau sosai, ganin kyau da Allah yayi mashi kuma ga kuɗi suna gaya mashi ƙarya ga kuma mulki yana ƙara hayaƙa mashi kai yasa faruk ya ɗauki rayuwa wulaƙanci da raina mutane, ya kasance mabuƙaci ne faruk yana da yawan sha"awa sosai amma baya zina, wannan dalilin ne yasa shi ya ɗauki rayuwar auri saki, daya ga mace yana so zai auro ta, yana gama goge ta zai bata raset, Lokacin daya ga raihana hankalinsa ya tashi yaji kamar zai haukace, saboda haka yayi alƙawarin saiya auro ta, amma a lokacin da yazo gidansu akace mashi tayi aure , wannan ne yasa yaji baƙin ciki har yaje ya bawa maƙocin sa labari wato wanda ya auro masa raihana, shi kuma abokin alhaji ne, yaje ɗaurin aurene yaji wannan abu don haka yayi ƙoƙari ya auro masa ita, kam tsaya muga raihana yanda ta zaunu gida da zawarci zata iya saita faruk kuwa?"" ku byoni muga irin kaifin basira nata, ** Ci gaban labari, *** Da safe raihana haka ta tashi tayi sallah , bayan ta gama sallah ne, tabi ɗakin ta da kallo, hawaye ya gangaro daga idonta, tace ikon Allah masu kuɗi sunajin daɗinsu wannan ƙaton gado duk na mutum ɗaya ne, tace O ko toilet ma ai yafi girman gidansu, gashi an ƙawata shi da kayan "yan gayu, dan sakata wanka ma sai an shiga kwami za"yi, ta sake cewa ikon Allah , ita umma yanxun tana can baiwar Allah niko ina nan cikin daula, haka lamarin Allah yake, haka dai raihana tabk gidan tana zagayawa daidai inda take iya zuwa, ta gaji ta dawo parlou, ta zauna, kallon ƙatuwar tv da take maƙale a jikin bango tayi taga daga bango har bango raihana tace taf muko a gidanmu ko ta girke bamu dashi, Haka ta miƙe tayo cikin ɗaki ga yunwa tana ji ga bata san kowa ba, kuma bata da number kowa kuma bata san a ina zata samu abinci ba, haka ta haƙura ta dawo ta kwanta, Bacci raihana take sosai, bata ma san rana tayi haka ba, tana cikin baccinta taji an kai mata wani irin halbi, da sauri raihana ta miƙe dan ganin wane ɗan rashin kunya ne, kafin ta gama miƙewa tsaye taji tana cewa ke ɗiyar matsiyata "yar gidan talakawa har kin samu wuri da zakizo ki sake jiki kina bacci?"" To ai dan uwarki munji labari a gidan naku kamar yanxun idan ba wankau kike ba, to kina can kasuwa wurin siyar da abinci, nan har kinzo kin samu wurin hutu?"" To ki sani yaya faruk yafi ki iskanci kuma ni nasan bazai yadda yazo ya zauna dake ba, sakaran banza ƙazama dake, aimu babu abinda zamuce da wancan baƙin munafikin sai Allah ya isa, dan nayi imani da ɗansa ne na cikinsa bazai yadda yaje ya auro mashi ƙaruwa kamarki ba, to ki saurara da kyau ki jira zuwan yaya idan ya iso gari yau wallahi kashin ki ya bushe, dan mata ma masu asali da kuɗi yaci uwarsu ya korasu bareke kayan banza, jiki?"" tana nuna raihana da hannu, banza mizai so a jikinki?"" idanuwan ko gashin, kina wani zare ido kamar kinyi karo da kura, duk abinda kike taƙama dashi wallahi yaya faruk ya fiki, mi kike dashi kyau?"" to yafi ki?" baki da gayu dan bazan ma haɗaki dashi ba, danshi kaff ƙasar nan kafin a samu ɗan gaye irin yayana sai ansha wuya, Jaka dake, idan zuciya gareki shi idan ya shaƙe sai yaji mutum baya lunfashi yake saki, ƙara kaiwa raihana harbi tayi sannan tace idan yaxo anjimar kinyi mashi bayani danni wata ɗaya na baki a gidan nan, ɗaya daga cikinsu tace dakata "yar uwa, ƙafarta ta ɗora saman gadon raihana sannan tace kinsan duk abinda zakai da jaki sai yaci ƙara abinda nake dake shine mu anan gidan ba"a wankau sannan kuma ba"a kawo maza dan dake da kwaratan naki duk yaya zaiyi kaca kaca da kanku da bindiga dan shi ana mashi iskanci aikin shi kawai shine sheƙewa, a daidai lokacin da take nuna kan raihana kamar dai an saita ta da bindiga, tace a wannan jakar kwalwar bindiga zata shiga tayi ma ƙoƙon kanki kaca kaca, hawaye sai zubowa yake daga idon raihana, haka dai suka ƙaraci wulaƙancin su sannan suka jefo mata kuɗi suna cewa maza ɗauki ƙarya nadai san tunda ake a duniya ba"a taɓa ganin irinsu ba, driver zaizo anjima a ɗauke ki a wanko wannan jakin kan, a wanke ƙafafuwanki a yanke maki farci, dandai kin zama matar yaya da nace akaiki ayi maki wanka tsarki, amma ki tabbatar idan kin dawo kiyi wanka mai kyau, wani ƙaton akwati aka ajiye ma raihana ga kayan da zatayi amfani dashi da turaruka da duk abinda zata buƙata, sannan tace Allah dai yasa kin iya fesa turare?"" dan kinsan shima iya shafawa ne, haka dai suka ƙarw wulaƙancin su sannan suka tafi, suna fita raihana tayi ajiyar zuciya sannan ta kifa kanta a katifa tayi ta kuka, Wata zuciyar tace raihana ki tafi, "yan uwanshi sun maki wannan wulaƙanci ina ga shi Ogan yaxo?"" wata zuciyar kuma tace ke banza rufa ma kanki asiri kinji, kin manta baƙar akubar da kika sha a zaman zawarci?"" haba raihana kada ki bani kunya mana kamar ba mace?"" kwantar da hankalinki kiyi amfani da dama ki saki jikinki sai kin mayar da faruk kamar bawanki, wata zuciyar ta sake cewa na haneki, mutum mai zuciya ai baya zaunuwa, tsaki raihana tayi sannan tayi magana a bayyane tace ƙarya kake, raihana zata ɗora ka saman makarantar da baka taɓa shga irin ta ba, kuma duk matan daka saka su daban raihana daban kuwa da irin yanda ta iya kula da rayuwar aure, dan raihana taci ɗamara zan zamar maka karuwa kamar yansa akace amma ta cikin gida zaka ga tsantsar rashin kunya wajen kula dakai sannan kuma zanyi haƙuri , har zuwa lokacin da zan anshi matsayi a wurin ka, wata munafikar dariya tayi sannan ta miƙe taje tayi wanka ta shirya, ta zauna tana jiran zuwan driver, ta daɗe da gama shiri sannan aka zo aka tafi da ita, mai tuƙa motar sojane, raihana an kashe a gidan baya, yanda sojan yake bawa raihana girma da biyayya yasa raihana tace a ranta ai raihana taxo bata komawa wallahi, haka suka tafi har wurin wankin kai idan akace yakai raihana, acan aka wanke mata kai aka wanke mata ƙafarta, aka gyara mata farce, aka funfa raihana ta finfo, har yanxun driver n baifa tafi ba, ana gamwa raihana ta fito, jakar hannunta ya karɓa sannan ya buɗe mata ƙofa ta shige sannan yaja suka fece daga wurin, raihana tace lallai mai girma da girma yake, murmushi tayi sannan tayi magana a zuciyarta tace ke raihana ajiye girman kai kiyi ma rayuwarki yaƙi, kici arziki har na kusa dake su samu, Mata mu kula da wani abu ɗaya, wai sai kiga miji da mace a waje kafin ayi aure suna kaunar junansu amma da anyi aure sai wulaƙanci da rashin mutunci a tsakaninsu, kuma wannan ba sakacin kowa bane sakacinmu ne wallahi, Abinda kike a gidanku idan kinzo gidan aure kin daina, babu tsafta babu gyara komai a barshi tun a zaure wurin zance, kuma kina zuwa kika fara aihu ƙazanta saita ƙaru, kula da mijinki sai kice wai kunya kike ji, ta kunya ai ta ƙare tunda ya aure ki duk abinda kike ɓiyo kada wani ya gani shi ya gani, yasanki yajiki to miye abun kunya, don Alƙah fa sai mun fitar da girman kai idan har muna san mu zauna lafiya, Kuma wani sakaci da muke waisai kiga mace bata iya neman mijinta ita a dole mai aji ce sai idan shine ya nemeki, kuma idan ya nemeki sai ki tsaya kina girman kai waike sai kin wana shi, kuma wannan abun da muke wallahi kanmu muke jama raini miji yaji ya tsaneki, tunda shi sex ba"ayin shi dole sai da amincewar juna, idan anyi ta ƙarfi ko rashin amincewar juna shi baiji daɗi ba, kuma ke bakiji daɗi ba, shi da yayi yana wahalce kema a wahalar kike, bayan mijinki ne, lada zaki samu , idan kin wulaƙanta mijinki mi kikayi, sai kiji mace taje ta haɗu da abokanta tana cewa aini mijina kaza kaza ,idan zai sadu dani saina ja mashi aji sai yayi biyayya kaza kaza, wallahi ba mijinki kikai mawa ba, kanki kikai mawa, kinga ga zunibi a wurin Allah sannan kin rage ma kanki ƙima da marta ba wurin mijinki, Idan kin hanashi idan wanda Allah bai tsare bane daga nan sai ya fara neman mata idan ke baki so wata tana can tana buƙata sai ya barki da kayanki kin huta, daga nan sai tsya sai kuma ki tashi hankali ki ɗauki makaman yaƙi wai dashi kuma zakiyi adawa, to kina nan kina sakarci wata zata kwace maki a barki da haukan banza, don haka don Allah mu gyara idan muna san ci gabanmu, da kuma samun tsira ranar gobe ƙiyama, Allah yasa mu dace amin, raihana suna dawowa gida , da sauri ya fito ya zagoyo ya fuɗe mata mota, yana ta bata girma da girmamawa, jakarta ya riƙe mata tana gaba yana bin bayanta har cikin gida, saida ta shiga parlou shima ya shiga ya ajiye mata jakarta a saman kujera sannan ya fita, Yana fita raihana tace ikon Allah wani aikin sai manya, wani irin juyi tayi sannan ta kalli agogon bangon parloun ta taga 6:02pm, da gudu tayo ɗaki ta shige bayi dan yin wanka, baya ta gama ta fito ta fara shirin ta, kayan da aka nuna mata ta saka sune taci gayu cikinsu, haka ta ɗauri turare ta fara fesa shi wuraren daya dace, dan akwai idan turare yafi buƙatar a shafashi, shima zamu xo wurin, bayan ta gama shirin ta tsaf ta koma parlou sauran abincin da ta taho dashi daga wurin saloon ta ɗauka taci, bayan ta gama taje ta wanke bakin ta , sannan ta haye gado tayi kwanciyarta, Bata daɗe da kwanciya ba, bacci yayi gaba da ita, bacci take sosai can cikin bacci taji ƙarar buɗe get ƙarar motocine kawai kake ji suna shigowa, har yanxun basu lunfasa ba, raihana gaban ta yaci gaba da faɗuwa taji kamar fitsari zai zubo mata, wani irin tashin hankali taji lokaci guda kuma zufa ta fara kwararo mata, wata zuciyarta tace haba raihana kada ki bani kunya mana bare har ki sagar ma sauran mata da guiwarsu, sai kace ba mace ba?"" kiyi amfani da irin baiwar da Allah ya baki dan ci gaban rayuwarki, Tashin hankalin raihana ya ƙaru lokacin dataji ƙarar buɗe ƙofar farlo, wani irin kamshi taji ya fara isowa inda take, jikinta ya fara ƙarma, da sauri ta koma ta kwanta sannan ta lulluɓe kanta cikin bargo, Kar kuce nayi maku ƙarya nace bazanyi typing ba nayi, na samu dama ne, kuma na dawo lafiya na gode sosai da saƙon fatan alkairin ku yanda yayi ta zuwa man kai tsaye Allah yabarmu tare, Jameela musa nake cewa ku kasance tare dani, 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣4⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Masoya littafin YA ABUN YAKE? Ina baku haƙuri ashe bata gama ba, kunji ni da zumuɗi to ina baku haƙuri don Allah bata kammala ba, sai kunyi haƙuri dan naɗan kwana biyu ne pha,* *** *KISSAR MAGANA*:• "yar uwa ba"a magana da miji cikin tsawa kuma ba"a magana da miji cikin kururuwa da hayani, Mace bata ɗaga muryarta tafi ta mijinta duk inda mace take da mijinta tana yin ƙasa da harshenta, tana rage zaƙin muryarta tayi sanyi da muryarta ta rinƙa marairaicewa tana maganar cikin kwantar da murya tana lanƙwasa harshenta cikin salon iya kissar magana, Ta marairaice muryarta tayi ƙasa da ita tayi sanyi kamar mai shirin yin kukua, sai ko rinƙa tausa murya kina yin maganar cikin tattausan lafazi ƙasa ƙasa kamar kina yi masa raɗa, Maganar da idan kinayi zai tattara hankalinsa ya mayar gareki saboda kin tsumashi da tattausan lafazinki , kin gigitar dashi da daɗaɗɗar muryarki, Zaki ga idan har kina maganar baya so yaji kin daina, domin yana jin muryar taki tayi masa daɗi sosai, "yar uwa a kula a yi ƙoƙarin tausasa harshe, ba ki rinƙa ɗaga murya kina hayani ba kamar kina tare da mai gadi ko "yar aiki ba, Dan kinsan hakan bai dace ba, saboda girma da matsayi da Allah ya bawa miji a kan matarsa, Don manzan Allah cewa yayi, ```da za a yi wa wani sujjada bayan Allah da mace zata ce zatayi wa mijinta""``` Wuri ɗaya ne akace kada kibi mijinki , idan ya kauce hanya, Allah yasa mu dace``` *ZAWARCI HAKURI RIBAR AURE* ***** *T*ana cikin bargo sai mazurai take kamar munafika, shi kuma ya shigo cikin ɗakin baki ɗaya, Wayarshi ta fara ƙara, bayan ya duba mai ƙiran ne ya ɗauka, hello, yana faɗin haka ya fita daga cikin ɗakin , yana fita tayi ajiyar zuciya, sannan ta goge zufar data ƙwararo mata, Shi kuma yana fita a parlour ya zauna saman kujera 1seater ya ɗaura ƙafa ɗaya saman ɗaya, bayan ya gama wayarne, ya miƙe ya nufi hanyar ɗakin shi, Ya daɗe a cikin ɗakin sannan ya fito, ya fita waje, bayan wani lokaci ya dawo dashi da mutumin da yayi jagorancin auren raihana, a parlour suka zauna dukansu, kowa ya kame saman kujera, Shiru ya ratsa na wani lokaci sannan alhaji wato wanda ya auro ma faruk raihana, yace ina ƙara baka haƙuri a bisa shishshigin da nayi maka, na auro maka yarinya ba tare da izininka ba, dan naji kacr man kaje wurinta, ni kuma jin ance an fasa aurenta na auro maka ita, amma don Allah kayi haƙuri na roƙeka, ajiyar zuciya faruk yayi sannan ya jingina bayanshi da jikin kujerar ya ɗauki ƙafa ɗaya saman ɗaya ya sake harɗe su, Robar ruwan dake gefensa ya ɗauko ya zuba a kofi yasha, bayan yasha ne ya ajiye kofin ne, yace Alhaji tunda nake baka taɓa man abinda banji daɗinshi ba, kuma nasan babu abinda nake boye maka, Amma gaskiya wannan karon an samu matsala, a daidai lokacin da raihana taji wannan maganar da sauri ta sauko daga saman gado dan taji abinda faruk zai faɗa akanta, Yaci gaba da cewa nidai kasan ban zina kuma bana tare da mazinata, tsakani da Allah nikam bazan iya zama da karuwa ba,!!!!""" gaban raihana ya faɗi "yan cikin ta suka yamutsa, faruk yaci gaba da cewa, "yan uwana sun kirani sun faɗa man komai , nasan nine nace maka naje wurin ta, haƙiƙa naje kuma ban samu haɗuwa da ita ba, danni a lokacin an gaya man tana da natsuwa da kamun kai, bayan nan ne ta sake hali, to gaskiya nidai kayi haƙuri bazan iya zaman da ita ba, danni ina kyamar mazinaci tun kafin in ganta naji na tsani rayuwarta ban santa, Alhaji cikin rawar murya yace kayi ma Allab faruk ka rufa man asiri kada ka rabu da yarinyar nan kayi man alƙawari, faruk yace gaskiya bazaka samu wannan ba, Alhaji yace dan girman Allah kada kama haka ka taimakeni dan darajar manzan rahma, S. A. W, Faruk yace naji amma ka sani wata ɗaya na bata a gidan nan, da tayi su zan korata ta koma daga inda ta fito, Alhaji yace wata ɗaya yayi sauri ka taimakeni don Allah, faruk yace baka san matsalar dana samu da mamana ba kan wancan yarinyar, alhaji yace kayi haƙuri kabarta ko zuwa 2month ne data cika hakan ni da kaina zanzo in tafi da ita kafin kaxo, Faruk yace ka yadda?"" yace na yadda, faruk ya sake cewa kayi alƙari?"" alhaji yace nayi alƙawari!!!! Faruk yace babu damuwa, Alhaji yayi godiya sannan ya tashi ya tafi, Raihana tanaji Alhaji ya fita, da sauri ta ruga ta haye saman gado, tana jinjina wata biyu zatai a gidan nan, hawaye ya zubo mata daga idon ta, ta goge tace lallai haka maza zasu riƙa man wasan kura da rayuwa?"" tace lallai sakayya ce, an aura man aminu bana sanshi , amma shi yana so na, an shi kuma wannan an aura man shi bansan bai san ni ba, shi kuma baya so na, taf ai dama haka rayuwar take, Bata gama tunanin ba, taji an yaye bargon data lulluɓe dashi, jikinta ne ya mutu ganin wanda ya riƙe bargon a hannunshi, sannan yace ke jaka, sauka wannan gadon a lokacin da yake ɗora ƙafarsa saman gadon kuma ko takalmin ƙafarshi bai cire ba, Hawan gadon nan sai macen daraja kamilalliya ba irinki ba, dan tsiya da talauci ya ƙare a gidanku gadon ma baza a siya maki ba?"" to saurareni da kyau kiji duk ranar dana sake ganinki saman nan ya ɗan bubbuga ƙafarsa saman gado yace saina lalata maki fata kinji na faɗa maki, kallon ƙasa da sama raihana tayi mashi sannan tace sannu mai kuɗin sayen gado kaci baya girman ka da ƙimarka kamar yanda na gani a tattare dakai ya wuce ace saboda wannan ƙazamin gadon ka tsaya kana wani tada jijiyoyin wuya ba, Kuma ni nafi ƙarfin ka kirani talaka , dan duk abinda mai kuɗi yake taƙama dashi Allah yayi man nima, kuɗi kuma da Allah ya baka ai ba yawan ibadarka ko tsare kanka da rashi zina yasa aka baka su ba, to yau ɗin nan kuma yanxun kasan ni nafi ƙarfin wulaƙanci gadonka banza, sai mi idan ban kwana akan gado ba, a gidanmu ƙasa nake kwanciyata kuma ka ganni ai ban mutu ba, kuma idan na mutu dole a cikin ƙasa za"a rufeni dani talaka dakai mai arxiki kabarinmu baya da banbanci, banbanci ɗaya ne, wanda ya gyara shi zaifi morewa a ciki idan ya shiga, amma dai a duniya ginin iri ɗaya, wani irin halbi yakai wa raihana wanda harsa da tayi yunkurin amai, yace banza ke harkinsan mai kyau ko mara kyau?"" Raihana tayi magana cikin taurin rai tace ai idan bansan mai kyau ko mara kyau ba, yanxun ya wajabta a gareka tunda ina ƙarkashinka saika ka koyaman idan kuma kaima kan naka kamar nawa dani dakai duk sai mu koma makaranta, wani irin mari yakai mata, tace a cikin sharuɗɗan aure ba duka, Haushi ya kamashi danshi ba mutum bane mai yawan magana kuma haka baya san magana, kallon raihana yayi sannan yace a gidanku miyasa ba"a saka ki makarantar ba?"" raihana tace dan ansan zan aureka ne, kaga nan da wata biyu na samu ilimi idan nayi gaba naje nayi aurena sai mijin ya sake maida ni makaranta, wani irin ƙululu ya tsayawa faruk a maƙoshi, haushi ya kamashi , har ya juya zai fita ɗakin komi ya tuna?"" ya dawo belt in jikinshi ya cire , raihana da sauri ta miƙe tace lalalalaaaa bari haba yi haƙuri don Allah kada ka dakeni, jirama zan bar maka gidanka yanxun nan basai wani lokaci ba, Allah ya baka haƙuri don Allah da sauri ta sauka ta fara tattara "yan kayanta, kallonta faruk yayi sannan yace babu idan zaki je, tunda na riga nayi alƙawari, fita yayi daga ɗakin sannan ya kulle ƙofar ta waje, yana fita raihana tace kam Allah ya rufa man asiri, daya cicci ubana, kuma insha Allah bazan sake kwanciya a gadonka ba, Faruk yana fita a farlo zama yayi sannan yace lallai ma yarinyar nan da gaske fa batajin magana wai zataje tayi aurw kam amma duk ranar da ta sake man irin wannan abun wallahi saina zane mata fata, tsaki yayi sannan ya miƙe ya nufi ɗakinshi, Ita kuwa raihana saidai ta gyara kwanciya tana siffanto kamannin faruk tace kila dan yana da kyau yake wulaƙanci ko miyasa haka Oho, itama dai haka tayi ta juyi har bacci yayi gaba da ita, *** Da safe faruk ya mance daya kulle raihana ta waje yana tashi wanka yayi ,ya shirya tsaff, sannan ya fita daga gidan, raihana kuma tana tashi agogo ta duba taga ta makara kuma ko sallah batayi ba, da sauri ta shige toilet tayo alwallah bayan ta gama sallah ne, tana zaune a wurin taji ana taɓa ƙofar ɗakinta, batayi magana ba, amma tanajin magana ana cewa wallahi momy taƙi ta buɗe , raihana jin an anbaci momy yasa ta miƙe da sauri har tana ganin jiri, tana matsaya ta taɓa ƙofar itama taji rufe gamm, momy tace ina nan zai dawo ya sameni itama ta fito dan uwata, inji waye ubanta a garin nan?"" hankalin raihana ya tashi saboda bata san matsalar da zata fuskanta ba, raihana tana cikin ɗaki tayi jugum, suma su momy suna farlo sunyi jugum su suna jiran dawowar faruk, To shidai faruk tunda ya fita harkokin gabanshi yake, ganin baida alamar dawowa yasa momy ta kirashi tace duk abinda yake yanxun nan tana neman shi yace yana zuwa yanxun insha Allah , bayan sun gama wayar ne momy tace wato ita tsinanniya hada wani kulle ɗaki kamar gidan ubanta, raihana dai tana jin yanda wannan mata take ta ɗaɗɗake mata albarka, suna nan jugum har faruk yaxo gida, sallama yayi sannan ya shiga cikin farlon, ƙannenshi suna ganin ya shigo bayan sun gaishe shi kuwa ya tashi ya fita, saboda baya da wasa, kuma horonshi ne, idan yana wuri basu zama dan zafi gareshi, momy tace ina wadda za"a ɗauko ma "yar aikin?"" kai banda kake jakki kidahumi waccan jakar zaka ɗauko ma mai aiki?"" to idan har ina nunfashi babu wanda ya isa ya kawo mai aiki a gidan nan, idan baza tayi da kanta ba ta daina, faruk yace momy ai dama wai sai kuma yayi shiru, momy tace zance banza, a gidansu wankau takeyi, da surfau ta saba da wahala kamar baiwa, dan haka kaima wankin ka da komai naka itace zata maka, banga dalilin kuma da za"asaka masu gadi tsaronta ba, ai bata kai macen da sodoji zasuyi gadinta ba, dan haka kowa ya kama gabanshi, idan taci uwarta da wahala itama ta gaji ta fece, je kira man banzar in ganta, dan naji ta rufe ɗaki, raihana tace ikon Allah, zafi biyu kenan ƙannen miji uwar miji da kuma miji, shi kuma sai yanxun ma ya tuna daya rufeta a ɗaki, dan haka ɗakinshi yaje ya ɗauko maƙullin yaje ya buɗe ta, yana buɗe ɗakin ya ganta tsaye a baƙin ƙofa, baiyi mata magana ba, itama batayi mashi ba, ta raɓa shi ta wuce, Tana zuwa daidai inda momy take zaune saman kujera raihana ita kuma ta zauna a ƙasa, sannan ta gaisheta, momy tabita da kallo , sannan ta kalli faruk daga nan momy bata sake cewa komai ba, shima faruk baiyi magana ba, miƙewa tayi ta fita daga farlon faruk yabi bayan ta, raihana ta taɓe baki tace Allah ya sawaƙe kujerar da momy ta tashi saman ta raihana ta ɗora kanta, shi kuma a zuciye ya shigo farlon inda raihana take zaune ta ɗora kanta saman kujera yaje yakai mata wani irin halbi , sannan ya shaƙe mata wuya ya riƙe gam har ya miƙar da ita tsaye, sannan yace mi nace maki?"" raihana cikin kuka tace mi kace man ne?"" yace in sake maimata maki ne?"" raihana tace tom, Nushi da halbi ya shiga kai mata ta ko ina, saida ya tabbatar tayi laushi sannan yace gado kujera bargo komai idan nawa ne, a kiyayi taɓa man , A wahalce raihana tace abinci kuma fa?"" faruk yace ki aika gidanku a kawo maki, ba garin kwaki bane da taliyar hausa?"" Raihana taji wani baƙin ciki ya riƙe mata ƙirji, tana so tayi ido huɗu da faruk amma baya yuwuwa, kallon ƙasa tayi sannan tace a ba gidanmu suke da ikon ciyar dani ba, amma idan kaji kai baza ka iya ba, hanya mafi sauƙi ka sauƙe man kowa sai huta, Faruk yace an gaya maki bazan iya sakinki ba ne?"" raihana tace bance ba, idan har kana iyawa ka sawwaƙe man , tsaki yayi sannan yace idan na tashi aibazanyi shawara dake ba, raihana tace to magana ɗaya zan gaya maka , ka daina dukana bana so, baiyi mata magana ba, ya juya zai fita, har ya kusa fita daga falon tace don Allah ka kawo man abinda zanci, ko garin kwaki ɗin ne, ina so, yanayin yanda tayi maganar kuma yaga ya wulaƙanta ta, amma abin baiyi mata ciwo ba, wato ko garin zataci, yace naji zan bada a kawo maki, sai kuma mi?"" raihana tace ba komai Allah ubangiji ya tsare Allah yasa ka dawo lafiya, kuma ina addu"a Allah ya kare maka sharri, har yabar farlon tana mashi addu"a, Shi kuma yana fita, a waje ya samu wata plastic chair ya zauna, addu"ar da raihana tayi mashi yake tunani, tunda yake aure auren shi bai taɓa samun mai mashi haka ba, kuma ya kyautata masu sosai amma ita ya daketa ya mata gori still fatan alkairi take mashi, yace to mata kowa da irin halinshi, a gidansu yayi waya ƙanwarshi yace ta kawo mashi abinci, da sauri, tace yaya mi kake so yace duk abinda ya samu, tace to, Bai daɗe dayin wayar ba, sai gashi taxo ta kawo mashi abinci, a inda yake ta ajiye shi kuma ya ɗauka ya shiga ciki ita kuma ta koma gida, Raihana dake zaune farlo ta rakuɓe a gefe tana zaune ƙasa, tana ganinshi ya buɗe ƙofar ta tashi da sauri taje ta anshi kayan hannunshi tana mashi sannu da zuwa, bai amsa ba, haka ya shigo ciki ya zauna saman kujera a inda ya zauna kusa dashi ta ajiye kayan , sannan ta fara cire mashi takalmin ƙafarshi, da safar, Kallonta yayi sannan yace miyasa kika cire man?"" murmushi tayi sannan tace kasha iska wai, idan zaka tafi sai in sake sakama , kallonta yayi sannan yace to ga abincin nan, tace tom, ɗauka tayi bayan ta duba, ita tunda take a duniya bata taɓa ganin wannan abun ba, kuma bata taɓa cin irinshi ba, kallon faruk tayi cikin sanyi murya tace mashi ranka ya daɗe ba"asamu garin ba?"" yace Ey anan ba"a siyarwa sai wannan kici, tace to kaifa?"" yace ns ƙoshi, tace don Allah muci mana, yace ah ah, murmushi tayi sannan tace to yiman lomar manya, sai zan cinye sauran ansar abinci yayi yaci sannan ya bata , tana ansa ta juya mashi baya ta fara cin abincin, ta ɗauka zaiyi magana taji baice komai ba, ta juyo tace baza kace miyasa na juya ba?"" yayi mata shiru tayi dariya sannan tace banso kaga loma na ne, ko inda take bai kalla ba, yaci gaba da latsa wayarshi, haka take tayin surutu bai bata ansa, har ta gama cin abincin, sannan ta rufe sauran tace gaskiya na gode Allah ya ƙaro buɗi mai albarka yace amin, Tashi tayi ta nufi ɗakinta, shi kuma yana nan zaune, da daddare raihana tayi wanka taci gayunta sosai ta fasa turare duk inda ya dace ƙamshi yakai, sleeping dress inda aka kawo mata cikin kayan da ƙanen faruk suka kawo ta saka, sannan ta ɗauki ƙatuwar hijabi ta saka ta nufi ɗakin faruk, Sallama tayi ta shiga, shi kuma a daidai lokacin daya fito daga wanka hibajin ta m cire ta linke bayan ta ajiye ta kalli inda faruk yake tace mai gida gani, kallonta yayi ya sake kallonta yace waye yace ina neman ki,?"" tace ba kowa nice naga ya dace inxo faruk yace to ki tafi na sallameki, raihana tace kada kuma sai na tafi kaci yatsa fa, murmushi yayi sannan yace bazanyi ba, raihana tace anya ka ganni da kyau kuwa?"" kallonta yayi sosai sannan yace na gani, tace to Allah ya sani na fita haƙƙinka, banda zunibi, hijabinta ta ɗauka ta saka tace saida safe, yace to, har zata fita, ta juyo da sauri tace kai na manta, bara in tayaka shafa mai faruk da sauri yace a, a don Allah yi haƙuri, matsawa tayi kusa dashi daidai bakinshi tayi mashi muah, 💋 , jinshi yayi ya sandare daga tsaye, ita kuma ta fita daga ɗakin cikin sauri, tana zuwa ɗakinta ta sauke ajiyar zuciya, tace wai Allah na nayi ƙoƙari fa, goge zufa tayi sannan tace kuma duk zafin ranshi yaga mace yayi shiru, kam lallai dani akai bari muga wanda zai iya rabuwa da wani nan da wata biyu, gado ta haye tayi kwanciyarta bacci mai daɗi ya ɗauketa, a ɓangaren faruk kuwa , raihana tana fita yabi bayanta da kallo yace lallai shi yasa maza da yawa suke san auren zawara saboda ita ta goge idonta ya buɗe kuma ta mallaki hankalinta, da haka ake samun mata miye zai saka ɓacin rai?"" ajiyar zuciya yayi ya jawo wata jallabiya ya saka dakel ya haye gado, bayan ya kwanta tunanin abinda raihana tayi mashi yake, haka yayi ta juyi har bacci yayi gaba dashi, **** Da safe raihana wanka tayi ta zuge cikin ƙana nan kaya, sun karɓi jikinta sosai, ta fito farlo dan gyarawa, ganin bata ganshi ba, yasa ta shiga ɗakinshi, yana kwance yana waya, tsayuwa tayi harya gama sannan ta gaishe shi, ya amsa dakel, kusa da gadon ta matsa ta riƙe ƙafafuwanshi tace ka gaji ne?"" gurgiza kanshi yayi alamar ah ah, tace na ɗauka ka gaji yanxun nan dana gasaka da ruwan zafi, kallonta yayi baiyi magana amma har yanxun idonshi kan dukiyar fulaninta yake, ta kula da haka, murmushi tayi sannan ta matsa kusa dashi ta durƙusa tace mi kake kallo?"" shiru yayi ya ɗauke kanshi, inda ya mayar da kan ta koma, tace miyasa zaka haramta ma kanka halal ?"" faruk baiyi magana ba, sai kallonta yake, murmushi tayi ta miƙe, tana juyin rainin hankali, itama tasan dan jan faɗa take abun, tace yanxun dai aiki yayi yawa ni zanyi shara kai kuma tunda saraki ne, sai kayi girkin abinda zamuyi break dashi, shiru yayi baice komai ba,ganin bazaiyi magana ba, yasa ta fita taje ta fara goge goge, tana gamawa, ta dawo ɗakin, itama saman gadon ta hau , sannan ta ɗora kanta saman ƙirjinshi, yace waike miye haka don Allah?"" tace nida mijina?"" har kace man miye haka?"" tace to kauna ce, bai sake magana ba, ita kuma bata tashi ba, har bacci ya ɗauketa., kwantar da ita yayi yaje yai wanka, kching ya nufa dan girka masu abinda zasu ci shima yunwar yane ji , yana fita raihana tayi dariya, ashe idon ta, biyu, tace waikai mai zafin rai fushi duka harbi da bindiga, sai nayi maganin taurin kai, wani irin tsalle tayi daga kwance sannan kuma yau a ɗakin nan zan kwana in ɗanɗana maka gumin jikina, idan ka tafi wani wuri sai kaji baka iya kwana ko ina sai a bayan raihana, dariya tayi sannan ta tafa hannunta, tace duk macen data bari namiji yake mata wulaƙanci ita taso, nidai zanyi maganin faruk cikin ruwan sayi,............... Bayan ya gama abinda yake , ya dawo ɗakinshi raihana tanajin motsinshi tayi sauri ta rufe idonta, yana shigowa yace ke tashi an gama, fara murje ido tayi kamar mai baccin gaske, tace waisu sodoji basu iya tada mata ba idan tana bacci?"" faruk ɗaure fuska yayi sannan yace mi kika gani?""tace to aisu naga ko "yar soyayyar nan basa yi ma matansu, tsaki yayi ya juya fita, dariya tayi sannan itama tabi bayanshi,.................. 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣5⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *KISSAR KWALIYA*:• kwalliya jigo ce ga rayuwar ma"aurata, "yar uwata kada ki rinƙa yin ɗinkuna kina jibgesu, baza kisa ba sai zaki unguwa, haba hajiyata wa zako nunawa a waje wanda yafi mijinki?"" "yar uwa idan gari ya waje da kin gama haɗa break, shiga toilet ki sheƙa wankanki, da kin fito ki shafa mai kishafa powder kiyi jagira ki shafa jan baki ko man leɓo, Duba cikin kayanki ki jawo atamfa ko leshi ko shadda ko boyel ko material duk wanda ya samu dai, idan kika saka sai kiyi ɗaurin ɗan kwali irin wanda kika san "yan mata suna yayi, sai ki feshe jikinki da turare, kinsan sunan wannan kwalliyar?""" barka da tashi mai gida""""" Shi kansan idan ya hangoki kin nufo shi kina taku ɗaiɗaya kamar hawainiya zakiga yanda zai tareki cikin farin ciki da nishaɗi, Bayan kunyi break ki riƙe masa abinda yake hannunsa ki raka shi ya fita, da yamma kiyi ƙoƙarin gama komai da wuri , ki sakeyin wanka ki sake shiri sai ki gyara fuskarki kanki yasha gyara idan yafi san kitso a yarfa maki shi mai kyau ko kalaba asa duwatsu a jiki, idan mai san gyaran gashi ne, ki rinƙa yi akai akai Kisa ɗinkin ki matsatstse mai fito da surar jiki komao naki yana girgiza da kinji shigowarsa ki maida kanki kamar wata baby , ki tafi cikin taƙon slow a hankali kina oyoo yooo, barka da dawowa mai gida, Zakiga da saurinsa zaizo ya tareki yana maijin daɗin ganinki, yana yaba tsarin ƙwalliyarki zaiga kinyi masa kyau yaita yabawa yanajin daɗin ganinki, Da daddare sai ki sake wanka ki cakuɗa jikinki da sihirtaccin turaruka ki shafa powder a fuskarki kinsa man baki kisa yalouwar rigar bacci saiki ɗora after dress akai ko hijabi sai ki nufi ɗakin mai gda da kinje sai ki cire after dress ɗin ko hijabinki ki zauna gefen gadon sa, "yar uwa idan mai gida ya ganki a haka yaya zaku ƙarke?""""" *ZAWARCI* **** *A* parlour ta sameshi zaune a ƙasa ya jingina bayanshi da kujera ya ɗora ƙafa ɗaya saman ɗaya, kusa dashi ta isa itama a ƙasan ta zauna ta matsa kusa dashi sosai ta jingina jikinta da nashi, baiyi magana ba, amma sai ya ɗan matsa, itama matsayawa ta sakeyi sannan ta ɗora kanta saman ƙafaɗarshi, Tsaki yayi sannan yace wai miye haka?"" ke a dole baza ki zama ba sai kinxo kusa dani?"" sai kiyi ta kwantawa a jikina kamar wata mage?"" kallonshi raihana tayi sannan tace to don Allah ka rama mana, Bai sake magana ba, ya zawo abinda ya haɗa na break ya fara cusawa cikin cikinshi, itadai raihana bata fara cin komai ba, kallonta yayi da wani irin yanayi wanda ni kaina bansan kallon abinda yake nufi ba, amma raihana dai tayi sauri ta rufe idonta, murmushi yayi ya kalli raihana data rufe idonta, sannan yace uhum kici mana, wasu yaudararrin hawaye ta zubo daga idonta sannan ta fara magana cikin shagwaɓa, wai ita bata iya cin abinci da kanta , faruk yace ashe ko zaki mutu da yunwa, daga nan bai sake magana ba yaci gaba da kalacinshi, har ya gama raihana bata sake kallon inda abincin yake ba, tashi yayi ya koma ɗakinshi yayo shirin zai fita............, yana fitowa da sauri ta tashi taje inda yake tsaye yana ɗaura agogo a hannunshi, riƙe agogon tayi taci gaba da saka mashi tana kallon hannun dan saka mashi agogon shi kuma ya saki baki yana kallonta, har ta gama, kallonshi tayi sannan tayi murmushi da gefen bakinta, tace gaskiya ka haɗe da yawa, Baiyi magana ba, ya raɓa ta gefenta yaci gaba da tafiya, har zai fita taci gaba da cewa Allah ya kareman mijina ubangiji ya dawo dakai lafiya, Bai saurareta ba, ya fice daga farlon, yana fita raihana tayi dariya, sannan ta tafa hannunta, ta ruga inda abincin break in yake ta buɗe tacinye shi tatas , ta tattara kayan ta wanke, dariya tayi sannan tace a bayyane, idan ya dawo sai ince na zubarwa karnuka sun cinye, murmushi tayi sannan ta tashi ta nufi ɗakinta, Faruk kuma yana fita, gidansu ya nufa, da yaje bayan sun gaisa da momy, taƙi ta amsa faruk tambayar ko yayi laifi ne?"" momy tace idan har zata fara ansa gaisuwar shi sai ya saki wannan karuwar yarinyar, dan abin kunya ne, kamarshi da ƙimarshi da kuɗin da muƙaminshi yanda aka sanshi a duniya ya lalace ga auren ɗiyar talakawa kuma yarinya marar tarbiyya, Faruk yace to momy duk yanda kika ce haka za"ayi , momy tace zanzo gidan ni dakaina zan korata, faruk yace to momy, kallon faruk tayi shidai bai sake magana ba, dan haka tace yaushe zaka tafi ne?"""" yace insha Allah ƙarshen watan nan, momy tace miyasa sai ƙarshen wata?"" yace wani ɗan abunda zan gama ne, tsaki momy tayi sannan tace to shikenan, kuma daga yau kada ka sake zuwa gaisheni na faɗa maka, faruk yace momy miyasa?"" tace haka nan , idan kuma kazo ba tare dani nace kaxo ba, akwai matsala dan haka sai ka kiyaye, faruk yace to, momy tace tashi ka tafi, miƙewa yayi bayan ya miƙene yaɗan risina sannan yayi mata fatan alkairi, bata sake magana ba, Faruk ya fito duk baiji daɗi ba, tunda shi baisan abinda yayi ma momy ba, haka ya nufo gida cikin damuwa, raihana bayan tafiya faruk tana shiga ɗaki, kwanciya tayi, ta jawo wayarta, farida ta kira duk ta rantafa mata halin da suke ciki, farida tayi dariya sannan tace ki ƙara zage damtse kinji hajiyata, kuma kada kiji tsoron komai yau ki kwana a ɗakinshi, kamar dai yanda na faɗa maki kinji ko?"" raihana tace tom, amma nidai kunya nake ji wallahi sai ya ɗauka kamar da gasken ni banda kamun kai ne, farida tace yarinya rufa ma kanki asiri nemi mafita tun kafin wata 2, raihana tace to Allah ya shige mana gaba, farida tace amin, shawara ta ƙara bawa raihana tare da ƙara bata ƙarfin guiwa, godiya raihana tayi sannan ta kashe wayarta, Tana nan tana ta nunani iri iri, har bacci yayi gaba da ita, baccinta take cikin natsuwa da kwanciyar hankali, shi kuma faruk bayan ya dawo shima ɗakin raihana ya shigo, hango raihana yayi saman gado kwance tana bacci, yana so yayi mata wulaƙanci amma saboda tana mashi biyayya bakin iyawarta yasa bai tasheta ba, bare yayi mata maganar tahau mashi gado, parlour ya zauna, raihana kuma ƙarar wayarta ta tasheta, ganin mai kiranta yasa ta tashi zaune da sauri, k"b, ta faɗa neman mi kake man kuma?""" tsaki tayi ta kashe wayar baki ɗaya, Miƙewa tayi ta shiga toilet alwalla tayo tayi sallah la"asar, tana gamawa ta fita farlo, a daidai lokacin da faruk yake shegewa ɗakin shi, bin bayanshi tayi itama ta shiga, yana shiga kayan jikinshin ya fara cirewa ya rage daga shi sai gajeren wando, towel ya ɗauka zai shiga toilet, raihana tace sannu da zuwa, bai amsa ba, ya shige toilet, dan ya lura tana neman mashi problem a rayuwarshi, ganin ya shige baiyi magana ba, yasa itama ta koma ɗakinta, itama wanka tayi ta shirya cikin ƙana nan kaya, sun karɓi jikinta sosai, tana gamawa ta tafi ɗakinshi, tana zuwa shi kuma yana fesa turare, yana gamawa ya ajiye, raihana ta ɗauka itama ta fesa, shi kuma fita yai yabar ɗakin, itama fitowa tayi, Farlo ta nufi wurinshi, wani irin kallo yayi mata wanda yasa ta kasa ƙarasawa, tayi tsaye sai dabur dabur take, ƙafeta yayi da idanuwanshi masu ba mutane tsoro, gabanta ya fara faɗuwa, miƙewa yayi yaje kusa da ita, taja baya shima matsawa yayi haka sukayi tayi har ta dangane da bango, Kallonta yayi sama da ƙasa, sannan yace daga yau idan na sake ganinki ɗakina zakiji a jikinki na faɗa maki, wata zufa ta keto mata, ta haɗiye miyau dakel, sannan tace tou, Cikin tsawa yace wuce kiba mutane wuri, da gudu ta wuce tayi ɗakinta, tana zuwa saman gado ta haye ta fara ihu tana kuka, wai ita miye laifinta ?"" dama haka rayuwata take?"" daga kawai an aurota bada ixinin mutum ba kawai komai idan tayi batayi daidai ba, sai ta sake fashewa da kuka, Wayarshi ya fiddo yayi "yan latse latsenshi sannan ya kara a kunne, magana ya fara , kamal yanxun zan wuce , raihana dake ɗaki taji faruk na cewa zai wuce da gudu ta fito kamar mahaukaci tana kuka, tana shigowa cikin farlon tana ƙoƙarin isa inda faruk yake zaune da uniform in sojoji jikinshi, taja tayi turus wani irin tsoro taji ta kasa isa wurinshi, ta juya zata koma ɗaki , murmushi faruk yayi sannan yace zo, juyowa tayi amma bata tafi ba, ta tsaya, sake cewa yayi zo nan nace, raihana ta kasa matsawa dan yayi mata wani irin ƙwarjini, a ranta tace haka faruk yake,?"" juyawa tayi ta sake kallon wurin tunaninta kikla bashi bane, ta sowa yayi daga inda yake zaune yaxo kusa da ita, sannan ya bata wata leda yace to zanyi tafiya, banda yawo kinji?"" kukan raihana ya ƙaru ta kwantar da kanta saman ƙirjinshi tana ƙara fashewa da kuka, ɗago ta yayi daga jikinshi ya ɗago fuskarta da hannunshi ya kalleta ido cikin ido, sannan yace miye?"" raihana ta kasa magana sai girgiza kai takeyi, murmushi yayi wanda yasa gaban raihana ya faɗi, kana ganin murmushin ma kasan na masu aji ne, faruk yace baki so in tafi?"" ya ƙara maganar yana buɗe idanuwanshi duka, da sauri ta rufe idonta, rungumeta yayi sosai sannan yace insha Allah zan dawo bada daɗewa ba, kiyi haƙuri kinji?"" kuma kada kije ko ina?"" ki bari sai na dawo, cikin kuka raihana tace don Allah zanje inga ummana, faruk yace ki bari idan na dawo zan kaiki kinji?"" tace tom, saman kujera ya zaunar da ita sannan shima ya zauna, ƙara jawota yayi jikinshi yace duk wanda yaxo yace ki tafi kada ki tafi kinji?"" raihana tace tom, yace to Allah yayi maki albarka, raihana tace amin, Miƙewa yayi sannan yace ma raihana sai ya dawo, tace Allah ya tsare ubangiji yakai ka lafiya Allah ya baka nasara da taimako akan duk abinda kake so na alkairi, amin yace sannan ya fita daga farlon, Faruk yana fita Alhaji ya gani suka gaisa, sannan yake mashi maganar raihana, ajiyar zuciya faruk yayi sannan yace lafiya qalau take, Alhaji yace ya zaman naku ne?"" faruk yace alhamdulilah, Alhaji yace masha Allah, faruk yayi ma Alhaji ban kwana kamar yanda ya saba, idan zaiyi tafiya tun kafin zuwan raihana, Alhaji yana nan tsaye har faruk ya shiga mota, suka tafi, shi kuma tafiya yayi gdanshi......... raihana kuma ɗakinta ta koma ta kira farida ta faɗa mata, farida ta bata haƙuri tare da kwantar mata da hankali, godiya raihana tayi sannan sukai bankwana,........., *** *S*atin faruk biyu da tafiya, babu waya ita kuma raihana bata da wayarshi, rayuwarta take cikin lumana ga kuma iyayen kuɗi da faruk ya bata, bata da wata damuwa sai kiran wayar da k"b yake mata shine kawai matsalarta, amma bata ɗauka, yau farida ta kawo ma raihana ziyara, raihana taji daɗin zuwanta sosai tana ta bawa raihana haƙuri da shawarwari, sannan farida tace ke anshi kada in manta da saƙonki, wani turarene a ƙaramin kwalba ta bata tace tayi ƙoƙari idan faruk ya dawo tayi amfank dashi, raihana tace nidai nace maki inajin tsoro, farida tace kada ki damu wannan ne kaɗai zaisa ya daina ganin ko as karuwa, raihana tace to, da farida ta tashi tafiya, cikin kuɗim da faruk ya bata ta ɗauko ma farida 20k data bata tace wallahi bazata amsa ba, raihana tayi juyin duniya amma tace wallahi bazata karɓa ba, raihana tace to yayi kyau, raihana har bakin get tayi ma farida rakiya, sannan ta dawo gda, *** Bayan kwana ukku da zuwan farida momy taxo , raihana tayi mata sannu da zuwa sannan taje ta kawo mata ruwa, momy tace nida gdan ɗana ?"" kece zaki kawo man ruwa "yar karo ɗiyar talakawa, tayi tama raihana wulaƙanci sannan tace ai zai dawo jibin yaxo ya sameni, dake dashi duk zanci mutuncin ku, saboda kin gama dashi nacd ya ƙoreki amma yaje yace man kin tafi ashe kina nan ni ya ɗauka sakara, haka dai ta balbaɗa ruwan wulaƙancin ta sannan ta tafi............€, Raihana tace to Allah ya dawo dashi lafiya idan ya sakeni ai sai inyi haƙuri haka Allah ya tsara man rayuwata, kuma Allah ya bani wanda yafi shi, **** *T*o yaune raihana take sa ran dawowar faruk kamar yanda taji daga bakin momy, dan haka tabi saƙo da loko na gidan ta gyara shi fess sannan tayi mashi girki mai rai da lafiya, itama taci uban gaye ta kashe a farlo tana jiran isowar mai gida.................. 💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 3⃣6⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Ameenat Xeeyan muna taya momy barka Allah ya raya ubangiji ya shirya mana ɗan ƙaninmu ubangiji yasa makarancin Alkur'an ne, masu suna biyu ubangiji ya sauke su lafiya, wanda basu dashi Allah ya kawo masu albarka Allah ya shirya mana zuri"a baki ɗaya, barka momsy* *** *KISSAR IYA ZAMA DA MIJI*:• "Yar uwa kowane irin namiji da halinsa , wani yana da haƙuri , wani baya da shi, idan Allah ya haɗaki da namiji marar haƙuri "yar uwa ke sai ki zama mai haƙuri don ku samu zaman lafiya, Duk abinda kika san baya so ki guje shi , duk wanda kika san yana so to ki gaggauta shi wurin yi masa, yi nayi bari na bari, kidanne farin cikin lokacin da yake cikin damuwa, ki danne damuwarki lokacin da yake cikin farinci ki taya shi farin ciki, Idan ya shigo daga waje ransa a ɓace, ki tareshi da saurinki ki rungumeshi kina rarrashin shi tare da ɗan bubbuga bayansa har sai kinga ya samu natsuwa, Kijashi ki zaunar dashi sai ki bashi ruwan sanyi yasha, zuciyarsa zatai sanyi sai ki zauna a hankali ki rinƙa rarrashinsa kina kwantar masa da hankali , ````kayi haƙuri mai gida duka duniyar guda nawa take?"" kansu sukayi wa, wata rana sai labari don Allah ya haɗaka zamane dasu har sukai maka haka, wata rana sai labari, idan kun rabu ina zasu sake ganin ka?"``` ```ni bana so naga kana damuwa idan ranka ya ɓaci har zazzaɓi naƙe ji, mai gida damuwarka tafi komao ɗaga man hankali don Allah kayi haƙuri ka rabu dasu ka daina saka shirmensu a ranka kaji mai gida na?`````` Idan zakiyi masa haka komai akayi masa zakiga yayi murmushi, yace:• wance Allah yayi miki albarka a nutse zai warware maki komai ya faru dashi, sai ki bashi shawara ta gari akan abinda ya dace, Idan kuma a nan gida, ko ke ko yara wani ya ɓata masa rai idan ya shigo yana ta faɗa, don Allah kada ki tanka masa kiyi shiru da bakinki ki zauna wuri ɗaya kiyi tagumi sai ya gaji yayi shiru dan kansa, Idan ya nun fasa sai kije ki durƙusa a gabansa kice don Alƙah don annabi kayi haƙuri mai gida nayi kuskusre bazan sake ba kaji?"" Allah ya baka haƙuri Allah ya huci zuciyarka, Idan yayi shiru baice komai ba, sai ki marairace cikin shagwaɓa kice bakace komai ba, um uhum kaji don Allah kayi haƙuri kaji?""" ki kwantar da kanki akan cinyarsa kina ƙoƙarin yin ɗan kukan shagwaɓa kina nanata masa, ```` kaji ka yafe man?"" fushinka tashin hankaline a tare dani fushinƙa yafi maɗaci ɗaci a zuciyata bazan iya jurar ganin fushinka ba, ɗan yana ɗaga man hankali kaji ruhuna?```` komai kikai masa zuciyarsa zatai masa sanyi zai haƙura sai ke kuma ki kiyaye gaba............, **** *ZAWARCI* *K*wance take a saman kujera 3saeter tana ta tunani iri iri, wayarta ce ta fara kururuwa da sauri ta miƙe taje inda ta ajiyeta ta ɗauko ta, gabanta ya faɗi don ganin wanda yake kiranta, K"b haka ta faɗa a bayyane, tsaki tayi sannan ta saka wayar a silent ta koma ta kwanta, ta ajiye wayar daga ƙasa, bata daɗe da kwanciya ba, bacci ya ɗauketa, shi kuma k"b bai daina kiran wayar ba, danshi ya zama ɗan wahala, Shi kuma a gefenshi sai tsinewe raihana yake danshi yace dan masifa sai ta biyashi duk abinda yayi mata idan kuwa bazata biya ba, lallai sai yaxo gidan ta su daidai ta, dan tun auren raihana baya da kwanciyar hankali, Tsuwar motocin da suke shigowa gidan shine ya farkar da raihana daga bacci don haka da gudun tsiya ta miƙe ta nufi ɗakinta, tana zuwa toilet ta shige ta wanke bankinta da fuskarta, Tana fitowa turare ta sake shafawa ta ɗan gyara fuskarta, sannan ta ɗauko turaren da farida ta kawo mata ta ɗauko ta zazzageshi kafff a jikita, dan ta manta yanda farida tace mata tayi saboda haka ta shafe shi, Yana shigowa farlon ita kuma raihana tanajin an buɗe ƙofa da sauri ta fito, tana shigowa cikin farlon shi kuma a daidai lokacin da yake dukawa inda ta ajiye wayarta ya ɗauka, ita kuma lokacin ta matsa da nufin ɗauka ya riga ta dan haka a tare suka miƙe tsaye, K"b?"" inji faruk ya faɗa, sannan ya kalli raihana yace waye shi?"" raihana ta fashe da kuka tace shine, yace shine wa?"" raihana tace ba kowa bane da shine yake so ya aureni, tsawa faruk ya daka mata yace rufe man baki, a daidai lokacin daya zauna saman kujera, wani kiran ne ya sake shigowa faruk ya ɗauka ba tare da yayi magana ba, yana ɗaukar wayar raihana ta tashi ta ruga ɗakin ta, dan bata san abinda k"b zai faɗa akanta ba, tana zuwa ta faɗa saman gado ta kife taci gaɓa da kuka kai kanajin kukan kasan dan shegantaka takeyin sa, shi kuma yana ɗaukar wayar baiyi magana ba, k"b yace ke dan kutumar ubanki ni zaki zaki wulaƙanta?"" ina kiranki baza ki ɗauki waya ba?"" to dana hana auren naki da wannan tsohon banzan shine dan kina kidahuma kika faɗa ma soja?"" to bai iya komai ba sai baƙar zuciya sai wulaƙanci yanda kika ga hula haka ya ɗauki mace, don haka ki rufa na kanki asiri ko fito daga gidanshi, shawara ɗaya kuma nake nema a gareki idan har baki yanda kika bani haɗin kai ba, na ɗan more dake to wallahi sai naja maki sharrin da bazaki fita ba""" kina jina dan durin uwarki?""" Kashe wayar yayi sannan ya jinjina kanshi, ɗakinshi ya shiga , ya ajiye wayar sannan ya shiga yayi wanka, bayan ya gama, ya fito, zama yayi yana tunanin iskancin k"b shi kuma yana tunanin yau saura sati ɗaya zaman raihana ya ƙare a gidansa, dan haka yau kuma yayi alƙawarin lallai yau ɗin nan itama sai yaji irin tata ni"imar dan da gani raihana itama bafa daga baya, murmushi yayi sannan ya miƙe ya nufi ɗakin raihana, ɗakin ya shiga, yana shiga ya hango ta saman gado tayi ruff da ciki sai kuka take, zama yayi a gefen gado sannan yace miye?""" jawo jikinta tayi ta matso kusa dashi ta ɗora kanta saman cinyarshi, kamshi turaren da raihana ta shafa ya fara shiga cikin zuciyarshi, uhmmm Mi akayi maki ne kike kuka?"" raihana tace shine, faruk yace shine wa?"" raihana tace idan ya kirani bana ɗaukar wayar so yake yaja man sharri, faruk cikin mutuwar jiki yace ai ƙarya yake bazai haɗamu ba, raihana ta ɗago kanta ta kalli faruk gira ɗaya ya ɗaga mata tare da kashe mata ido ɗaya, jikin raihana taji yayi wani yarrrr, Murmushi yayi sannan ya matsa saman gadon sosai sannan ya kwanta, jawo raihana yayi sannan ya kwantar da ita saman ƙirjinshi, gabanta ya fara faɗuwa, wani irin kallo yake mata wanda yake nuni da zaki gane kurenki, To wasan nasu sai canja salo yake, jin abinda faruk yake mata yasa ta fara tsorata sosai, nima dai ganin abun yasa nayi sauri na koma farlo na zauna, Kam wannan lamari yafi ƙarfin karatun mu, ina nan zaune , inajin raihana sai ihu take, danshi kwata kwata baiyi mata zuwan budurwa ba, kuma wannan turaren ya ƙara mashi ƙaimi dama dai faruk a hakanan ma bai bar mace ba, inaga a bashi gudamawa?"" ina nan zaune naga ya fito daga ɗakin ya shiga ɗakinshi, da gudu na tashi na shiga ɗakin raihana, wayyo abunda basai an masu shishshigi ba, raihana sai kuka take, tana ƙarawa, wannan wane rashin imani ne?"" faruk yayi mata haka kuma babu sannu ba komai sai ya kakkaɓe rigarsa ya barta a haka?""" Haka taci gaba da kukanta har ta gaji ta tashi tana tafiya kamar hawainiya tana nishin wahala kuka take sosai, ta shige toilet, tana shiga ta gyara jikinta, sannan ta fito zanin gadon ta cire ta koma dashi toilet , ta wanke, bayan ta gama ta fito ta fita waje ta shanya, lonacin data fito faruk yana nan zaune har ta wuce ta dawo, shi kuma mamakiyos kawai yake towai ita wannan yarinya ance mashi ta taɓa aure wai shin ya abun yake?"" Ita kuma tana komawa ɗaki wani zanin gadon ta sake sannan ta saka kayan bacci tayi kwanciyarta amma har yanxun bata daina kuka ba, Shi kuma faruk daya gaji da zama ya ɗauka raihana zata dawo ganin bai sake ganin fitiwarta ba, yasa ya tashi shima ya nufi ɗakin nata, a bayanta ya kwanta sannan ya jawota jikinshi, tace u umm miye kuma,?"" ta ƙarasa maganar cikin kuka, faruk yace ba komai, bacci zamuyi, raihana bata sake magana ba, amma faruk zuciyarshi tunani iri iri yake💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 3⃣6⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Ameenat Xeeyan muna taya momy barka Allah ya raya ubangiji ya shirya mana ɗan ƙaninmu ubangiji yasa makarancin Alkur'an ne, masu suna biyu ubangiji ya sauke su lafiya, wanda basu dashi Allah ya kawo masu albarka Allah ya shirya mana zuri"a baki ɗaya, barka momsy* *** *KISSAR IYA ZAMA DA MIJI*:• "Yar uwa kowane irin namiji da halinsa , wani yana da haƙuri , wani baya da shi, idan Allah ya haɗaki da namiji marar haƙuri "yar uwa ke sai ki zama mai haƙuri don ku samu zaman lafiya, Duk abinda kika san baya so ki guje shi , duk wanda kika san yana so to ki gaggauta shi wurin yi masa, yi nayi bari na bari, kidanne farin cikin lokacin da yake cikin damuwa, ki danne damuwarki lokacin da yake cikin farinci ki taya shi farin ciki, Idan ya shigo daga waje ransa a ɓace, ki tareshi da saurinki ki rungumeshi kina rarrashin shi tare da ɗan bubbuga bayansa har sai kinga ya samu natsuwa, Kijashi ki zaunar dashi sai ki bashi ruwan sanyi yasha, zuciyarsa zatai sanyi sai ki zauna a hankali ki rinƙa rarrashinsa kina kwantar masa da hankali , ````kayi haƙuri mai gida duka duniyar guda nawa take?"" kansu sukayi wa, wata rana sai labari don Allah ya haɗaka zamane dasu har sukai maka haka, wata rana sai labari, idan kun rabu ina zasu sake ganin ka?"``` ```ni bana so naga kana damuwa idan ranka ya ɓaci har zazzaɓi naƙe ji, mai gida damuwarka tafi komao ɗaga man hankali don Allah kayi haƙuri ka rabu dasu ka daina saka shirmensu a ranka kaji mai gida na?`````` Idan zakiyi masa haka komai akayi masa zakiga yayi murmushi, yace:• wance Allah yayi miki albarka a nutse zai warware maki komai ya faru dashi, sai ki bashi shawara ta gari akan abinda ya dace, Idan kuma a nan gida, ko ke ko yara wani ya ɓata masa rai idan ya shigo yana ta faɗa, don Allah kada ki tanka masa kiyi shiru da bakinki ki zauna wuri ɗaya kiyi tagumi sai ya gaji yayi shiru dan kansa, Idan ya nun fasa sai kije ki durƙusa a gabansa kice don Alƙah don annabi kayi haƙuri mai gida nayi kuskusre bazan sake ba kaji?"" Allah ya baka haƙuri Allah ya huci zuciyarka, Idan yayi shiru baice komai ba, sai ki marairace cikin shagwaɓa kice bakace komai ba, um uhum kaji don Allah kayi haƙuri kaji?""" ki kwantar da kanki akan cinyarsa kina ƙoƙarin yin ɗan kukan shagwaɓa kina nanata masa, ```` kaji ka yafe man?"" fushinka tashin hankaline a tare dani fushinƙa yafi maɗaci ɗaci a zuciyata bazan iya jurar ganin fushinka ba, ɗan yana ɗaga man hankali kaji ruhuna?```` komai kikai masa zuciyarsa zatai masa sanyi zai haƙura sai ke kuma ki kiyaye gaba............, **** *ZAWARCI* *K*wance take a saman kujera 3saeter tana ta tunani iri iri, wayarta ce ta fara kururuwa da sauri ta miƙe taje inda ta ajiyeta ta ɗauko ta, gabanta ya faɗi don ganin wanda yake kiranta, K"b haka ta faɗa a bayyane, tsaki tayi sannan ta saka wayar a silent ta koma ta kwanta, ta ajiye wayar daga ƙasa, bata daɗe da kwanciya ba, bacci ya ɗauketa, shi kuma k"b bai daina kiran wayar ba, danshi ya zama ɗan wahala, Shi kuma a gefenshi sai tsinewe raihana yake danshi yace dan masifa sai ta biyashi duk abinda yayi mata idan kuwa bazata biya ba, lallai sai yaxo gidan ta su daidai ta, dan tun auren raihana baya da kwanciyar hankali, Tsuwar motocin da suke shigowa gidan shine ya farkar da raihana daga bacci don haka da gudun tsiya ta miƙe ta nufi ɗakinta, tana zuwa toilet ta shige ta wanke bankinta da fuskarta, Tana fitowa turare ta sake shafawa ta ɗan gyara fuskarta, sannan ta ɗauko turaren da farida ta kawo mata ta ɗauko ta zazzageshi kafff a jikita, dan ta manta yanda farida tace mata tayi saboda haka ta shafe shi, Yana shigowa farlon ita kuma raihana tanajin an buɗe ƙofa da sauri ta fito, tana shigowa cikin farlon shi kuma a daidai lokacin da yake dukawa inda ta ajiye wayarta ya ɗauka, ita kuma lokacin ta matsa da nufin ɗauka ya riga ta dan haka a tare suka miƙe tsaye, K"b?"" inji faruk ya faɗa, sannan ya kalli raihana yace waye shi?"" raihana ta fashe da kuka tace shine, yace shine wa?"" raihana tace ba kowa bane da shine yake so ya aureni, tsawa faruk ya daka mata yace rufe man baki, a daidai lokacin daya zauna saman kujera, wani kiran ne ya sake shigowa faruk ya ɗauka ba tare da yayi magana ba, yana ɗaukar wayar raihana ta tashi ta ruga ɗakin ta, dan bata san abinda k"b zai faɗa akanta ba, tana zuwa ta faɗa saman gado ta kife taci gaɓa da kuka kai kanajin kukan kasan dan shegantaka takeyin sa, shi kuma yana ɗaukar wayar baiyi magana ba, k"b yace ke dan kutumar ubanki ni zaki zaki wulaƙanta?"" ina kiranki baza ki ɗauki waya ba?"" to dana hana auren naki da wannan tsohon banzan shine dan kina kidahuma kika faɗa ma soja?"" to bai iya komai ba sai baƙar zuciya sai wulaƙanci yanda kika ga hula haka ya ɗauki mace, don haka ki rufa na kanki asiri ko fito daga gidanshi, shawara ɗaya kuma nake nema a gareki idan har baki yanda kika bani haɗin kai ba, na ɗan more dake to wallahi sai naja maki sharrin da bazaki fita ba""" kina jina dan durin uwarki?""" Kashe wayar yayi sannan ya jinjina kanshi, ɗakinshi ya shiga , ya ajiye wayar sannan ya shiga yayi wanka, bayan ya gama, ya fito, zama yayi yana tunanin iskancin k"b shi kuma yana tunanin yau saura sati ɗaya zaman raihana ya ƙare a gidansa, dan haka yau kuma yayi alƙawarin lallai yau ɗin nan itama sai yaji irin tata ni"imar dan da gani raihana itama bafa daga baya, murmushi yayi sannan ya miƙe ya nufi ɗakin raihana, ɗakin ya shiga, yana shiga ya hango ta saman gado tayi ruff da ciki sai kuka take, zama yayi a gefen gado sannan yace miye?""" jawo jikinta tayi ta matso kusa dashi ta ɗora kanta saman cinyarshi, kamshi turaren da raihana ta shafa ya fara shiga cikin zuciyarshi, uhmmm Mi akayi maki ne kike kuka?"" raihana tace shine, faruk yace shine wa?"" raihana tace idan ya kirani bana ɗaukar wayar so yake yaja man sharri, faruk cikin mutuwar jiki yace ai ƙarya yake bazai haɗamu ba, raihana ta ɗago kanta ta kalli faruk gira ɗaya ya ɗaga mata tare da kashe mata ido ɗaya, jikin raihana taji yayi wani yarrrr, Murmushi yayi sannan ya matsa saman gadon sosai sannan ya kwanta, jawo raihana yayi sannan ya kwantar da ita saman ƙirjinshi, gabanta ya fara faɗuwa, wani irin kallo yake mata wanda yake nuni da zaki gane kurenki, To wasan nasu sai canja salo yake, jin abinda faruk yake mata yasa ta fara tsorata sosai, nima dai ganin abun yasa nayi sauri na koma farlo na zauna, Kam wannan lamari yafi ƙarfin karatun mu, ina nan zaune , inajin raihana sai ihu take, danshi kwata kwata baiyi mata zuwan budurwa ba, kuma wannan turaren ya ƙara mashi ƙaimi dama dai faruk a hakanan ma bai bar mace ba, inaga a bashi gudamawa?"" ina nan zaune naga ya fito daga ɗakin ya shiga ɗakinshi, da gudu na tashi na shiga ɗakin raihana, wayyo abunda basai an masu shishshigi ba, raihana sai kuka take, tana ƙarawa, wannan wane rashin imani ne?"" faruk yayi mata haka kuma babu sannu ba komai sai ya kakkaɓe rigarsa ya barta a haka?""" Haka taci gaba da kukanta har ta gaji ta tashi tana tafiya kamar hawainiya tana nishin wahala kuka take sosai, ta shige toilet, tana shiga ta gyara jikinta, sannan ta fito zanin gadon ta cire ta koma dashi toilet , ta wanke, bayan ta gama ta fito ta fita waje ta shanya, lonacin data fito faruk yana nan zaune har ta wuce ta dawo, shi kuma mamakiyos kawai yake towai ita wannan yarinya ance mashi ta taɓa aure wai shin ya abun yake?"" Ita kuma tana komawa ɗaki wani zanin gadon ta sake sannan ta saka kayan bacci tayi kwanciyarta amma har yanxun bata daina kuka ba, Shi kuma faruk daya gaji da zama ya ɗauka raihana zata dawo ganin bai sake ganin fitiwarta ba, yasa ya tashi shima ya nufi ɗakin nata, a bayanta ya kwanta sannan ya jawota jikinshi, tace u umm miye kuma,?"" ta ƙarasa maganar cikin kuka, faruk yace ba komai, bacci zamuyi, raihana bata sake magana ba, amma faruk zuciyarshi tunani iri iri yake, har bacci yayi gaba dashi, amma raihana ba bacci take ba ita kaɗai tasan azabar da takeji, haka tayi saƙa da warwara, daga baya kuma itama bacci ya ɗauketa amma badan ta sani ba, **** da safe faruk ya riga raihana farkawa alwallah yayi saida ya gama ya tashe ta, tana tashi shi kuma ya wuce masallaci, bayan raihana ta gama sallah asuba tana zaune ji take da wayarta na hannunta lallai da ta kira farida ta bata labari, ashe haka kowa yake ji?" miyasa faruk yayi mata haka?""" wasu hawaye masu zafi suka zubo mata?""" hankalinta ya sake tashi data tuna yau saura kwana 6 tabar gidan faruk lallai akwai matsala, haka dai ta gaji ta tashi a sikwane ta haye saman gado jikinta na mata ciwo hawaye suka ci gaba da ambali daga idonta, kuka take sosai wata massarar wahala ta lulluɓeta, Faruk kuma a masallaci bayan sun gama sallah dashi da Alhaji suka keɓe gefe ɗaya faruk yace ma Alhaji ya ƙara ma raihana wata ɗaya, Alhaji yace to babu damuwa, faruk yayi murmushi sannan yace baza ka tambayi dalili ba?""" Alhaji yace to mutum da matar sa?"" faruk yace ba haka bane kawai ina so in ɗan mata wani abu ne, yana dai aganse yana wani kame kame, dariya Alhaji yayi sannan yace to babu damuwa koma dai miye maji insha Allah murmushi faruk yayi sannan yayi ma Alhaji godiya Alhaji yace babu damuwa ya wuce gidan sa, shima faruk gida ya nufa, a farlo ya zauna, yana jiran fitowar raihana amma shiru, yana nan zaune yana ta tunani iri iri , yaji an ban kaɗo ƙofa da ƙarfin tsiya babu ko sallama, cikin faɗuwar gaba faruk ya miƙe da sauri yace momy lafiya?"" kika taho haka da safe?"" idan kina nemana ai sai kiman waya zanz........."""" kafin ya ƙarasa maganar momy ta wanka mashi wani irin mari, sannan yace dan ubanka ni zaka faɗa ma in maka waya kaxo?"" to anƙi ayi maka wayar dan ubanka, ina tsinaniyar take?"" wallahi yau ɗain nan sai tabar gidan nan tunda ba gidan ubanta ba ne, faruk yace momy kiyi haƙuri don Allah wallahi babu abinda taman, momy tace na rantse da girman Allah ka sake magana saina tsine maka albarka, faruk yayi shiru, fankam fankam momy ta wuce ko kunya babu bare kara ta nufi ɗakin raihana, ita kuma tana kwance masassara ta dameta don haka tana zuwa babu ɓata lokaci ta yaye bargon da raihana ta lulluɓe, niko nace bata kojin kunya kaga idon ta ya gano mata abinda bata zato?"" Tashi ɗiyar gidan matsiyata , yauɗin nan basai gobe ba wallahi sai kinbar gidan nan tunda ba gidan ubanki bane, raihana ta miƙe jikinta yana kyarma tace momy don Allah kiyi haƙuri wani irin mari takai ma raihana taci gaba da dukanta kamar zata zare mata rai, saida ta gaji da dukanta dan kanta sannan ta jawo raihana ƙasa ƙiyyyyy har farlo sannan tace gata nan wallahi sai ka saketa idan ba haka ba, idan na fara tsine maka albarka harsai ƙiyama ta tashi ban daina tsine maka ba, sallamarta kafin in fara, wata momy ta ɗauko da byro ta miƙa mashi tana faɗin bisimillah............ wata irin zufa ta keto ma faruk hawaye suka fara zubowa daga idonshi yace momy ki rufa man asiri kada ki rabani da raihana............ momy tace kai yaushe ka fara kuka akan mace?"" ka manta yanda ka ɗauki nace?"" kace mace kamar hula ce a wurinka yanxun nan zaka saka anjima ka canja wata, Idan na tsine maka tsinuwata sai ta lalata ka, rubuta dan ubanka daya haife ka, raihana dake kwance ƙasa cikin wahala ta buɗe idonta tana kallon faruk cikin wahala hawaye na bin idonta tace faruk kada kaman haka!!""" kayi haƙuri ina sanka ka barni in rayu dakai don Allah, momy ta taka ta da ƙafa tace kima fini sanshi ko?"" nice na haifi abuna koni ban rayu dashi ba ssi ke?""" sakarta dan ubanka idan kuma na sake magana wallahi tsinuwa zata fito daga bakina, rubuta rubuta cikin bala"i da hayani take maganar, inda raihana take kwance faruk ya kalla sannan ya ɗora biron ya fara rubutawa kamar haka, ````ni faruk ahmad hukuma`````........................💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 3⃣6⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Ameenat Xeeyan muna taya momy barka Allah ya raya ubangiji ya shirya mana ɗan ƙaninmu ubangiji yasa makarancin Alkur'an ne, masu suna biyu ubangiji ya sauke su lafiya, wanda basu dashi Allah ya kawo masu albarka Allah ya shirya mana zuri"a baki ɗaya, barka momsy* *** *KISSAR IYA ZAMA DA MIJI*:• "Yar uwa kowane irin namiji da halinsa , wani yana da haƙuri , wani baya da shi, idan Allah ya haɗaki da namiji marar haƙuri "yar uwa ke sai ki zama mai haƙuri don ku samu zaman lafiya, Duk abinda kika san baya so ki guje shi , duk wanda kika san yana so to ki gaggauta shi wurin yi masa, yi nayi bari na bari, kidanne farin cikin lokacin da yake cikin damuwa, ki danne damuwarki lokacin da yake cikin farinci ki taya shi farin ciki, Idan ya shigo daga waje ransa a ɓace, ki tareshi da saurinki ki rungumeshi kina rarrashin shi tare da ɗan bubbuga bayansa har sai kinga ya samu natsuwa, Kijashi ki zaunar dashi sai ki bashi ruwan sanyi yasha, zuciyarsa zatai sanyi sai ki zauna a hankali ki rinƙa rarrashinsa kina kwantar masa da hankali , ````kayi haƙuri mai gida duka duniyar guda nawa take?"" kansu sukayi wa, wata rana sai labari don Allah ya haɗaka zamane dasu har sukai maka haka, wata rana sai labari, idan kun rabu ina zasu sake ganin ka?"``` ```ni bana so naga kana damuwa idan ranka ya ɓaci har zazzaɓi naƙe ji, mai gida damuwarka tafi komao ɗaga man hankali don Allah kayi haƙuri ka rabu dasu ka daina saka shirmensu a ranka kaji mai gida na?`````` Idan zakiyi masa haka komai akayi masa zakiga yayi murmushi, yace:• wance Allah yayi miki albarka a nutse zai warware maki komai ya faru dashi, sai ki bashi shawara ta gari akan abinda ya dace, Idan kuma a nan gida, ko ke ko yara wani ya ɓata masa rai idan ya shigo yana ta faɗa, don Allah kada ki tanka masa kiyi shiru da bakinki ki zauna wuri ɗaya kiyi tagumi sai ya gaji yayi shiru dan kansa, Idan ya nun fasa sai kije ki durƙusa a gabansa kice don Alƙah don annabi kayi haƙuri mai gida nayi kuskusre bazan sake ba kaji?"" Allah ya baka haƙuri Allah ya huci zuciyarka, Idan yayi shiru baice komai ba, sai ki marairace cikin shagwaɓa kice bakace komai ba, um uhum kaji don Allah kayi haƙuri kaji?""" ki kwantar da kanki akan cinyarsa kina ƙoƙarin yin ɗan kukan shagwaɓa kina nanata masa, ```` kaji ka yafe man?"" fushinka tashin hankaline a tare dani fushinƙa yafi maɗaci ɗaci a zuciyata bazan iya jurar ganin fushinka ba, ɗan yana ɗaga man hankali kaji ruhuna?```` komai kikai masa zuciyarsa zatai masa sanyi zai haƙura sai ke kuma ki kiyaye gaba............, **** *ZAWARCI* *K*wance take a saman kujera 3saeter tana ta tunani iri iri, wayarta ce ta fara kururuwa da sauri ta miƙe taje inda ta ajiyeta ta ɗauko ta, gabanta ya faɗi don ganin wanda yake kiranta, K"b haka ta faɗa a bayyane, tsaki tayi sannan ta saka wayar a silent ta koma ta kwanta, ta ajiye wayar daga ƙasa, bata daɗe da kwanciya ba, bacci ya ɗauketa, shi kuma k"b bai daina kiran wayar ba, danshi ya zama ɗan wahala, Shi kuma a gefenshi sai tsinewe raihana yake danshi yace dan masifa sai ta biyashi duk abinda yayi mata idan kuwa bazata biya ba, lallai sai yaxo gidan ta su daidai ta, dan tun auren raihana baya da kwanciyar hankali, Tsuwar motocin da suke shigowa gidan shine ya farkar da raihana daga bacci don haka da gudun tsiya ta miƙe ta nufi ɗakinta, tana zuwa toilet ta shige ta wanke bankinta da fuskarta, Tana fitowa turare ta sake shafawa ta ɗan gyara fuskarta, sannan ta ɗauko turaren da farida ta kawo mata ta ɗauko ta zazzageshi kafff a jikita, dan ta manta yanda farida tace mata tayi saboda haka ta shafe shi, Yana shigowa farlon ita kuma raihana tanajin an buɗe ƙofa da sauri ta fito, tana shigowa cikin farlon shi kuma a daidai lokacin da yake dukawa inda ta ajiye wayarta ya ɗauka, ita kuma lokacin ta matsa da nufin ɗauka ya riga ta dan haka a tare suka miƙe tsaye, K"b?"" inji faruk ya faɗa, sannan ya kalli raihana yace waye shi?"" raihana ta fashe da kuka tace shine, yace shine wa?"" raihana tace ba kowa bane da shine yake so ya aureni, tsawa faruk ya daka mata yace rufe man baki, a daidai lokacin daya zauna saman kujera, wani kiran ne ya sake shigowa faruk ya ɗauka ba tare da yayi magana ba, yana ɗaukar wayar raihana ta tashi ta ruga ɗakin ta, dan bata san abinda k"b zai faɗa akanta ba, tana zuwa ta faɗa saman gado ta kife taci gaɓa da kuka kai kanajin kukan kasan dan shegantaka takeyin sa, shi kuma yana ɗaukar wayar baiyi magana ba, k"b yace ke dan kutumar ubanki ni zaki zaki wulaƙanta?"" ina kiranki baza ki ɗauki waya ba?"" to dana hana auren naki da wannan tsohon banzan shine dan kina kidahuma kika faɗa ma soja?"" to bai iya komai ba sai baƙar zuciya sai wulaƙanci yanda kika ga hula haka ya ɗauki mace, don haka ki rufa na kanki asiri ko fito daga gidanshi, shawara ɗaya kuma nake nema a gareki idan har baki yanda kika bani haɗin kai ba, na ɗan more dake to wallahi sai naja maki sharrin da bazaki fita ba""" kina jina dan durin uwarki?""" Kashe wayar yayi sannan ya jinjina kanshi, ɗakinshi ya shiga , ya ajiye wayar sannan ya shiga yayi wanka, bayan ya gama, ya fito, zama yayi yana tunanin iskancin k"b shi kuma yana tunanin yau saura sati ɗaya zaman raihana ya ƙare a gidansa, dan haka yau kuma yayi alƙawarin lallai yau ɗin nan itama sai yaji irin tata ni"imar dan da gani raihana itama bafa daga baya, murmushi yayi sannan ya miƙe ya nufi ɗakin raihana, ɗakin ya shiga, yana shiga ya hango ta saman gado tayi ruff da ciki sai kuka take, zama yayi a gefen gado sannan yace miye?""" jawo jikinta tayi ta matso kusa dashi ta ɗora kanta saman cinyarshi, kamshi turaren da raihana ta shafa ya fara shiga cikin zuciyarshi, uhmmm Mi akayi maki ne kike kuka?"" raihana tace shine, faruk yace shine wa?"" raihana tace idan ya kirani bana ɗaukar wayar so yake yaja man sharri, faruk cikin mutuwar jiki yace ai ƙarya yake bazai haɗamu ba, raihana ta ɗago kanta ta kalli faruk gira ɗaya ya ɗaga mata tare da kashe mata ido ɗaya, jikin raihana taji yayi wani yarrrr, Murmushi yayi sannan ya matsa saman gadon sosai sannan ya kwanta, jawo raihana yayi sannan ya kwantar da ita saman ƙirjinshi, gabanta ya fara faɗuwa, wani irin kallo yake mata wanda yake nuni da zaki gane kurenki, To wasan nasu sai canja salo yake, jin abinda faruk yake mata yasa ta fara tsorata sosai, nima dai ganin abun yasa nayi sauri na koma farlo na zauna, Kam wannan lamari yafi ƙarfin karatun mu, ina nan zaune , inajin raihana sai ihu take, danshi kwata kwata baiyi mata zuwan budurwa ba, kuma wannan turaren ya ƙara mashi ƙaimi dama dai faruk a hakanan ma bai bar mace ba, inaga a bashi gudamawa?"" ina nan zaune naga ya fito daga ɗakin ya shiga ɗakinshi, da gudu na tashi na shiga ɗakin raihana, wayyo abunda basai an masu shishshigi ba, raihana sai kuka take, tana ƙarawa, wannan wane rashin imani ne?"" faruk yayi mata haka kuma babu sannu ba komai sai ya kakkaɓe rigarsa ya barta a haka?""" Haka taci gaba da kukanta har ta gaji ta tashi tana tafiya kamar hawainiya tana nishin wahala kuka take sosai, ta shige toilet, tana shiga ta gyara jikinta, sannan ta fito zanin gadon ta cire ta koma dashi toilet , ta wanke, bayan ta gama ta fito ta fita waje ta shanya, lonacin data fito faruk yana nan zaune har ta wuce ta dawo, shi kuma mamakiyos kawai yake towai ita wannan yarinya ance mashi ta taɓa aure wai shin ya abun yake?"" Ita kuma tana komawa ɗaki wani zanin gadon ta sake sannan ta saka kayan bacci tayi kwanciyarta amma har yanxun bata daina kuka ba, Shi kuma faruk daya gaji da zama ya ɗauka raihana zata dawo ganin bai sake ganin fitiwarta ba, yasa ya tashi shima ya nufi ɗakin nata, a bayanta ya kwanta sannan ya jawota jikinshi, tace u umm miye kuma,?"" ta ƙarasa maganar cikin kuka, faruk yace ba komai, bacci zamuyi, raihana bata sake magana ba, amma faruk zuciyarshi tunani iri iri yake💦💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 *Page* 3⃣6⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Ameenat Xeeyan muna taya momy barka Allah ya raya ubangiji ya shirya mana ɗan ƙaninmu ubangiji yasa makarancin Alkur'an ne, masu suna biyu ubangiji ya sauke su lafiya, wanda basu dashi Allah ya kawo masu albarka Allah ya shirya mana zuri"a baki ɗaya, barka momsy* *** *KISSAR IYA ZAMA DA MIJI*:• "Yar uwa kowane irin namiji da halinsa , wani yana da haƙuri , wani baya da shi, idan Allah ya haɗaki da namiji marar haƙuri "yar uwa ke sai ki zama mai haƙuri don ku samu zaman lafiya, Duk abinda kika san baya so ki guje shi , duk wanda kika san yana so to ki gaggauta shi wurin yi masa, yi nayi bari na bari, kidanne farin cikin lokacin da yake cikin damuwa, ki danne damuwarki lokacin da yake cikin farinci ki taya shi farin ciki, Idan ya shigo daga waje ransa a ɓace, ki tareshi da saurinki ki rungumeshi kina rarrashin shi tare da ɗan bubbuga bayansa har sai kinga ya samu natsuwa, Kijashi ki zaunar dashi sai ki bashi ruwan sanyi yasha, zuciyarsa zatai sanyi sai ki zauna a hankali ki rinƙa rarrashinsa kina kwantar masa da hankali , ````kayi haƙuri mai gida duka duniyar guda nawa take?"" kansu sukayi wa, wata rana sai labari don Allah ya haɗaka zamane dasu har sukai maka haka, wata rana sai labari, idan kun rabu ina zasu sake ganin ka?"``` ```ni bana so naga kana damuwa idan ranka ya ɓaci har zazzaɓi naƙe ji, mai gida damuwarka tafi komao ɗaga man hankali don Allah kayi haƙuri ka rabu dasu ka daina saka shirmensu a ranka kaji mai gida na?`````` Idan zakiyi masa haka komai akayi masa zakiga yayi murmushi, yace:• wance Allah yayi miki albarka a nutse zai warware maki komai ya faru dashi, sai ki bashi shawara ta gari akan abinda ya dace, Idan kuma a nan gida, ko ke ko yara wani ya ɓata masa rai idan ya shigo yana ta faɗa, don Allah kada ki tanka masa kiyi shiru da bakinki ki zauna wuri ɗaya kiyi tagumi sai ya gaji yayi shiru dan kansa, Idan ya nun fasa sai kije ki durƙusa a gabansa kice don Alƙah don annabi kayi haƙuri mai gida nayi kuskusre bazan sake ba kaji?"" Allah ya baka haƙuri Allah ya huci zuciyarka, Idan yayi shiru baice komai ba, sai ki marairace cikin shagwaɓa kice bakace komai ba, um uhum kaji don Allah kayi haƙuri kaji?""" ki kwantar da kanki akan cinyarsa kina ƙoƙarin yin ɗan kukan shagwaɓa kina nanata masa, ```` kaji ka yafe man?"" fushinka tashin hankaline a tare dani fushinƙa yafi maɗaci ɗaci a zuciyata bazan iya jurar ganin fushinka ba, ɗan yana ɗaga man hankali kaji ruhuna?```` komai kikai masa zuciyarsa zatai masa sanyi zai haƙura sai ke kuma ki kiyaye gaba............, **** *ZAWARCI* *K*wance take a saman kujera 3saeter tana ta tunani iri iri, wayarta ce ta fara kururuwa da sauri ta miƙe taje inda ta ajiyeta ta ɗauko ta, gabanta ya faɗi don ganin wanda yake kiranta, K"b haka ta faɗa a bayyane, tsaki tayi sannan ta saka wayar a silent ta koma ta kwanta, ta ajiye wayar daga ƙasa, bata daɗe da kwanciya ba, bacci ya ɗauketa, shi kuma k"b bai daina kiran wayar ba, danshi ya zama ɗan wahala, Shi kuma a gefenshi sai tsinewe raihana yake danshi yace dan masifa sai ta biyashi duk abinda yayi mata idan kuwa bazata biya ba, lallai sai yaxo gidan ta su daidai ta, dan tun auren raihana baya da kwanciyar hankali, Tsuwar motocin da suke shigowa gidan shine ya farkar da raihana daga bacci don haka da gudun tsiya ta miƙe ta nufi ɗakinta, tana zuwa toilet ta shige ta wanke bankinta da fuskarta, Tana fitowa turare ta sake shafawa ta ɗan gyara fuskarta, sannan ta ɗauko turaren da farida ta kawo mata ta ɗauko ta zazzageshi kafff a jikita, dan ta manta yanda farida tace mata tayi saboda haka ta shafe shi, Yana shigowa farlon ita kuma raihana tanajin an buɗe ƙofa da sauri ta fito, tana shigowa cikin farlon shi kuma a daidai lokacin da yake dukawa inda ta ajiye wayarta ya ɗauka, ita kuma lokacin ta matsa da nufin ɗauka ya riga ta dan haka a tare suka miƙe tsaye, K"b?"" inji faruk ya faɗa, sannan ya kalli raihana yace waye shi?"" raihana ta fashe da kuka tace shine, yace shine wa?"" raihana tace ba kowa bane da shine yake so ya aureni, tsawa faruk ya daka mata yace rufe man baki, a daidai lokacin daya zauna saman kujera, wani kiran ne ya sake shigowa faruk ya ɗauka ba tare da yayi magana ba, yana ɗaukar wayar raihana ta tashi ta ruga ɗakin ta, dan bata san abinda k"b zai faɗa akanta ba, tana zuwa ta faɗa saman gado ta kife taci gaɓa da kuka kai kanajin kukan kasan dan shegantaka takeyin sa, shi kuma yana ɗaukar wayar baiyi magana ba, k"b yace ke dan kutumar ubanki ni zaki zaki wulaƙanta?"" ina kiranki baza ki ɗauki waya ba?"" to dana hana auren naki da wannan tsohon banzan shine dan kina kidahuma kika faɗa ma soja?"" to bai iya komai ba sai baƙar zuciya sai wulaƙanci yanda kika ga hula haka ya ɗauki mace, don haka ki rufa na kanki asiri ko fito daga gidanshi, shawara ɗaya kuma nake nema a gareki idan har baki yanda kika bani haɗin kai ba, na ɗan more dake to wallahi sai naja maki sharrin da bazaki fita ba""" kina jina dan durin uwarki?""" Kashe wayar yayi sannan ya jinjina kanshi, ɗakinshi ya shiga , ya ajiye wayar sannan ya shiga yayi wanka, bayan ya gama, ya fito, zama yayi yana tunanin iskancin k"b shi kuma yana tunanin yau saura sati ɗaya zaman raihana ya ƙare a gidansa, dan haka yau kuma yayi alƙawarin lallai yau ɗin nan itama sai yaji irin tata ni"imar dan da gani raihana itama bafa daga baya, murmushi yayi sannan ya miƙe ya nufi ɗakin raihana, ɗakin ya shiga, yana shiga ya hango ta saman gado tayi ruff da ciki sai kuka take, zama yayi a gefen gado sannan yace miye?""" jawo jikinta tayi ta matso kusa dashi ta ɗora kanta saman cinyarshi, kamshi turaren da raihana ta shafa ya fara shiga cikin zuciyarshi, uhmmm Mi akayi maki ne kike kuka?"" raihana tace shine, faruk yace shine wa?"" raihana tace idan ya kirani bana ɗaukar wayar so yake yaja man sharri, faruk cikin mutuwar jiki yace ai ƙarya yake bazai haɗamu ba, raihana ta ɗago kanta ta kalli faruk gira ɗaya ya ɗaga mata tare da kashe mata ido ɗaya, jikin raihana taji yayi wani yarrrr, Murmushi yayi sannan ya matsa saman gadon sosai sannan ya kwanta, jawo raihana yayi sannan ya kwantar da ita saman ƙirjinshi, gabanta ya fara faɗuwa, wani irin kallo yake mata wanda yake nuni da zaki gane kurenki, To wasan nasu sai canja salo yake, jin abinda faruk yake mata yasa ta fara tsorata sosai, nima dai ganin abun yasa nayi sauri na koma farlo na zauna, Kam wannan lamari yafi ƙarfin karatun mu, ina nan zaune , inajin raihana sai ihu take, danshi kwata kwata baiyi mata zuwan budurwa ba, kuma wannan turaren ya ƙara mashi ƙaimi dama dai faruk a hakanan ma bai bar mace ba, inaga a bashi gudamawa?"" ina nan zaune naga ya fito daga ɗakin ya shiga ɗakinshi, da gudu na tashi na shiga ɗakin raihana, wayyo abunda basai an masu shishshigi ba, raihana sai kuka take, tana ƙarawa, wannan wane rashin imani ne?"" faruk yayi mata haka kuma babu sannu ba komai sai ya kakkaɓe rigarsa ya barta a haka?""" Haka taci gaba da kukanta har ta gaji ta tashi tana tafiya kamar hawainiya tana nishin wahala kuka take sosai, ta shige toilet, tana shiga ta gyara jikinta, sannan ta fito zanin gadon ta cire ta koma dashi toilet , ta wanke, bayan ta gama ta fito ta fita waje ta shanya, lonacin data fito faruk yana nan zaune har ta wuce ta dawo, shi kuma mamakiyos kawai yake towai ita wannan yarinya ance mashi ta taɓa aure wai shin ya abun yake?"" Ita kuma tana komawa ɗaki wani zanin gadon ta sake sannan ta saka kayan bacci tayi kwanciyarta amma har yanxun bata daina kuka ba, Shi kuma faruk daya gaji da zama ya ɗauka raihana zata dawo ganin bai sake ganin fitiwarta ba, yasa ya tashi shima ya nufi ɗakin nata, a bayanta ya kwanta sannan ya jawota jikinshi, tace u umm miye kuma,?"" ta ƙarasa maganar cikin kuka, faruk yace ba komai, bacci zamuyi, raihana bata sake magana ba, amma faruk zuciyarshi tunani iri iri yake, har bacci yayi gaba dashi, amma raihana ba bacci take ba ita kaɗai tasan azabar da takeji, haka tayi saƙa da warwara, daga baya kuma itama bacci ya ɗauketa amma badan ta sani ba, **** da safe faruk ya riga raihana farkawa alwallah yayi saida ya gama ya tashe ta, tana tashi shi kuma ya wuce masallaci, bayan raihana ta gama sallah asuba tana zaune ji take da wayarta na hannunta lallai da ta kira farida ta bata labari, ashe haka kowa yake ji?" miyasa faruk yayi mata haka?""" wasu hawaye masu zafi suka zubo mata?""" hankalinta ya sake tashi data tuna yau saura kwana 6 tabar gidan faruk lallai akwai matsala, haka dai ta gaji ta tashi a sikwane ta haye saman gado jikinta na mata ciwo hawaye suka ci gaba da ambali daga idonta, kuka take sosai wata massarar wahala ta lulluɓeta, Faruk kuma a masallaci bayan sun gama sallah dashi da Alhaji suka keɓe gefe ɗaya faruk yace ma Alhaji ya ƙara ma raihana wata ɗaya, Alhaji yace to babu damuwa, faruk yayi murmushi sannan yace baza ka tambayi dalili ba?""" Alhaji yace to mutum da matar sa?"" faruk yace ba haka bane kawai ina so in ɗan mata wani abu ne, yana dai aganse yana wani kame kame, dariya Alhaji yayi sannan yace to babu damuwa koma dai miye maji insha Allah murmushi faruk yayi sannan yayi ma Alhaji godiya Alhaji yace babu damuwa ya wuce gidan sa, shima faruk gida ya nufa, a farlo ya zauna, yana jiran fitowar raihana amma shiru, yana nan zaune yana ta tunani iri iri , yaji an ban kaɗo ƙofa da ƙarfin tsiya babu ko sallama, cikin faɗuwar gaba faruk ya miƙe da sauri yace momy lafiya?"" kika taho haka da safe?"" idan kina nemana ai sai kiman waya zanz........."""" kafin ya ƙarasa maganar momy ta wanka mashi wani irin mari, sannan yace dan ubanka ni zaka faɗa ma in maka waya kaxo?"" to anƙi ayi maka wayar dan ubanka, ina tsinaniyar take?"" wallahi yau ɗain nan sai tabar gidan nan tunda ba gidan ubanta ba ne, faruk yace momy kiyi haƙuri don Allah wallahi babu abinda taman, momy tace na rantse da girman Allah ka sake magana saina tsine maka albarka, faruk yayi shiru, fankam fankam momy ta wuce ko kunya babu bare kara ta nufi ɗakin raihana, ita kuma tana kwance masassara ta dameta don haka tana zuwa babu ɓata lokaci ta yaye bargon da raihana ta lulluɓe, niko nace bata kojin kunya kaga idon ta ya gano mata abinda bata zato?"" Tashi ɗiyar gidan matsiyata , yauɗin nan basai gobe ba wallahi sai kinbar gidan nan tunda ba gidan ubanki bane, raihana ta miƙe jikinta yana kyarma tace momy don Allah kiyi haƙuri wani irin mari takai ma raihana taci gaba da dukanta kamar zata zare mata rai, saida ta gaji da dukanta dan kanta sannan ta jawo raihana ƙasa ƙiyyyyy har farlo sannan tace gata nan wallahi sai ka saketa idan ba haka ba, idan na fara tsine maka albarka harsai ƙiyama ta tashi ban daina tsine maka ba, sallamarta kafin in fara, wata momy ta ɗauko da byro ta miƙa mashi tana faɗin bisimillah............ wata irin zufa ta keto ma faruk hawaye suka fara zubowa daga idonshi yace momy ki rufa man asiri kada ki rabani da raihana............ momy tace kai yaushe ka fara kuka akan mace?"" ka manta yanda ka ɗauki nace?"" kace mace kamar hula ce a wurinka yanxun nan zaka saka anjima ka canja wata, Idan na tsine maka tsinuwata sai ta lalata ka, rubuta dan ubanka daya haife ka, raihana dake kwance ƙasa cikin wahala ta buɗe idonta tana kallon faruk cikin wahala hawaye na bin idonta tace faruk kada kaman haka!!""" kayi haƙuri ina sanka ka barni in rayu dakai don Allah, momy ta taka ta da ƙafa tace kima fini sanshi ko?"" nice na haifi abuna koni ban rayu dashi ba ssi ke?""" sakarta dan ubanka idan kuma na sake magana wallahi tsinuwa zata fito daga bakina, rubuta rubuta cikin bala"i da hayani take maganar, inda raihana take kwance faruk ya kalla sannan ya ɗora biron ya fara rubutawa kamar haka, ````ni faruk ahmad hukuma`````.................... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣7⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *Don Allah ina baku haƙuri akan matsalar da aka samu a page 36 ni bansan haka yayi ba saida akayi posting ake cewa yayi wani iri ba"a ganewa, to kuyi haƙuri niƙam bazan iya canjawa ba, kuyi haƙuri da yanda ya samu,* *KISSAR IYA ZAMA DA KISHIYA*:• "yar uwa ko wace irin kishiya Allah ya haɗaki zama da ita to kici maganin zama da ita, miye maganin zaman nan da ita?"" shine *HAKURI* ki zamo mai haƙuro da ita ko wane irin haline da ita, Ki tsarkake zuciyarki kiyo zama na tsakani da Allah da ita, kada ya zamo ƙo ƙaƙa tayi maki abu kice bazakiyi haƙuri da ba, sai kin rama ko kuma da miji ya dawo ki kwashi jiki ragajab ragajab kije kikai masa ƙara, kaga wane tayi man kaza ko?""" To ko kece da gaskiya hajiyata haushinki zaiji domin ya fita tun safe yawon fafutukar samo maku abinci ya dawo ga yunwa ga ƙishirwa ga gajiya, kila ma a waje wani ya ɓata masa rai, bai huta ba kin zo masa da wannan tashin hankalin ta yaya zaiga farinki?"" idan wani abun tayi maki yi haƙuri ki danne ɓacin ranki idan mai gidanku ya dawo ki tare shi da farin ciko da murna kiyi masa barka da zuwa, Idan yaci abinci yasha ruwa ya natsu, kins masa "yar tausa ahanakali cikin kwantar da murya zaki ce, don Allah mai gida kayiwa wance nasiha saboda abu kaza da abu kaza da takeyi bai daceba , kaga muguwar ɗabi"ace kada yara suyi koyi da hakan a gaba, Zaice lallai bai kamata ba, dan bazan so yarana su aikata haka a gidan aurensu ba, mai gida sai ya kira ɗayar matarsa sai yace ko wacce ta gaya masa meya faru?"" idan ya gama ji sai ya tsaya yayi hukunci na gaskiya yayi saboda Allah kada ya danne haƙƙin kowace domin dukka zamansa suke, Ki rungumi kishiryarki kuyi zama na gaskiya da amana kada kiyi zazzafan kishi akanta domin idan wata matsala ta sameki ta nakuda ko wano ciwo mai gidanku baya nan, "yan uwanki basa kusa dake itace zata taimaka miki , kada ki kyari "ya"yanta kada ki wulaƙansu kada ki azabatar dasu kuma kada ki wulaƙansu sannan kada ki takura masu kada kiyi masu horon yunwa kada ki hansu makaranta ki riƙa aza masu talla, komai zakiyi masu kiyi don Allah, ki ruƙa tunawa akwai ranar sakamako, Ranar da zaka girbi abinda ka shuka , "ya"ya amana ce a wajenmu, da kuɗi da "ya"ya ba"a masu mugunta don Allah ne kaɗai yasan wanda zai moresu a gaba, Kada ki wulaƙanta "ya"yan kishiryarki ki azabtar dasu kiyi abinda miji zaifi san naki "ya"yan ya wulaƙanta wa"ancan kinsan arxikin da Allah yayi wa wa"ancan ❓ kinsan mai zasu zama nan gaba❓ baza fa su taɓa manta tsanar da kikayi masu ba,baza su taɓa manta irin ƙiyayyar da kika gwada masu ba, Ko kuma kin taƙura wa kishiyarki kin tsani "ya"yan kina gallaza masu azaba kin shanye mijin duk abinda ya samo a tafin hannunki yake kina shirya wa kanki rayuwar duniya, kwatsam sai kika faɗi kika mutu, kinga kin bar mata mijin da "ya"yan naki duk sun zama a ƙarƙashin ikonta , ke kuma kina kabari kina karɓar mummunan saƙon da kika aikata a duniya, saboda haka duk abinda zakayi ka tuna Allah yana kallonka kuma duk abinda ka aikata alkairi ko kishiyarsa a rubuce yake cikin littafinka, ɗauki rayuwa da sauƙi sai komai yazo maka da sauƙi, Allah yasa mu dace, **** *ZAWARCI* *R*aihana dake kwance ƙasa kamar gawa, ganin faruk ya fara rubutu yasa ta miƙe da sauri jikinta yana ƙarma ta matsa kusa da faruk ta riƙe biron gam tana cewa ka rufa man asiri don girman Allah kar ka sakeni, shima faruk hawaye yake sosai, momy tace wallahi saika saketa idan ba haka ba, ban yafe ba, cikin kuka raihana tace faruk ka rufa man asiri kaga ka rusa man rayuwa kayi haƙuri ka barni in zauna tare dakai don Allah, momy fita tayi daga farlon , raihana na ganin ta fita, taci gaba da cewa faruk ka taimaki rayuwata kowa yana man kallon banda natsuwa ni karuwa ce, amma ka ka sheda ni ina da natsuwa kuma kaine mutum.na farko daya fara keta man rayuwata, kaine ka samu farin cikin da babu wanda ya samu kamarshi kodan wannan ka rufa man asiri faruk kada ka sakeni nayi maka alƙawari zakayi alfahari da aurena zan zamar maka farin ciki kuma zan zama mai biyayya a gareka, Nayi alƙawari bazan barka kayi kuka ko da nasanin aure ba, kayi haƙuri don Allah, insha Allah aur..............."""" bata ƙarasa maganar ba taji duka ta ko ina momy dukan raihana take kamar an aikota, faruk da sauri ya miƙe ya kare raihana haka momy taci gaban da dukan raihana da faruk babu ji babu gani, wata ƙatuwar dorina ce take dukansu, tun raihana tana iya magana har bakinta yayi shiru tun tana nunfashi har takai ta some, Faruk da yake rungume da raihana yaji jikinta ya saki idanuwanta sunyi sama sun kafe hankalinsa ya tashi ya shiga jijjigata yana wani irin kuka, idanuwansa gaba ɗaya sun kaɗe sunyi wani irin ja, kallon momy yayi sannan yace momy kin kashe masu ɗiya, kin matar da raihana, momy tace na kasheta kuma kaima saika gama rubuta takardar sakin in kashe ka, faruk yace haba momy miye don Allah wani irin mari takai mashi , sannan tace rubuta dan ubankan, jikin faruk yana ƙarma ya dauko takardar da biron ya ɗora daga inda ya tsaya, *ni faruk ahmad hukuma, raihana ina baki haƙuri akan abinda ya faru, kiyi haƙuri kuma kiyi ma momyna uziri nidai bazan iya rabuwa dake ba, ki zauna gida insha Allah da zaran komai ya daidaita zanzo in dawo dake, ina sanki* yana gama rubutawa ya nannaɗe ya bawa momy, ba tare data duba ba, ta buɗe jakarta ta saka a ciki, inda raihana take kwance taje ta kama hannunta sannan ta fara janta ƙasa ƙiyyyy kamar wata karya, haka ta fita da ita daga farlon a bakin get taje ta buɗe mota ta jefata, sannan ta bawa wata mata takardar tace kuje shi yasan gidan ki shiga kibawa uwarta kice ɗana bazai iya zama da karuwa ba, matar tace to, haka ta anshi takarda sannan ta shiga cikin motar driver yaja suka bar gidan, Faruk kuma ganin irin wulaƙanci da tayi ma raihana abun yayi mashi babu daɗi sai kuka yake har yanxun ya kasa samun natsuwa, tunanin darensu na jiya yanda ya kasance kawai yakeyi, Tunanin raihana kawai yake lallai ya yadda ko wane irin mace akwai irin baiwa da kuma ni"imar da Allah yayi mata, haƙiƙa raihana ta dabance, dan yayi aure aure ya auri mace sama da sha wani abu amma ita dai raihana ta dabance, banban kuma abinda yafi tsaya mashi a rai shine, yanda raihana ta kasance budurwa yana cikin wannan tunanin ne , yaji an kwaɗa masa wani abu akai ya faɗi ƙasa sumamme, Momy tana ganin yayi ƙasa tace kaɗan ka gani kan wannan yarinya ina iya kashe ka har lahira, tun yanxun kana kuka zaka rabu da ita, wato da na bari tafiyar tayi nisa ashe dani nake cikin matsala, dan yanda take wani sinsinne kai kila sai ta kwace man kai, Saida ta gama cas kaɗa masifarta sannan ta fice daga farlon tabar faruk cikin matsanancin hali, Alhajin daya auro wa faruk raihana , da yake zaune ƙofar gidansa tun shigar momy bai tashi ba har yanxun fitar ta, yana nan don haka tana fitowa, wurinshi ta tsaya sannan ta riƙe ƙugu cikin masifa da tijara tace to baƙin munafi na wargaza wannan cutar taka , idan ka sake shiga cikin sabgar ɗana sai nasa anci uwar kaa garin nan, dan ɗana ne, nice a haifi abuna ba wani yasha man wahalar naƙudar ba, kaji na faɗa maka, kaje ka auro ma ɗana karuwa, taxo ta kashe man ɗa ta tattara abinda gareshi a raba a baka kashi ɗaya ita kuma sauran ta riƙe to Allah yasa na gano ku kuma wallahi ni kaɗai ma gayyace, tana faɗin haka tayi gaba zungui zungui, Alhaji saida ya tabbatar da momy ta ɓace kwata kwata, sannan ya miƙe ya nufi cikin gidan faruk, sallama yake amma babu mai amsawa, saboda haka bai tsaya ɓata lokaci ba, ya ƙusa kanshi cikin farlon gidan, sallama yayi sannan ya kutsa ka shi ya shiga farlon , haggo faruk yayi a ƙasa baje kamar wanda baya nunfashi, dan haka da sauri ya isa wurinshi ya fara jijiga shi, yana kiran sunan shi, Amma shiru kake ji, alhaji tashi yayi da sauri yaje ya samo ruwa ya fara yayyafawa faruk amma shiru kakeji, hankalin Alhaji ya tashi sosai, dan haka wayarsa ya ciro ya kira wani ɗansa cewa maza ya fito da mota, ya sameshi gidan faruk su fito dashi zadu kaishi asibiti, ɗan yace baba ina drivern shi kuma ina masu kula dashi?"" kamar faruk mu fita dashi haka babu tsaro kasan fa akwai matsala Alhaji yace to mamanshi tace bata so ya zauna dasu saboda matar daya auro taxo ta hana ɗanta zaman lafiya, ta rusa mashi mashi jin daɗi kawao mota dai, ɗan yace tom Alhaji ya kashe wayar, yaɓa rungume da faruk a jikin shi, A ƙofar gidan su raihana motar tayi farkin itama matar babu tausayi a tare da ita bare imani, tana fitowa daga mota ta zagaya inda raihana take ta buɗe kamar yanda momy taja raihana itama haka ta jata har cikin gida ƙasa, umma dake duƙe tana wanki taji shigowar mutum kuma babu sallama da sauri ta juyo dan ganin waye?"" a daidai lokacin da take sakin raihana ƙasa tifff, Umma tace lafiya baiwar Allah?"" matar tace saƙo ne daga mai girma, umma tace waye kuma mai girma?"" matar tace kinji ana faɗin Faruk Ahamad Hukuma?"" soja mai harbi da bindiga , yayi harbi ya kashe babu abinda za"ayi kamar ya kashe cin naka, kuma ya taka wanda yake so kamar motar tana wucewa a kwalta, haka kuma mace ba komai bace a wurinsa ta ƙarasa maganar tana ɗaga ma umma gira, kinga shi mace a wurinsa hula ce, da kuɗinsa zaisa ya idan ya gama keta ma mace rayuwa sai ya bada saki kamar dai yanda kikaga ya bawa "yarki, Murmushi tayi sannan taci gaba da cewa haka yake kuɗinsa yake kashewa dan biyan buƙatar kansa amma fa baya neman mata, jakarta ta buɗe sannan ta zaro takardar ta ajiye a saman raihana dake kwance tana fitar da wani irin lumfashin wahala, matar tace hajiyata na barki lafiya sai kuma munzo kawo maki katin gayya dan gobe iwar haka soja nacan ya zama ango, ɗiyar gidan masu kuɗi ba talakawa da suka ƙare a gidan haya ba, wata irin dariya take irin maicin rai , tana kyakyatawa, sannan ta fita tabar gidan, innalillahi wa"inns ilaihir raji"un umma take faɗa a daidai lokacin da take ɗuƙusawa kusa da raihana , a hankali ta ɗaga ta sannan ta nufi ɗaki da ita dan gudun kada wasu suxo suga halin da ake ciki, bayan ta shiga ɗakin ta kwantar da raihana saman katifa, tana kallonta hawaye yana zuwa daga idon umma, cikin tausayawa tace ke kuma taki kaddarar haƙa taxo?""" raihana bata iya magana sai kuka take, umma tace kiyi haƙuri duk abinda yayi tsanani sauƙi yana kusa, takardar umma ta ɗauka ita dai bata iya karatu ba, kuma bata san abinda aka rubuta ba, kallon takardar tayi sannan ta kalli raihana dake kallonta kamsr ɗan bitinbutumi, ɗaga tatifar tayi sannan ta ajiye wasiƙar ita kuma ta fita dan dafa ma raihana ruwan wanka, Ɗan Alhaji da shi Alhajin suka kama faruk suka fito dashi, a mota suka sakashi suka kwantar dashi a gidan baya amma shima alhajin a baya ya shiga ya rungume faruk ɗan alhaji yaja motar suka nufi asibiti, ita kuma momy tana tafiya tana faɗa wai Alhaji yayi munafinci dan yaga faruk yana da kuɗi a kashe mata ɗa a kwashi dukiyar suje su raba ita kuma a barta da tagumi, koda taje gida ta faɗaw "ya"yanta wato ƙannen Faruk hankalinsu ya tashi, sukayi ta nunawa momy bata kyauta ba, sannan kuma tunda har tayi haka lallai ƙarshe hukunci akansu zai dawo, dan haka suka tilaswa momy lallai su koma suga halin da faruk yake ciki, yanda suke nuna abun da ƙara ma abun girma da wuce shi akan yanda momy ta faɗa itama momy ta shiga ta rarrabi, haka suka tashi wata ƙanwarshi itace taja motar suka nifo gidan faruk, ni kuwa nace ai kun makara, Asibiti mai kyau da tsada alhaji yakai faruk , suma ganin waye shi yasa likitoci suka taru kanshi dan ceto rayuwarshi, Alhaji da ɗanshi sun ware a gafe ɗaya suna magana, har yakr bashi labarin yau a masallaci da safe faruk yake ce mashi ya ƙarawa raihana wata ɗaya, dan yana san yayi mata alkairi mai girma kafin su rabu, ajiyar zuciya Alhaji yayi sannan yace ashe uwarshi baza ta bari tafiya tayi nisa ba, a daidai lokacin da wani doctor yazo wurinsu, yana cewa lallai yana buƙatar tsaro sosai, saboda haka su kula, Tun kafin mota ta gama parking momy ta fito jikinta yana rawa, da ɗan gudu gudu suma sauran duk bayanta suka biyo, suna shiga parlour suka ga wayam, hankalin momy ya tashi haka suka ƙaraɗe gidan kaff amma basu ga faruk ba, bayan sunyi tsaye a wuri ɗaya suna maida nunfashi kamar wanda sukai dambe da zaki, maibin faruk tace momy ai ga irinta nan, saboda wannan halin naki gashi nan mun jibge maki a gabanki duk wadda tayi aure sai an sakota, tunxa kema kanki bakiyi ma yaya nasiha yayi haƙuri ya zauna da "ya"yan mutane , kin ɗaure masa ƙugu yayi abunda yaga dama, ya auro waccan ya saki wancan ya wulaƙanta waccan ki faɗa ma ke wace ce da baza"a akan "ya"yanki ba, yanxun ga mata ukku a gabanki duk *zawarci* ga ɗaya nan katuwa batayi aure ba, wace irin rayuwace wannan?"" haka kika sa mukaxo mukaci uwar yarinyar nan momy muka wulaƙanta ta, amma ke shine kima tsareshi ya saketa, muma gamu a gabanki amma kullum kina cikin damuwa da addu"ar Allah ya bawa "ya"yanki mazan aure, kina wannan halin labari yana karaɗe duniya waye zai so mu?"" Momy tayi shiru kamar wadda aka zare wa lakka, lallai tayi babban kuskure, basu da mafita dole suka haƙura suka koma gida, Raihana bayan ta fito wanka Umma ta zubo mata tuwo amma raihana ko kallon tuwon batayi ba, kuka kawai takeyi , umma ta zauna kusa da ita sannan tace wai saki nawa ne ya baki,?"" cikin kuka raihana tace umma bansani ba, umma tace anshi duba mana, adaidai lonacin data ke miƙa mata, raihana tace bazan iya karantawa ba, umma ki ƙona ta, Umma tace bazan ƙona ba, zan haɗa inda na ajiye ta aminu in ajiyesu tare , raihana tace haka zakiyi ta ajiye wasiƙun sakin aure a ɗaki sai kace jere?"" Umma tace sheda ce, dan idan mutum yace bai sakeki ba, ko kuma yace sakin da yayi maki bai kai haka ba, sai a ɗauko a raba gardama , Raihana tace to shikenan, Umma taje ta saka takardar ta ajiye a inda ta ajiye ta aminu, bayan ta ajiye tazo ta zauna kusa da raihana, raihana ta kwashe komai ta faɗawa umma, umma tace to babu komai Allah yasa haka shine alkairi raihana tace amin, faruk bai farko ba sai 10:35pm kuma Alhaji bai tafo ba, haka kuma ɗansa suna tare amma dai yayi waya ya faɗa ma iyalinsa kuma yace kada a faɗawa kowa suna asibiti , Faruk yana farkowa ya kalli Alhaji, hawaye suka ci gaba da zubowa daga idonshi cikin damuwa da yanayi jin jiki ya maida kallonsa sama yana kallon silin ɗin ɗakin murmushi yayi sannan yace masoyin raihana ya dawo daga duniyar mutuwa, hawaye suka ci gaba da bulbulowa daga idon sa, lokacin guda kuma ya sake rufe idonshi yace gaba da kuka, Alhaji yace kayi haƙuri , kicin ƙarfin hali faruk ya miƙe yace ina?""sannan yace miyasa momy tayi haka ne?"" Faruk dai ya kwashe komai ya faɗa ma Alhaji sannan yace amma ban saki raihana ba, Alhaji yace to Alhamdulillah , komai zaizo da sauƙi, Faruk yace ma alhaji muje gida, Alhaji yace mu bari saida safe mana, Faruk yace muje kawai , saukowa yayi daga saman gadon likitocin suna bashi haƙuri ya bari ya ƙara samun sauƙi amma baibi ta kansu ba suka nufi gidan faruk , bayan sunxo ya ɗauki wayarsa ya tattaro duk wanda yasan yana bashi kulawa, don haka suna gama haɗuwa aka shirya motoci , Faruk yayi wa Alhaji godiya sosai sannan yayi masa fatan alkairi, ɗakinsa ya shiga ya ɗauki wayar raihana bayan ya fito yayi umarni da a rufe ko ina na gidan, Bayan an kulle ko ina faruk yace suje, suna fitowa a wajen gidan yayi ma Alhaji ban kwana, haka suka shiga mota suka tafi, akabar daga alhaji sai masu gadi, shima daga baya ya tafi gidanshi, masu gadi kuma sukaci gaba da tsaron gida, *** *T*unsa safe umma tana yin sallah n asuba, bayan ta gama ta tashi raihana tayi sallah, bayan raihana ta gama sallah n ne, umma tace ga ruwan zafi kije kiɗan watsa ko zaki sake jin ƙarfin jiki, bayan ta gama wankan ta fito, suna nan zaune suna fira, gar gari yayi shaaaa sannan umma tace bara taje ta samo masu abinda zasuyi kalaci............... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣8⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** *KISSAR KALLO*:• Kallo kala kalane, akwai harara akwai kallon banza akwai firgitaccen kallo akwai gigitaccen kallo, to duk irin wa"nnan kallon mai gida yafi ƙarfin ayi masa su, mai gida saidai ayi masa kyakkyawan kallo kiyi masa tattausan kallo wanda zai riƙa tsundumashi cikin halin sha'awarki, Ki rinƙa yi ma maigida kallon soyayya kina yin fari da idanunki, kina kaɗa masa su, idan kuna hira cikin nishaɗi ki ɗan riƙa sheɗaniyar dariya, Kina ware masa idanuwan cikin yanayin salon kissarki, ki rinƙa masa kallon ƙasa ƙasa, kina lumshe ido kiɗan riƙa ƙanƙancesu kin shanyesu, kina lumshesu cikin salon iya jan hankalin mai gida, Ki tsumduma shi cikin wani hali tsundumm, ki riƙa ɗan ƙasa da idanuwanki kina lumshesu kina rufe su kaɗan kaɗan kina buɗewa kamar mai shirin yin bacci, idan ya ɗan taɓoki sai kiyi harrr da idanuwan naki, ki buɗe su ki warsaya masa su, kiɗan shanye ki lunshe su, wannan shine kallo mai saukar da kasala, Ya kashewa mai gida gaɓoɓi, bashi da buri sai dai yaji ki tare dashi, A kula hajiyata, ba a zarewa wa miji ido , ba a kuma harar miji, saidai hararar kiss cikin salon soyayyarku idan miji ya ɗan ɓata maki, To anayin hararar kiss cikin salon ƙauna , hararar zaiyi ladaf, ya amsa laifinsa nan da nan, ***** *U*mma tana fita raihana ta sulala ƙasa ta kwanta, hawaye masu zafi suka fara kwararowa daga idon ta, tayi ajiyar zuciya sannan tayi magana a bayyane, lallai kowa da irin ƙaddarar sa wasu a jarabe su da uwa, wasu uba , wasu miji , wasu abokiyar zama { kishiya } wasu "ya"ya wasu wasu kuma dangin miji wasu ƙannen miji wasu kuma uwar miji, Lallai haƙiƙa ni kuma da uwayen miji Allah ya bani tawa jarabawar, shi aminu ya aureni saboda shine yake so na, maman shi ta koroni tasa ya sakeni, shi kuma faruk bansan sa bak sannk ba, amma ina ƙoƙarin gina mana rayuwarmu mai kyau da jin daɗi shima mamanshi tasa ya sakeni, goge wayenta idonta tayi sannan tace wai miyasa rayuwa take tsanan tawa?""" Umma dake tsaye bakin ƙofa, tace duk yanda rayuwa ta bada ki karɓa, a daidai lokacin take shigowa cikin ɗaki, raihana ta tashi ta sake rushewa da kuka, yanda take kukan yiiiiiiiii wani iri dai mai shiga rai, itama umma hawaye ta fara, sannan tace ma raihana kiyi haƙuri , dan baki san wulaƙancin da akaman gidan koko ba, raihana dake kuka ta tsagaita da kukanta sannan tace mi aka maki ne umma?""" Umma ta goge ɗan kwallar data zubo mata a ido sannan tace, koko naira ishirin nake siye, yau danaje nace a bani na arba"in, shine tace man ko nayi baƙuwa ne?"" nace mata raihana ce babu lafiya, tana nan gida, dan nasan yanxun sun san kina gida, dan duk abinda ake akan idonsu akeyi, Umma taci gaba da cewa kinsan abinda tace?""" raihana tace ah ah, umma tace dariya tayi sosai sannan tace wai har na fara masu yanga ɗiyata ta auri mai kuɗi ai gaki nan yanxun an sakoki sai in ajiye yanga, tana faɗin haka ta kece da dariya, umma tace raihana nace mata kiji tsoron Allah a ina nake maki yanga?""" tace haka nike, nace to babu damuwa, bani kokon, raihana bakiji yanda naji ba, babu daɗi naji, raihana tace ai kema umma miye kika faɗa masu don Allah?"" umma tace rabon ayi, raihana tace to Allah ya sawaƙe, umma tace amin, umma ta zubawa raihana koko a kofi ko alewa babu bare sugar, sannan ta bawa raihana taɓe ɗaya tace tasha kokon zata samu kuzari, niko nace tasha dai wahala koko da taɓe ai baya maganin yunwa, A ɓangaren faruk kuma yana cikin damuwa sosai, tunaninshi ta ina zai fara ma lamarin?"" lallai zaije ya ɗauki raihana ya sake mata wurin zama, wata zuciyar kuma tana hani ga shawarar shi, yayi haƙuri dai ya sassauto da zuciyar mahaifiyarsa dan tunda bata santa ko ta dawo gidanshi lallai zaman doya da manja zasu ci gaba dayi, Wayarta ya ɗauko da yaji tana ta kuka, dubawa yayi dan ganin mai kiranta, abinda yaga an sa, babbar ƙawa, taɓe baki yayi sannan ya maida wayar ya ajiye, wani kiran ne ya sake shigowa, amma faruk bai ɗauka ba, haka tayi ta kira har ta gaji ta daina wahalar da kanta, Gwaggo ce ta shigo cikin gidansu raihana bankam bankam babu ko sallama , ta fara cewa fatima ashe kuma raihana aure ya mutu?"" kam ai dama ina ganin gidan nan nasan ba wurin zamanta bane, gidan "yan gayu haka?"" mutum da kuɗinsa?"" a duniya yayi fice haba nace ina shi ina ɗiyar gidan mai wankin takalmi,..?? Ai kema fatima kinyi wauta, saboda tsabagen san abun duniya kika bayar da "yarki gidan kuɗi to gata nan anci uwarta ansha ruwan kanwa, daga umma har raihana babu wanda yayi ma gwaggo magana, haka tayi ta wulaƙancinta, da ɓatanci tana dariya kanajin dariyar kasan dancin rai akeyinta, ran raihana ya gama ɓaci dan haka tace, idan an sakoni miye damuwarki?"" ai kema inace da baba ya aureki aurenki bakwai, kuma duk inda aka sakeki baƙin halinki da mugunta yasa ake sakinki, da kika auri baba shima haka yayi ta haɗiyar gubarki saida kika kashe shi kika zauna lafiya, Gwaggo tace kam bura"ube?"" keni dan uwarki?"" dan kunga kun samu gidan haya ba"a tasheku ba?"" lallai zaki san na iya sharri yau ɗin nan sai kunbar gidan nan sannan kuma dan ubanki hukuma zata rabank dake, tana faɗin haka tayi waje da gudu tana ihu, gwaggo na fita Umma ta kalli raihana tace ke waye ya faɗa maki tayi aure aure ?"" raihana tace Umma gani nayi zata man wulaƙaci, ai baba yace zawarace ita ya aureta, umma tace to sai yace maki auren ta bakwai?"" raihana tace dan taji yanda naji a zuciyata, umma tace tunda shi mutum ɗan sharrine ai saika kiyayeshi, raihana tace to Umma ai maganar ta fito bazata koma ba, saidai a tari gaba, gwaggo na fita, bata shace ko ina ba, sai gidan wanda ya bawa su raihana hayar , gida, tana zuwa ta fashe da kuka, wai ta tadda suna shawara zasu siyar da gidan su gudu, shima yana ji hankalinshi ya tashi gwaggo tace idan ƙaryane yazo suje, haka gwaggo ta tattagoshi yana biye bayanta ita kuma tana gama zungum zungumm buzum buzum har gidan su raihana, shi kaɗai yayi sallama amma gwaggo batayi sallama ba, bayan sun shiga suka gaisa da umma, sannan yace miyasa zaku siyawarwa daka tsalle da gida?"" umms tace ranka ya daɗe muda akayi ma halakci ya zamuyi mu zama butulu?"" gwaggo tace wallahi a gaban idon ka take maka daɗin baki ka tashe ta kafin a yaudare ka, yace a,a ku saurara ba haka akeyi ba, ke fatima na barmaki gidan nan bisa amana idan kika cuceni ubangiji yana kallonki zaiman sakayya, Umma tace ni kuma zaka sameni mai amana, Yace ina kyautata maki zato amma kinsan shi mutum canjawa yake, umma tace bana ɗaya daga cikin masu irin halin nan insha Allah, to babu damuwa yace sannan ya fita daga gidan, raihana ta kalli inda gwaggo take sannan ta ƙalƙale da dariya, tace don Allah ya kikaji?"" kai andai ji kunya, kukan kura gwaggo tayi taje ta haye kan raihana tayi ta dukanta, saida ta gaji dan kanta ta barta, dariya raihana tayi sannan tace kiyi wannan itace damarki dan wallahi wata rana da kuɗi aka haɗaki ki dakeni baki iyawa, Gwaggo tace shegiya a haka dai za"a balbaɗe an rasa mai aure kullum kayanki na saman kai saboda baki zannuwa, raihana tace tunda dai ke mai baƙin hali kƙa zaunu nima sai an samu wanda zai zaunu dani insha Allah, wata tukunyar ƙasarsu gwaggo ta ɗauko ƙaton dutse ta rufasa ta ruwan cikin suka fito bull bull gwaggo tayi waje tana cewa sai kin rasa ubanda zai aureki, raihana ta ɗaga muryata tana cewa haka kike cewa kullum kuma Allah yafi ki, gwaggo na fita Umma tace Allah idan kika sake biye mata raihana saina ɓata maki rai, raihana tace Allah ya baki haƙuri uwa ta gari, ta ƙarasa maganar tana dariya, ***** *S*atin raihana huɗu a gida, abubuwa sunci gaba da faruwa, rayuwa dai tayi mata haggunce, amma har yanxun faruk baizo ba kuma bai aiko ba, danshi yana can abubuwa sun mashi yawa, amma raihana tayi mashi tsaye a zuciya, dan duk matan da yake aure bai taɓa auren matar data hana ma zuciyarsa saƙatta irin raihana ba, yayi magana da momy amma tace ya saurarareta, Raihana kwance a saman "yar yaɗin katifarsu tana ta tunani iri iri, kallon umma tayi sannan tace don Allah umma ki barni zanje gidan farida, umma tace gaskiya bazakije ko ina ba sai kin gama idda raihana zatayi magana umma ta dakatar da ita, sannan taci gaba da cewa kin manta ko rabuwarki da aminu haka babanki yace, to tunda bashi raye yanxun dole nima in ɗora yanda yayi maki idan kuma na sake ki satata sai ace kin zama ɗiyar mace babu kyara, raihana tace to Allah yasa mu dace , Umma tace amin, Umma taci gaba da cewa kiyi haƙuri kada kiga kamar na matsa maki kinji?"" raihana tayi murmushin ƙarfin hali don kada Umma taga kamar wani abu, amma lallai taso taje gida gidan farida kodan ta taje ta faɗa mata damuwarta ta samu sa"ida , Umma kuma tashi tayi ta fita ta fara surfen wake, don yi masu alala, itama raihana tashi tayi taje inda Umma take surfe ta ansa ta fara tayata, tana surfen umma tana ɗan bawa raihana labari suna firansu cikin nishaɗi amma raihana hankalinta ba"a wurin yake ba, Faruk zaune a gaban momy sai haƙuri yake bata maganar raihana amma momy tayi kunnen uwar shigiya dashi, wata ƙanwarshi ta shigo cikin farlon, inda faruk yake zaune taje ta zauna ganin yayanta yana hawaye yasa taji tausayinsa, kallonshi tayi sannan tace Yaya kayi haƙuri nidai ina bayanka, kuma ina tare dakai dan halin momy ni kaina ya fara bani tsoro, gamu ta tattaramu a gida ta ajiye bansan wannan dalili nata ba, kullum tsohon mijina sai yaxo biko amma momy tace bazan koma ba, to wallahi nidai na gaji dan haka ina neman alfarma ka ɗaura man aure in koma gidan mijina in rufa ma kaina asiri dan ni zamana da momy yasa na fuskanci rayuwa, lallai duk abinda ka wuce ka wuce shi idan har ka wuce zaman gida toya wuce a wurinka idan kuwa ka dawo dole kaga abinda baka so, Momy dake zaune saman kujera ta hakince kallon faruk tayi sannan tace wato ina nema maku matsayi a rayuwarku bakwa gani ko?"" ke kuma kike maganar wannan sakaran kije dan uban uwarki kice mashi yaxo ya mayar dake, tattaro ma sauran "yan uwan naki inji mai iya zama dani inji mai san zuwa gidan aure ta faɗa man, Tashi tayi taje ta tattaro su rankatakafff duk suka haɗu a farlo, bayan kowa ya hallara momy ta fara da cewa, ba wani abu yasa na taraku ba, inaso ku faɗa man shin kuma duk ra"ayinku ɗaya da hafsat?""" "yar hayani ta fara tashi kowa sai gunguni yake, faruk dake zaune gefe ya kallesu kowa yayi shiru sakamakon kallonsu da yayi, sannan yace ba surutu akace kuyi ba, cewa akayi su waye suke so su koma a gidan aurensu? Hafsat tace yaya ni, kallonta yayi sannan yace to kinsan kina san mijinki miye yasa kika dawo?"" hafsat tace yaya momy ce idan na kawo mata shawara sai tayi ta bayar da shawarar banza idan na faɗa mata halin da nake ciki a gidan aure maimakon ta bani mafita sai ta ɗora shawara marar ɗorewa, Daga baya ni kuma nayo fushi na taho ita kuma ta murje auren, Faruk yace to ai laifinki ne, ace ku duk abinda mazajenku sukai maku dole dole sai kunxo kun faɗa wa iyayenku, kinga ke yanxun abin ya wuce a wurinki kina so ki koma gdan aurenki amma ita tace baza ta koma ba, su iyaye ba komai ake faɗa masu ba, kin fahimta?"" sai kixo kijawa mijinki baƙin jini a gidanku dole wani abun sai kinɗan riƙa ragewa idan marinki yayi sai kice faɗa yayi maki, dansu iyaye duk abinda kayi ma ɗansu yana nan ya tsaya masu arai basa mantawa, Muma mazan haka ya kamata bawak duk abinda mace tayi maka ka kwashe kaje kayi ta yamaɗiɗi dashi, dole ita rayuwa wani abun saika rage, ciki badan abinci kawai kayi shi ba, wani abun ko ƙawa ko "ya"ya ko iyaye dole wani abun kasan maganar da zaka riƙa faɗa, kuma shima mijin naki ko a gidanku akayi maki wani bai kamata kije kiyi ta faɗa, saboda yau da gobe, kila kuma a wurin mijin naki bake ɗaya bace, ita rayuwa komai yana san sirri, Hafsat tace to nidai yaya tunda anyi haka gaskiya momy tayi haƙuri in koma godan mijina, ita kuma zainab dama yaji tayo, amina kuma ta samu wani mijin sai mu tattara mu koma, Dan an fara mana surutai a familynmu wai bama zama aure mu ukku muna *zawarci* ga ɗaya bata samu mijin aure ba, murmushi faruk yayi sannan ya kalli momy yace muna baki haƙuri, Momy tace to ba komai, zainab Amina hafsat duk kuje gidan aurenku amma ku sani ko zaku mutu koma miye kada wanda ta dawo man na gaya maku, duk suka ce sun yadda, momy tace to Allah ya bada sa"a, faruk yace amin a daidai lokacin dayake miƙewa tsaye, momy tace kai kuma zauna ina san magana dakai, dawowa yayi ya zauna, su kuma duk suka tashi suka fita daga farlon, gyara zama momy tayi sannan ta fuskanci faruk sosai, shi kuma ya sauke kansa ƙasa, momy tace kai kuma maganar aurenka fa?"" faruk yace ban samu wanda zan aura ba, momy tace to kai kuma cikin matan daka saki wace ce kake so?"" faruk cikin ladabi yace duk wanda kika zaɓar man, tace to jeƙa zanyi nazari, faruk yace to ngd, miƙewa yayi yabar farlon, bayan ya fita momy ta tattaro ƙannen faruk , tana neman shawarar su, wace ce matar da tafi dacewa ya dawo da ita?"" hafsat tace momy yaya ya wuce a zaɓar masa atar aure don haka ki barshi da nashi ra"ayin don Allah, idan mune haka ta kasance kanmu momy baza kiji daɗi ba, kinsa ma yaya ra"ayi auri saki, saboda yana da kuɗi , momy baki tunanin alhaki yasa shi yaci baya?"" kinsan ma ɗaukar alhaki yana sa mutum yaci baya a rayuwa, tunda Allah yasa ya auri wannan kuma hankalinshi ya natsu da ita, ki barshi , idan ma tana da wani hali zai saita ta, tunda kinsan baya san sakarci, ajiyar zuciya momy tayi sannan tace tunda kun haɗe man kai ai sai kuje kuyi duk abinda kuka dama, dariya hafsat tayi sannan itama ta tashi tabar farlon sai momy kaɗai tayi ta nazari iri iri, **** *B*ayan sati biyu aka ɗaura auren hafsat da tsohon mijinta, zainab kuma ta koma gidan mijinta da tayo yaji, Amina kuma da sabon mijin data samu, sai auta kawai aka bari a gidan, ansha shagali sosai ba zaka ga bikin ba, kace bikin *zawaru* bane, momy tayi farin cikin ganin duk kowa ya tafi ɗakin mijinta, amma taja masu kunne sosai cewa babu yaji kuma duk wanda ta kuskura aka saketa saidai tasan gidan da zataje, suma sunci ɗamara zama daram a gidan mazajensu, dan sun gane duk arxikin ka duk mulkinka komai kake dashi idan dai baka da aure to lallai kai hotone, duk girman ka idan baka da darajar aure , sai kiga ko shawara da babu mai saurarenki amma idan ƙanwarki tana da aure ita sai ayi da ita, to lalƙai saidai anyi haƙuri a gidan aure, *** *R*aihana ce, tsaye a bakin ƙofar ɗakinsu tana ta haɗa umma da Allah ta barta wallahi baza ta daɗe ba idan taje, umma tace babu idan zataje saita gama idda, raihana taci gaba da magiya amma fur umma tace babu inda zataje, raihana tace don Allah umma ki barni naje, umma tace zancen kike so daga nan bata sake magana ba, taci gaba da hidimar gabanta, momy tasa anxo anguwar su raihana an bincike mata halin raihana kafff, halinta da ɗabi"un ta, sannan kuma bugu da ƙari an faɗa mata cewa ba karuwa bace, sannan kuma ta tambayi abinda ya rabota da gidan mijinta, shima anyi mata bayani, momy taji natsuwa amma wuri ɗaya hankalinta ya tashi saboda ance mata auren dole akai mata, bata san mijin, to lallai irin abun zai faru da ɗanta, Dan lallai ta lura faruk yana san raihana amma ita tana sanshi?"" lallai tana sanshi saboda tayi kuka a gabanta kada ya saketa, to anya ba kuɗinsa take so ba,?"" kamar yanda akace mata ita alashe morny ce, shin idan ma wace ce ita duk haɗamarsu da zalamarsu lallai sunci su barshi, wayarta ta ɗauko tana san kiran faruk danshi ɗa ne mai ladabi a wurinta duk yanda yake san abu idan bata so baya so, bara ta kirashi lallai idan raihana zata yadda kawai yaje ya dawo da ita, kiranshi tayi sannan ta yaje idan wannan yarinyar zata iya zama dashi ya dawo da ita, amma lallai yayi ƙoƙari ya cusa mata sanshi a zuciyarshi., faruk yayi godiya, sannan ya kashe wayarshi, yana kashe wayar yace Yeeeeee, yana ɗan rawa, a bayyane ya fara magana yace momysco ai da haƙurina ya kusa ƙarewa, nayi haƙuri don dama bana so in dawo da ita ta fuskanci matsaloli, amma tunda kin bayar da goyon baya nasan ta yanda zan juyo ma lamarin, ....................., Raihana sai wani kuka take wai ita a dole zaman gidan nan ya isheta, umma ta rufa mata asiri ta barta don Allah ta ɗanje ta rage rana gidan farida, Umma tace daga yau idan kika sake man maganar zuwa wani wuri haƙiƙa ranki sai ya ɓaci, waike a kanki aka fara zawarci ne?""" kiyi haƙuri ki zauna a inda Allah ya ajiyeki wata rana sai labari amma sai kije kiyi ta raɓe raɓe akan mi?"" wani irin ihu raihana ta saki da gudu umma ta ɗauko icce zata ƙwaɗa mata, da sauri ta miƙe tayi cikin ɗaki da gudu ta kullo ƙofar, umma tace idan dai wannan halin kike so dani dake a gidan mu zuba, raihana dai tana ɗaki sai ihu take, wai ita an kamata an ƙunƙume ta a gida taya za"asan tana zawarci harma a fara santa?""" Abun yaso ya ba Umma dariya amma ta basar, raihana taci gaba da cewa ai sai a bari inyi gayu na in tafi ko wani ya ganni yaxo ya aure ni, Umma tace duk inda bawa yake haƙiƙa rabonsa yana binsa, koki fita ko kada ki fita lallai idan Allah ya ƙadda aurenki bayan gama idda sai kinyi shi, daga ɗaki raihana tace wancan zama bana shekar kusan huɗu ina gida babu wasu mazan kirki kowa kame kamene , umma tace ke kin isa ki kawo ma kanki na kirki?"" kiyi haƙuri ki samu natsuwa sai kiyi ta addu"a, don zaɓin Allah yafi na kowa, kuma shi aure lokaci ne dashi, raihana idan kikaji jarabawa da wasu suke ciki sai kinji ke a aljanna kike, duk abinda yayi tsanani sauƙi yana zuwa, kiyi haƙuri kuma ki zama mai haƙuri da jarabta, wata ma tunda take bata taɓa aure ba, kuma tana so kamar ta jawo namijin tace ya aureta don Allah, wata kuma har taxo duniyar ta koma batayi auren ba, wasu ma sai ansa ranar aurensu su mutu, wasu su mutu ranar aure wasu ranar walima, raihana kar ki bari zuciya ta tunxuraki kiyi abinda zakixo kina dana sani wata rana, tsaki raihana tayi sannan tace banma kara auren bare a sakeni , umma tace ai wanda ya halicceki yana jinki, maza ma ki tuba tun kafin mala"iku su amsa da amin, wayyo Allahana raihana tace, tana istigifari, Cikin kuka take cewa Allah ka yafe man idan wani laifi nayi maka ya ubangiji ka yaye man, ka bani haƙuri akan wannan jarabta ya Allah ka haɗani da mijin dazai riƙeni bisa gaskiya da amana, Allah ka tsallakeni daga sharrin uwar miji, yiiiiii yinnnnn yiiiii wayyyoooo hummmmmm haka take ta ihu kamar taɓaɓɓiya, Umma dake zaune a tsakar gida tausayi raihana ta bata, itama addu"a take tayata, lallai idan ka wuce abu ka wuce shi, haƙiƙa zaman gida bashi da daɗi , yinin ranar nan raihana kuka ta yini yi har muryarta ta daina fita saboda hitina, *** Da safe haka raihana ta tashi fuskarta tayi suntum, umma ta kalleta sannan tace raihana jiya fa k"b yaxo yaji labarin aurenki ya mutu yaxo zawarci kuma, raihana tace ɗan iska aini na gama dashi, shege macuci mai cutar sida, umma dai batayi magana ba, raihana ta kalli umma sannan tace umma yaufa saura kwana ukku in gama idda, umma tace a fita lafiya, raihana tace ina gamawa gidan farida zanje umma tace wai uwarmi ake gidan faridar ne, dariha raihana tayi sannan tace umma bazaki gane bane, umma tace yazan gane ki gane ?"" ai ganewa saiku "yan makarantar boko, Dariya raihana tayi sannan ta miƙe tabar ɗakin, umma dai tabi raihana da kallo tana fassalo abubuwa daban daban....................., **** *Y*au raihana tana cikin farin ciki don yau ji take kamar sallah anci uban gaye ansha kyau sosai, tana ta shiri zuwa gidan farida, wai ta gama idda, niko nace kodai ta gama hauka, Ban kwana tayi wa umma sai ta dawo, umma tayi mata fatan alkairi, raihana aka fito waje, a ƙofar gidansu tayi tsaye tana kallon santocin cikin unguwarsu murmushi tayi sannan tayi magana ƙasa ƙasa, tace to mun dawo kuma, a daidai lokacin data ziro ƙafarta ɗaya waje, ta fara tafiya kanta yana hayaƙin *zawarci* tayi tafiya sosai suka haɗu da gwaggo, tana ganin raihana ta bushe da dariya, sannan tace an fara kenan, zawarci nidai badai "ya"yana ba , shi yasa kullum sai an sakoki kamar akuya, ta sake sheƙewa da dariya, raihana dai ta raɓa gwaggo batayi magana ba, ta wuce abunta, gwaggo sai dariya take ma raihana haka za"a balbaɗe a titi, ita kuma raihana napep ta samu ta hau sai gidan farida, yau acan za"a baje koli......... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 3⃣9⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *Jinjina gareku masoya littafin zawarci, wannan page naku ne, gaba ɗayansa,* *KISSAR TSAFTA*:• tsafta itace babban jigo a rayuwar aure , "yar uwa da kin tashi kika sallami mai gida ya fita, share gidanki loko da saƙo ko ina, ki fitar da shirgi da karikice, ki gyara wurin sosai, Ki shiga kicin ki share ki gyara ki goge inda yake da yana, ki kakkaɓe komai ki haɗe wanke wanke kiyi ki gogesu ko wanne ki adanashi a inda ya kamata, toilet ɗinki kisa aizel ki wankeshi ya fita sosai kisa turaren ƙamshi, A dakin kada ko ina ki cusa kayan wanki kada ki ɗora saman kujera ko matse matsin dorowa kada ko ya kikaga tsakanin wuri kice zaki cusa tsummokara, ko kyan wanki, ba haka akeyi ba, Idan har haka zakiyi zaki jawo ma kanki sauro ɓeraye da dai sauransu ke wani wurin ma har kudan cixo ya samu wurin da zai lafe, kayanki kala biyu ko ukku haɗasu ki wanke, ko baki goge ba, kiyi masu linki mai kyau, ki saka a wedrop, itama ki goge ta fess ki samu turaren ƙamshi na kaya ki saka dan gudun warin ruma, Ki gyara gadonki kada ki barshi a hargitse ki ɗameshi da shimfiɗar gado mai kyau, duk ki goge ƙurar jikin gadonki kisa ruwa da ɗan klin ki goge kayan gadonki tasss, da wadrop da madubi, durowowi da dai komai na ɗakinki, Ki share yana don kada kixo kixo ya samu wurin zama, ki wanke kwatar gidanki ki gyarata dan kada ta riƙa maki wari, idan kin shiga wanka kada kiyi a fujanjan ki warwatsa ruwa ki fito, Dan zaki tayar ma da kanki datti ƙaiƙayi yaxo yana damunki, ki murji sabulu sosai ki dirje jikinki yana kumfa kina cuɗe shi kina durzawa, ki cuɗa hamatarki sosai da ƙasan nononki da matse matsin cinyarki, da duk inda kika san ɗauɗa zata iya zama da wuyanki ki wanke sosai, Ki rinƙa askin gabanki da hamatarki akai akai don datti da wari suna ɓuya a wurin,.. Dan Allah hajiyata ki kasance mai gyara jikinki kowane loko da saƙo don duk inda maigida yasa kansa yaji ƙamshi, **** *A* ƙofar gidan farida napep ta ajiyeta, bayan ta sallami mai napep ta shige, da sallama ta shiga gidan, farida dake kicin da gudu ta fito tana oyoo yooo, amma ni namayi fushi, murmushi raihana tayi sannan tace tuba nake ƙawata, Farida tace haba sai ayi ta kiranki a waya dan rainin hankali bakya ɗauka?"" raihana tace yaushe kika kira ban ɗauka ba?"" farida tace kullum ma saina kiraki bakya ɗauka, raihana tace Allah sarki wayar ai tana gidanshi, Farida tace gidan wa?""" raihana hawayen da take ɓoyewa suka zubo daga idonta, sannan ta matsa kusa da farida ta kwantar da kanta saman kafaɗar ta, ta fashe da kuka tana cewa babbar ƙawa an sakeni, Innalillahi wa"inna ilaihir raji"un, abinda farida ta faɗa sannan tace tun yaushe?"""raihana tace har yau na gama idda, farida tace subahanallah a daidai lokacin da raihana ta ɗago kanta farida taja hannunta suka shiga farlo, Bayan sun zauna ne, farida duk ta tashi hankali , ta kalli raihana dake ta faman kuka tana shashsheka , itama farida wasu hawayen suka zobo mata dan taya ƙawarta baƙin ciki, saida sukaci kukansu har suka gaji dan kansu sannan sukai shiru, Bayan sun natsu ne farida ta tambayi raihana abinda ya haɗasu?"" raihana tace ba komai mamanshi tasa ya sakeni, tsaki farida tayi sannan ta miƙe tsaye , cikin faɗa ta fara magana, duk yanda akai baki kyautata mashi ne, da yaji daɗin zama dake babu yanda za"ayi ya sakeki sai dana ce maki ki kyautata amma dan hauka kikaje ke kin samu gado kin haye kin kwance ki faɗa man a haka zakiyi yaƙin da zaki saka kanki a zuciyarsa ne?""" Raihana tace farida ba haka bane, farida tace da Allah rufe man baki, wannan ai sakarci ne da sakaci irin naki, bakisan mazan yanxun ba su basu san sakarar mace bakauya ba?"" maza sunfi san mace wayayya amma dama kinxo kin dunkume ɗaki miji na farlo kina ɗaki ki faɗa man taya zaki jiga ranshi?"", babu magana mai daɗi babu sannu da zuwa babu addu"ar Allah ya tsare hanya, raihana tace duk fa inayi farida, Tsaki farida tayi sannan tace da Allah rufe ma mutane baki, miyasa udan wasu matan suna kyautata ma mazansu sai ake ganin kamar asiri sukai masu ne?"" dole idan kina ajiye wannan kyaucin naki ki ajiyeshi nama gaya maki, yanxun haka zakiyi ta aure aure don Allah, farida ta sake fashewa da kuka ta faɗa saman jikin raihana sukaci gaba da kuka tare, saida sukaci kukansu suka gaji sannan farida tace to raihana miyasa ma don Allah tun farko kafin ki gama iddar baki faɗa man ba?""raihana tace babu waya a hannu kuma umma ta hanai fita ne, miƙewa farida tayi sannan tace bara inje in duba girki na, raihana itama tashi tayi tabi ta suka je kicin ɗin tare, tana kama mata aiki suna ɗan fira jefi jefi amma farida taji baƙin cikin dawowar raihana gida, kuma ta tayata addu"ar samun miji na gari, farida tace to saki nawa yai maki ne?"" raihana tace banma duba ba, farida tace gaji hauka an taɓa sakin ki bazaki duba ba?"" ki duba kiga idan saki ɗaya ne sai asan yanda za"ayi, Ɗan rainin hankalinma ko an kira baya ɗaukar wayar, ta ƙarasa maganar da ɗan guntun tsaki, haka dai suka yini suna fira da raihana tace zata tafi farida ta shiga ta ɗan haɗa mata sha tara ta arxiki sannan ta bata waya, amma ba sabuwa bace ta tace data canja infinix hotnot, raihana tayi godiya, farida tace mata bata so, tana mata haka, farida da kanta ta mayar da raihana gida, bayan sunje saida ta shiga ta gaishe da umma sannan raihana tayo mata rakiya taja motar ta tayi gida........., Itama raihana gida ta dawo, tana shigowa ɗaki ta shiga, ta cire kayanta, ta sake wasu, sannan ta zauna tana ta lallatsa wayar da farida ta bata, Umma dake tsakar gida ta kira raihana, ansawa tayi daidai lokacin da take miƙewa, ta fita tsakar gidan, umma gani ta faɗa, umma tace ga faten dankali nan nama ga yayi ruwa, kixo ki zuba, raihana tace umma banjin yunwa , umma tace to ɗauki tukunyar kikai ɗaki mayi kalaci dashi da safe, raihana tace to ta ɗauki tukunyar tayi ɗaki da ita, *** *A* ɓangaren faruk kuwa ya rasa ta ina zai hudo ma lamarin raihana, shin wai takardar daya bata anya kuwa ta gani?"", kai gaskiya bata gani ba, to momy ta bata kuwa?"" tambayar dai duk babu amsa, wata zuciyar tace mashi ya tura Alhaji, wata zuciyar tace ba wurinshi bane kaine zakaje da kanka, murmushi yayi sannan ya miƙe ya shige ɗakinsa dan fara shirin zuwa biko, murmushi yayi dan bai taɓa ba, shi baima san yazaice mata ba idan yaje, hmm yace sannan yace kai gaskiya bazan iya zuwa ba, kada yarinya ta raina ni, Wani tunani yayi sannan ta jinjina kansa dan lallai ya samo ma kanshi mafita, wanka ya shige, yana fitowa daga wanka bayan yayi shirin sa, shiga mai kyau yayi sosai, kallonka kansa yayi a mirrow murmushi yayi sannan ya sake kallon kansa gaskiya bazan iya ba, Wayarshi ya ɗauka ya fara kiran hafsat ƙanwarsa, bayan ta ɗauka ta gaishe shi ya amsa cikin isa da gadara, yace ina zuwa gidanki yanxun,,, tace to yaya Allah ya kawo ka lafiya, yace amin, Daya gama da hafsat ya kira wayar wani abokinsa bayan sun gaisa, yace sadiq kana ta ina ne?"", ya faɗa mashi inda yake, faruk yace mu haɗu dakai a gidan hafsat yanxun nan, yace to ba damuwa sai nazo, yana kashe wayar yace tam ya za"ayi?"" wayarsa ya ɗauka ya fito, yana fitowa da sauri duk wanda yake wurin suka miƙe dan jinjinawa, motar aka buɗe mashi ya shiga, babu ɓata lokaci yace sulaiman gidan hafsat, wanda aka kira da sulaiman yaba mota wuta, aka buɗe masu get suka ɓace daga wurin, A gidan hafsat dukansu a farlo suke zaune, ga sadiq ga faruk sai kuma ita hafsat ɗin, bayan ta gaisheshi ta kawo mashi ruwa da lemo, sannan ta samu wuri a ƙasa ta zauna, sadiq yace ranka ya daɗe gani, kallo yabisu dashi sannan yace sadiq dama maganar wannan yarinyar ne, sadiq yace wace yarinya?"" yace ke hafsatu miye ma sunan ta?"" dariya hafsat tayi sannan tace sunan tace yaya raihana , uhumm inji faruk ya faɗa , yafa san sunan ta iskanci ne, yace to dake da sadiq kuje ku dawo da ita, sadiq yace ah ah ranka ya daɗe ba haka akeyi ba, faruk yace ni haka za"aman sadiq yace ai ba munce ah ah ba, kaga yanxun ta daɗe a gida dole sai iyaye maza zasu je, faruk cikin ƙulewa yace anƙi aƙa saka iyaye mazan, hafsat tace yaya tunda saki ne, kai kaje biki da kanka mana?"" harararta yayi tare da ɗaure fuska sosai sannan yace banda kike mahaukaci ke da girmana anje biko?"" so kike yarinya ta raina man hankali ne?"", dansu na lura matan nan da sunga ana bin kansu sai suyi ta raina ma mutane hankali, sadiq yace "yar laɓai tunda dai kaine kake so dole kaji da kanka kaga idan ta ganka zataji daɗi a ranta, faruk yace duk ku barshi na gode, miƙewa yayi tsaye, da sauri hafsat ta miƙe tana cewa yaya kayi haƙuri , bakin shi ya taɓe ta tare da yayi magana ba, ya fice daga farlon , yana fitowa sule ya buɗe mashi motar suka bar gidan , hafsat tace aishi yaya saurin fushi wallahi kuma don Allah tunda kana san abu ba dole sai ka sauke girman kai ba?"", hmm lallai yarinyar nan dan ta samu yana santa ma take rainawa mutane hankali, niko nace taje ta raina , 😏 Tsaki yayi sannan yace ma sulaiman kasan gidan su wannan yarinyar?"" sule yace wace yarinya ce ranka ya daɗe?"" daka mashi tsawa yayi sannan ya faɗa mashi sunan unguwarsu raihana yace jeka ta can, da sauri sule ya juya sitiyarin motarsa suka doshi unguwarsu raihana, Banda tsaki babu abinda faruk yake yi, shi kullum ɗan zaiyi aure sai kace tattabara, dangin babanshi har sun gaji da halinsa, tsaki ya sakeyi sannan yace su basu ma san ban saketa ba, mahaukatan banza, idan na faɗa ai sunje su faɗa ma momy tace na raina ta, amma basarwa kawai zanyi , yauwa nan yayi, Ƙofar tsohon gidansu raihana suka tsaya, Faruk yace fita ka samu yaro ya kirawo ta, da sauri ya fita, wani yaro ya samu sannan yace kai shiga nan kace raihana taxo, yaron yace ba nan bane gidansu, sule yace ina ne?"" yaron ya nuna mashi da hannu, godiya yayi sannan ya koma motar, bayan ya shiga ya zauna yace Oga ga gidan can, Faruk yace nan ne, sule yace ai cewa akayi sun koma can, tsaki yayi sannan yace muje, jan motar yayi suka silala ƙofar gidansu raihana, bayan yayi parking ne, Faruk yace nashi nan, wata waya ya bashi sannan yace idan an kirata kanajina?"" yace Eh ranka ya daɗe, to ku gaisa kaga bata sanka ba, ku gaisa sosai sannan idan zaka tafi ka bata wayar nan kace akwai layi a ciki zakuyi magana, sule yace to, ya nashi wayar sannan ya fita, Raihana tana zaune a ɗaki tana ta faman ɗura kalanzir a fitilar kwai, yaro ya shiga yace ance ana sallama da raihana, da sauri raihana ta kalli inda umma take sannan tace kila ma k"b ɗin banzar nan ne, umma tayi dariya sannan tace ma yaron je kace waye yake kiranta,?"" bayan ya fita ya dawo yace wai ance kalifa ne, raihana tace kai ban zuwa, Umma tace a, a, jeki kiga waye, raihana tace wani kalifa umma?"" kodai kalifan munafunci, mutum ya faɗi sunan sa sai yace wai kalifa, tsaki raihana tayi sannan tace jeka ana zuwa, bayan yaron ya fita, raihana ta ɗauki hijabinta tayo waje, tana fitowa ta kalli sule sosai, sannan tayi tsaki, malam ya akayi ne?"" sule yace babu gaisuwa, tsaki ta sakeyi sannan tace kai nifa na tsani masu kayan soja idan baka sani ba, ta ƙarashe maganar tana yamutsa baki, Shi kuma sule baisan dalilin daya sa faruk ya bashi waya ya bawa raihana ba, kuma shine yasa sukaxo amma bai fito ba, sule kallon raihana yayi sanna yace ai bani ne na aiko kaina ba, Oga ne, raihana tace waye Ogan?"" da sauri sule ya dawo hayyacinsa yace sowry gashi wayar ya miƙa mata, tsaki raihana tayi sannan tace an faɗa maka ina buƙatar waya ne?""""" tsaki tayi kawai ta juya ta shige gida,......,.. Sule ya koma motar ya faɗa ma faruk yanda sukayi da raihana, tsaki yayi sannan yace jeka zan taho , sule yace ranka ya daɗ........., tsawa ya daka mashi sannan yace nace ka tafi, buɗe motar yayi ya ajiye wayar sannan ya tafi , Fitowa faruk yayi ya ƙare ma gidansu raihana kallo , taɓe baki yayi sannan ya girgiza kansa a wannan kangon matarshi tae rayuwa?""" lallai ya tausaya mata, niko nace dan baka san ma gidan na haya bane, Umma tace ma raihana har kin dawo ne?"" Raihana tace bar ɗan rainin hankali wai wani Oga ya aiko shi, kinji zancen banza, raihana bataci gaba da magana ba, taji yaro yana cewa ance raihana taxo inji mijinta, Daga Umma har raihana tare sukayi magana waye mijin nata?"" dukansu haka suka faɗa, yaron yace wani ne, raihana tace je kace nan gidan babu matar aure, yaron ya fito ya faɗawa faruk, murmushi faruk yayi sannan yace kaje kace Faruk ne, yaron ya dawo yace wai ance Faruk ne, Raihana tace kaje kace mashi anyi mata aure, Umma da bata san kowaye ba, tace ma yaron kai yakanan, yaron yace to, ƙofar ɗakin umma ya matso sannan yace gani, umms ta kalli raihana sannan tace waye shi?"", tsaki raihana tayi tace shine ya sakeni, Umma tace ma yaron je kace tana zuwa, bayan yaron ya fita, Umma tace kije kiji kiran da yake maki, raihana tace da Allah umma ki barshi uwarshi bata so na, tasa ya sakeni to mi kuma yake nema a wurina?""",,,,,, Umma tace kedai jeki, raihana tace Umma don Allah ki barshi, Umms tace wallahi idan baki fita ba, zanje in shigo dashi yaga wannan ɗakin da aka jera layin jikkuna kamar ɗakin "yan bodin, dariya raihana tayi sannan tace yi haƙuri, Umma tace kije kiji uzirinsa, duk yanda kake da mutum idan ya tako yaxo gidanku ya wuce wulaƙanci, kije kiji abinda zaice maki, Raihana tace to, turare ta feshe jikinta dashi sosai ta ɗan gyara fuskarta , ta ɗauki kaya masu kyau ta saka, Umma tace to kin gani, ke ba yarinya bace , ki fitar da tsoro ko shakku tunda shi kai tsaye cewa yayi ace matarshi taxo, tsaki raihana tayi sannan ta yafa gyalenta tayi ƙofar gida,.................., 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣0⃣ *AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *** *KISSAR SHAGWAƁA* :• "yar uwa kinsan rayuwa ba ta tafiya daidai yadda kake so, dole saika ƙanƙantar da kanka a wajen wanda kake ƙarƙashinsa, dole ke mace ke aka sani da aji da yauƙi da yanga , don Allah kada ki rinƙa buɗe murya kamar wata gardi idan kina magana da mijinki, kada ki rinƙa sakin baki kina kwakwata dariya, Dariya da mai gida dariyar aji akeyi mai cike da salo na kiss , duk sadda kike tare da mijinki ki narke masa ki zamar masa "yar beby, duk sanda yake zaune baki da wurin zama sai jikinsa, ki rinƙa masa fira mai ɗan shirme a ciki wadda zata riƙa saka shi dariya, Kada ki saki ciki a gaban mijinki ki ta faman haƙar abinci yana kallonki , Allah raina miki wayau zaiyi idan kince baza ki iya abu ba, yace duk cin da kike yi?""", Ai kin iya cinye abinci, Idan miji yana nan kaɗan akecin abinci ana yauƙi da yanga kamar dole kike ci, zakiga gar ririta ki yake yi, idan ya gaji da yangarki ya karɓi cokalin yace shi bara ya baki a baki, ya fuskanci bakya san cin abinci, idan miji yana nan abinci kaɗan zaki zuba a filet, wanda zaki ci, idan kuwa baya nan ki loda abincinki kici ki ƙoshi, Idan shi zaki bawa abinci ki zubo masa da yawa idan ya fara ci yace miki ya ƙoshi kada ki yadda sa masa rigima kice baki yadda ba idan dai bai cinye ba, yaje wani wuri yaci a can , ke kuma ya barki da wahalar girki yaƙi ci, yita tura masa sai kinga ya cinye, Saboda abinfi san namiji ya rinƙa ci yana ƙoshi , idan ba haka ba sai ya zama raggon namiji bazai iya biyawa matarsa cikakkayar buƙatar ta ba, kada ki yadda idan mijinki ya shigo daga masallaci sallahn isha"i da daddare yace miki zai kuma fita, sa masa kukan kissa marar hawaye, Ni bazan yadda ba ka fita ka barni a gidan nan ni kaɗai ba, saidai mu tafi tare idan yace kiyi haƙuri yanxun zanje na dawo sai kice ah ah nidai ban yadda ba, saidai idan zance zakaje, nidai gaskiya banzan yadda ba, sai ka gaya man wurin wacce zakaje, sai kiyi fushi ki juya kiyi cikin ɗaki, Kina mai kuka amma fa ba kuka mai hawaye ba, zai fasa fitar ya biyoki ɗaki dan ya lallaɓaki ya fice zaman majalissa ko raka wani abokin zance ko kuma shi yaje wurin wata buduwar wai dan ya rag dare, jifa rashin aikinyi, ya bar matarsa ta aure a gida ya tafi neman magana wurin wata budurwa da yasa ba aurenta zaiyi ba, Idan ya biyoki ɗaki zai baki haƙuri dan ya samu ya fice sai ki miƙe tsaye ki cire hijabin da kika ɗora akan rigar baccin ki ko kuma after dress da kika ɗora kan rigar baccin kice ka nuna man a jikina miye bani dashi?""" mai wata "ya mace tafi da har zaka tafi wurinta,?"" sai ki girza ƙirjinki meye baiji maka ba a halitta daka raina, zaka barni kaje ka ƙarewa wata kallo?""""" Sai ki saka kuka ki faɗa saman gado haba hajiyata kinsa sheɗaniyar rigar baccinki kin girgiza jikinki yaga komai yana motsi kin faɗa gado yaga komai naki yana rawa kinfa ɗaga masa hankali , babu idan zai fita dole ya nufo inda kike "yar uwa donme bazamu rinƙa jawo hankalin mazajenmu garemu ba?""" zamu bari wasu suna yaudarar mana su a waje ?"" ko zuwan da zaiyi ya ɓata ƙokaci a wurinta suna fira, an ƙwareki bare kuma ya ɗauki wani ya bata kinga ai an rage ki, dan udan yayi niyyar sabowa maki kaza a daren idan yaje ya bawa wata kuɗin ke sai kiga ko ƙifi bazai kawo maki ba, Kinga sakacinki yaja maki, da rashin kulawa, da girman kai, waike a dole kada miji ya raina ki, wallahi muna sakaci fa ko wani abu ya haɗamu da mazajenmu sai kiga mace wai bata girki bata shara babu wanke wanke, ba wanka ba wanki, sannan kuma bazaki bashi haƙƙinsa ba waike an ɓata maki rai sai ki rama ta haka?"" to wannan bashine gyara ba, wannan ɓatawa kikayi idan miji bamai tsoron Allah bane miye zai hana bazaije neman matan banza ba?"" dama su haka sukeso kinga an barki da hauka, sai ya kawo ido ya zuba maki, kafin ki ankara kuma an tadaki aiki, don Allah mu kula mu gyara saboda samun kwanciyar hankalimu Allah yasa mu dace,............ *** *Zawarci* *A* ƙofar gida raihana tana fitowa daidai ƙofar gidansu nan tayi tsaye, shi kuma ɗan girman kan yana kallonta baiyi mata magana ba ita kuma bata matsa ba, nan tayi tsaye, tunda yaga bata matso ba kuma bata da niyyar tahowa yasa yayi alƙawari da zuciyarsa ko zasu kwana a haka shi bazai mata magana ba, wannan yana ɗaya daga cikin abinda yasa ya tsani yaje wurin mace, wai idan anzo a wurinsu lokacin suke jin wani rashin mutumci waisu anzo biko, tsaki yayi sannan ya ɗauki ƙafa ɗaya ya ɗora saman ɗaya, wayarsa ya fiddo yaci gaba da latsawa, Raihana kuma tana ganin haka, wata zuciyar tace mata kam lallai yama raina maki hankali wata tace ba haka ake rayuwa ba, mutumin daya taso daga wani wuri yaxo saboda ke, ya kamata kiyi mashi uziri kiji abinda yaxo dashi sannan kinsan miye mafita, kallon inda yake zaune saman dakalin ƙofar gidansu , shiko hankalinsa yana kan wayarshi, ganin baida lokacinta yanda ya nuna ma baisan Allah ya ajeta ba, yasa ta sauƙi girman kai ta matsa kusa dashi, Kugu ta riƙe taɗan jijjiga kamar mai shirin kai masa duka, sannan tace malam ya akayi ne?"" bai ɗago ba kuma baiyi magana ba, ƙara matsawa tayi kusa dashi tace gani........., har yanxun idonshi yana saman wayarshi, baiyi magana ba, raihana tace wallahi idan baza kayi magana ba, zan koma, murmushi yayi amma bai kalli raihana ba, yace to ai kina iya komawa, sai kixo kaina haka gatsal babu sallama babu gaisuwa kixo ki riƙe kugu kamar zaki zaneni?""" tsaki raihana tayi , kallonta yayi sannan yace ki daina wulaƙanci babu kyau, raihana tace a ina nayi wulaƙancin, murmushi yayi sannan ya ajiye wayarsa a gefe, hannunta ya jawo ya zaunar da ita kusa dashi, sannan yace barka da yini, yana kallon fuskarta, shiru raihana tayi, Faruk yace miye?"" raihana tayi shiru, sai buɗa hanci take kamar wanda ta kada ƙato, Faruk yacd ina magana baza kiman magana ba dan nazo gidanku?"" ya faɗi maganar cikin sigar wasa, amma raihana an wani murtuke fuska wai ita anzo biko, murmushi faruk yayi sannan yace muje zanga mom ɗinki, raihana tace ita ba mom ake cewa ba, sunan ta umma, yace to muje in gaishe da umma, raihana tace saboda mi?""" baiyi magana ba, ya miƙe tsaye, ganin yana neman shiga cikin gidansu tace du Allah malam dakata, ina zuwa bara inje in faɗa mata zaka shigo ko?"", dariya yayi har dinfull ɗinsa ya fito, komawa yayi ya zauna, Ita kuma jiki yana rawa tayi cikin gida, tana shiga ko sallama babu ta faɗa ɗaki, tana ɗa zaro ido, tacd Umma gafa Faruk nan da gaske zai shigo duk kece kikai mana baki , haka zai shigo yaga ɗakin nan umma,?""" Raihana tace bari inje ince kawai kinyi bacci don Allah, Umma tace haba ba haka za"ayi ba, barshi ya shigo raihana tace haba umma don Allah ji ɗakin nan?""", kalli katifar nan mai kama da tabarma, haba don Allah, Umma ko a ajiyeshi a zaure ne?"",,,, ko a tsakar gida?"" Umma dai bata sake magana ba, raihana tayi ta magana umma bata bata amsa ba, ganin haka yasa ta tattara katifar da cusa bayan ƙaure ta ɗauke lodin kayansu da aka ɗaɗɗaure kamar ɗakin "yan bodin ta fita dasu takai wani ɗaki, da sauri ta dawo ta sharw ɗakin sannan ta shinfiɗa tabarma, garwashen wuta ta ibo tasa turaren wuta, sannan ta fita............ tana fita umma tace hegiyar mata da zakixo kiyi ta man ƙa"ida, tashi tayi ta fita ɗakin da raihana takai kayan ta samu kaya masu kyau ta saka, amma bata fito daga ɗakin ba, ta zauna, Raihana kuma a zaure taci karo da faruk, yajowata jikinshi yayi ya rungumeta sosai yana sauke ajiyar zuciya, raihana cikin masifa tace haba don Allah miye haka kasan Allah ya tsine ma masu irin wannan halin babu kyau fa, tana ƙoƙarin kwace jikinta, Sakinta Faruk yayi sannan yace miye haka?"" miye abun zunubi idan na taɓa ki ne?""" raihana tace du Allah idan kana shigowa ka shigo dare yana yi tayi gaba, saida ta shiga tsakar gida ta juyo dan cewa faruk ya shiga, amma sai taga wayam, gabanta ya faɗi, da sauri ta dawo zaure, baya nan, subahanallah abinda ta faɗa, da gudu ta fito ƙofar gida, Zaune ta ganshi saman dakali, ajiyar zuciya tayi sannan ta matsa kusa dashi tace miye haka ?"" taɓe baki yayi sannan yaɗan ɗaga girarenshi yace, to ai naji sai faɗa kike kada in shiga gidan naku ki zane ni, hmmm raihana tace sannan tace to muje, kayi haƙuri, yace to miyasa kike cewa nayi xunubi idan na riƙe ki?"",,, raihana tace ai kasan dalili kaima, Faruk yace wane irin dalili ne?"" ki kikasan hakan amma ni bansan komai ba , Raihana tace baka sakeni ba?""" idanuwa Faruk ya zaro tare da miƙewa tsaye cikin sauri, yace waye yace na sakeki?""" raihana tace kaine ka rubutu?""" Faruk yace ni?""" yana dafa ƙirjinsa, raihana wallahi ko, sassauta magana faruk yayi sannan yace ina takardar da nayi sakin ne?""" raihana tace tana nan umma ta ɓoyeta, Faruk yace to ni Allah ya sani ban sakeki ba, amma waye ya baki?""" raihana tace nima bansan wanda ya bani ba, amma umma ta ajiye, Faruk ya kalli raihana sannan yace ba kince kada kn sakeki ba?"" raihana tace idan nace ai maganar nawa batayi amfani ba, Faruk yace waye ya faɗa maki maganar ki bata da amfani a wurina?"" muje gidan, raihana tayi gaba faruk ya bi bayanta , har cikin gida, sallama tayi ta shige ɗaki, bayan ta shiga ta bawa faruk damar shiga, sallama yayi shima ya shiga ɗakin, Raihana ta nuna masa wurin zama ya zauna, sannan tace bara ta kirawo umma, yace tam, fita tayi shi kuma yabi ɗakin da kallo, yana ɓata fuska kamae yaga kashi, Allah ya sawaƙe, Allah mun gode maka, a daidai lokacin da raihana tayi sallama ta shigo, umma na biye da ita, suka shiga baki ɗaya, Bayan sun shiga ne, faruk ya cire tabarau ɗin idonsa, ya gaishe da umma cikin girmamawa da ladabi, bayan gaisuwa , raihana ta fita ta kawo ma faruk ruwa, shiru ya biyo na wasu lokutta, sannan faruk ya fara magana, cikin sinnar da kai, Yace Umma dama naxo ne zan tafi da matata, Umma tace matarka kuma?""" Faruk yace Eh, murmushi umma tayi sannan tace ai ta gama idda, idan akana ra"ayin sake zama da ita, aisai kaje ka sanar da dangin babanta, amma idan ita ta yadda zata sake zama dakai, Faruk yace wata irin idda kuma Umma?""" Umma tace wadda kasan anayi dai kamar yadda addini ya tana da, Faruk yace to waye ya saketa da zatayi idda kuma?"" Umma tace kaine, girgiza kai faruk yayi sannan yace ko ɗaya, ni ban saki *RAIHAN* ba, waye ya baki takardar ne?""" Umma tace wata mata ce, Faruk yace mu gani?""" Umma tace to ai babu buƙatar gani tunda kasan abinda ka rubuta a ciki, Faruk yace ai da kunga abinda na tubuta da bakice ta gama idda ba Umma, Umma ta kalli raihana sannan tace saki nawa ne yayi maki,?"""" Turo baki raihana tayi sannan tace ai gaya a gabanki ya faɗa maki mana, kai nawa ne ka bayar ma?""" ɗaure fuska faruk yayi sannan yace ban bayar da ko ɗaya ba, ɗauko man takardar nace miki, ya ƙarasa maganar cikin hargowa, tashi raihana tayi a bayan ƙaure inda ta rataye jakarta, ta sauko ta fiddo takardun saki na aminu dana faruk, tazo ta kawo mashi, ansa yayi sannan ya fara buɗe ta aminu, saki ukku ne ya gani, murmushi yayi ya ajiyeta a gefe, tashi ya buɗe yaga ganda ya bada rubutun haka yake dai, ya miƙama raihana yace ta karanta da ƙarfi kiwa yaji, Ansa tayi ta karanta, bayan ta gama faruk yace kuma kamar yanda nace idan komai ya daidai zanzo in dawo da ita, don haka yanxun zan tafi da ita, Umma tace a,a ba"a haka, kaga dangin babanta da mutane duk haka na faɗa masu an saki raihana amma ka bari idan Allah ya kaimu gobe zanje in masu bayani, sai kaima kaje , Faruk yace A,a matata ce ni bana buƙatar zuwa wurin kowa tunda nasan banyi saki ba, amma miye ya hana ku duba Umma?"" tace aini kawai raihana tace ka saketa, ni kuma ban iya karatu ba, na duba amma sai kawai na ajiyeta, kuma na tambayeta saki nawa ne tace bata sani ba, Faruk yace to babu damuwa Allah yasa rayuwarmu takai goben, Umma tace amin, tashi tayi ta fita daga ɗakin, kamar jira yake ta fita, inda raihana take zaune ya miƙe yaje, yana zuwa hannunta ya riƙe itama ya miƙar da ita, Yace yarinya yau da kin bini munje gida tare, hmmm, raihana tace hmm miye?"" yace ki bari sai Allah ya kaimu goben, raihana tace hmmm , murmushi yayi sannan yace kema kin rama ko?""", Murmushi tayi, batayi magana ba, agogon hannunsa ya duba yaga 11:02pm yace kinga baɗa inxo in wuce, raihana tace to sai Allah ya kaimu, hannunta yaja suka fita tsakar gida, ƙofar ɗakin da umma take yaje kusa da wurin yayi mata saida safe, amma bai shiga ciki ba muma bai ɗaga labulen ba, Kuma har yanxun hannunta yana cikin hannunshi, a zaure yace to ta koma, sai Allah ya kaimu, raihana tace tom, saida ya tafi sannan ta kulle gida ta dawo, lokacin data dawo har umma ta shinfiɗa masu katifarsu, raihana tana dawowa kwanciya tayi, tana kwanciya, umma tace to miyasa kikace man ya sakeki ne?""", Raihana tace Umma mamanshi tace saiya sakeni ne, tsaki Umma tayi sannan tace amma ai da kin duba sai a baka abu bazaka duba kaga miye ba?"", yanxun da baizo ba sai kiyi aure da auren wani akanki?"", ki daina haka na faɗa maki, idan ance an sakeki kawai ki duba ki gani abinda Allah ya rubuta baya gogewa, raihana tace to Allah ya bamu dacewa umma tace Amin, *** *W*ashe gari wurin 2:58pm, umma tana ta shirin tafiya wurin dangin baban raihana dan faɗa masu komai, taji sallama yayan baban raihana, yana cewa a kawo tabarma suna tare da baƙi, Umma tace to baƙin bama su shigowa bane?""", yace a zaure zamu zauna, umma tace to, ɗaki taje ta ɗauko tabarma ta bashi, yana ansa ya fita da ita, A zaure bayan baba yaje ya shinfiɗa masu tabarma , aka zazzauna, baba ya kalli Alhaji ya kalli faruk sannan yace to ina saurarenku Alhaji, wato shi Faruk da safe gidan Alhaji yaje yayi masa bayanin duk yadda sukai da umman su raihana, sannan yace mashi suje wurin dangin baban raihana, saboda abun yaxo haka, to shine lokacin da sukaje suka sameshi da baƙi, su kuma wasu sunje neman auren raihana, saiga su Faruk suma sunxo da nasu zanje don haka aka rantafo akayo gidan su raihana don jin ya abun yake.........,,, Baba yace to Alhaji kace Faruk bai saki raihana ba, Faruk da yake zaune gefe guda ya duƙar da kansa ƙasa, Alhaji yace lallai bai saketa ba, matsala ce daga gida, kuma haka ya rubuta, baba yace to a kira raihana, bayan an kira raihana, gaisuwa tayi wa kowa dake wurin , sannan baba yace tsakaninki da Allah saki nawa faruk yayi maki?""" raihana ta ɗago fuskarta ta kalli kowa na cikin zauren sannan ta mayar da dubanta ga baba, tace a takardar daya bani babu saki, Baba yace miyasa kkace ya sakeki?""",,,,, tace saboda naji mamanshi tace sai ya sakeni, kuma naga yayi rubutu ya bani, dan lokacin da ya rubuta bana cikin yanayin iya magana ne, dana zo gida nace an sakeni, baba yace a lokacin baki duba ba?""" Raihana tayi rantsuwa bata duba ba , Alhaji yace taje ta kawo su gani, miƙewa rainaha tayi taje ta kawo, suna dubawa kowa ya gani kuma aka tabbatar da rubutun Faruk ne, dan haka dai akayi dai "yan cecekuce daga baya, Alhaji yace to ayi haƙuri, Duk abunda ya faru sai ayi haƙuri tare da addu"ar Allah ya kyauta gaba, bayan an gama duka an natsu Faruk yace to zaizo ya ɗauki matarsa anjima, baba yace kayi haƙuri a saka lokaci, Faruk yace shifa lallai yau zai ɗauketa, Alhaji yace kayi haƙuri su saka lokacin?""" Faruk yace tam, baba yace kayi haƙuri, inda raihana take ya kalla sannan yace ke raihana yaushe zaki koma ne?"", jin an kira sunan raihana yasa Faruk ya ɗago kansa da sauri yana kallonta, itama shi take kallo, ƙanƙace idunuwansa yayi sannan ya buɗe su duka, yana jiran yaji abinda zatace, Raihana tace sai bayan sati biyu, baba yace to Allah yasa rayuwarmu takai, Faruk ɗaure fuska yayi har aka tashi bai sake magana ba, daya tashi tafiya haka yayi wa su baba bulalar kuɗi ya tafi yabarsu da jinya, bayan su Faruk sun tafine , su baba suka shigo, suka nunawa Umma, Umma tace sun gode wallahi, haka suka ba Umma wani abu daga cikin kuɗin amma furr umma bata karɓa ba, sunyi juyin duniya amma taƙi ta ansa, haka suka haƙura suka tafi, raihana kuwa waya ta bugawa Farida ta kora mata duk bayani, Farida tace yayi daidai , ya kamata ki kimtsa hajiyata a gyareki ki koma sabuwa, a dilke mana ke, gobe insha Allah zanzo raihana tace Allah ya kaimu lafiya sai kinxo, Faruk yaji baƙin ciki da raihana bata yadda ta biyoshi ba, duk ki gama zaki zo ki sameni da hukuma kike magana, wato ƙarshn sunan sa, Faruk Ahmad Hukuma, shine yake cewa zata san da hukuma take magana, **** *D*a hantsi Farida tazo gidansu raihana, bayan sun gaisa da Umma suka shige ɗaki da raihana saidai su ƙulla wancan aka kwance, don haka farida tace mai dilka zatazo yau ta fara mata, kuma ta sallameta , wasu kayan matan da ta siyo mata ta fiddo ta bata, tace aci gaba da gashi hajiyata komin kyau ɗinka sai ka ƙara da wanka, haka dai taci gaba da bata shawarwari, suna ɗaki har mai gyara jikin taxo ta fara, saida farida taga an fara sannan tayi masu sallama ta tafi gida, ita kuma mai gyaran jiki zata zauna nan taci gaba da aikinta, Tunda faruk ya tafi har yanxun bai sake dawowa ba, gidansu raihana, yana can shima yana uzirin sa, *** Kwanci tashi babu wuya a wurin Allah raihana dai ansha gyara an gyaru sosai , kuma yaune ranar da Faruk zaizo ya tafi da ita, dan yace baya buƙatar kowa ya rakata, kuma shine zaizo da kansa ya ɗauki matarsa, da farida da zulaihat ne kaɗai a gidansu raihana tunda ba wata gayyar arxiki tayi ba, kunsan dai halinmu mu mata, sai ɗora raihana akeyi ana bata shawara mai ɓillewa ba wadda zata halakar da ita ba, Suna nan har aka kira sallah isha"i saida raihana taci gayunta cikin shiga ta alfarma da burgewa, saida suka tabbatar ta gama ƙimtsuwa sannan sukace ma raihana zasu tafi, farida tace ma zulaihat suje ta ajiyeta a gida, haka suka tattara suka tafi gida ya rage daga umma sai raihan *F*aruk baizo ba, sai wurin 9:30pm, kamar yanda yayi alƙawari, don haka bayan yayi parking ne, ya samu yaro ya turashi cewa zai shigo tunda baya da number raihana, ba ɓata lokaci yaron ya dawo yace ance tana zuwa, bayan yaron ya tafi Faruk ya shiga cikin zauren gidan su raihana, bayan ta fito ne, suka gaisa yace suje ciki, juyawa tayi suka shiga tana gama zuiiizuiiii yana bin bayanta, bayan sun shiga ne, suka gaisa da umma , sun ɗanyi fira sosai, sannan faruk yace ma raihana ta tashi su tafi, yana magana kamar jira take ta fashe da kuka, wiwiii, Umma tace miye haka?"", Faruk dai baiyi magana ba , umma tace bakiji abinda yace ba?""" raihana tace ita bafa yau tace yaxo sai gobe, ko inda take bai kalla ba, umma ma bata sake magana ba, tashi tayi tabar ɗakin, Tana fita faruk ya miƙe inda raihana take tsaye tana dirdira ƙafafuwanta kamar yarinya ƙarama, duk da ya matsa kusa da ita bai hanata wannan tsallaenba tana kuka, binta yayi da kallo yanda take tsalle tsalle, da idanuwa kawai yake binta da kallo, saida ya gaji da haukan nata sannan yasa hannunshi ya daɗe mata baki, sannan yace miye?""" tace bazanje ba yau, Faruk yace ƙarya kike sai kinje, cikin shashshekar kuka tace du Allah ka barni sai gobe, yace A, a, zata sake magana ne, yace bana san kina man gaddama, kixo muje, raihana bata sake magana ba, Faruk ya fito ya tsaya a tsakar gida yana jiran fitowarta, ta daɗe sosai shi kuma yace a ranshi duk ki gama kixo ki sameni, ta daɗe sannan ta fito, kallonta yayi sannan yayi murmushi, yace kije kiyi ma umma saida safe, zaro idanuwa tayi sannan ta riƙe bakinta cikin magana ƙasaƙasa tace rufa man asiri don Allah, hmmm yace sannan yace Umma zamu tafi sai Allah ya kaimu, itama bata fito ba daga ɗaki tace Allah yasa rayuwarmu takai, Faruk yaja hannun "yar matarsa suka fita daga gidan, suna fita ya buɗe mata mota ta shige ya rufe, sannan ya shina yaxo ya shiga yaja motar suka bar ƙofar gidan, Tunda suka tafi babu wanda yayi magana saidai shi lokaci lokaci yana kallonta yayi dariya, ita ko ta cusa kanta a hijabi sai kuka take kamar wanda uwarta ta mutu, har suka xo gida raihana bata daina kuka ba , bayan yayi farkin ya zagaya ya buɗe ƙofa ya fito da ita, bayan motar ya buɗe ya tattara wasu takaddu , sannan ya rufe yayi gaba, Ita kuma tana nan tsaye bata bi bayanshi ba, shi kuma tunaninshi ta taho, don haka yana zuwa ciki a farlo ya ajiye takaddun ya shige ɗakinshi, ya shiga wanka, ita kuma tana can tsaye sai kuka take tana ƙara riritawa, ta gaji da tsayuwa ta tsugunna a wurin, taci gaba da aikin kuka , faruk baima san tanayi ba, tunda baisan bata taho ba, Saida ya gama wanka ya shirya ya fito, ɗakinta ya nufa yaga bata nan, ya duba toilet bai ganta ba, da sauri ya fito waje yana dubawa , saida yaxo bakin get ya hango rakuɓe kamar wata munafika, saurin fushi ranshi yaji ya ɓaci da sauri ya isa wurin yana zuwa ya fizgo ta yace wannan wane irin iskanci ne?""", in banda wulaƙanci anan zaki xo ki tsaya kina man wani kukan munafinci sai kin zubar man da mutunci a wurin yarana?""",,,,, Idan sakarci kukanki banza zakiyi ki bari ki shiga daga ciki, dan kinga ana lallaɓaki zaki raina ma mutane hankali?"""" to ki bari in tafi kada ki sake biyoni ki tsaya anan ɗin kiga abinda zai faru idan na sake dawowa, yana faɗin haka yayi gaba, muguwa wuya makarantar kare haka tabi bayanshi zunguii zunguiii , shi duk tama bashi haushi don abun fushi Faruk baya rainawa, don haka yana shiga farlo ya ɗauki duk abinda zai buƙata ya shige ɗakinshi, itama tana shiga ɗakinta ta nufa,..................... yana shiga ɗakinsa tsaki yayi sannan yaci gaba da abunda ya dameshi, ita kuma sai ihu take tana ƙarawa, iskancin ya ishi faruk din haka ya fito ya nufi ɗakinta, har yanxun raihana tsaye take, tana kuka, faruk yana shigowa ɗakin cikin hayani yace idan baki man shiru ba zan ɗauko bundiga in fasa maki kai na faɗa maki, lokaci guda ta ɗauke numfashinta , kamar ba itace take kuka ba, yace jeki kwanta, simi simi aka wuce aka haye gado, har ta kwanta yace ta tashi ta cire hijabinta, jikinta yana ƙarma ta tashi ta cire , ta koma ta kwanta, sai ajiyar zuciya takeyi, tana kwanciya yace luluɓe, bargo taja ta lullɓe , shi kuma ya kashe fitilar ɗakin yaja mata ƙofar ya tafi ɗakinshi, Tunda raihana taji batin harbewa bata sake motsin kirki ba, tsaki tayi sannan tace mutum sai masifa sai faɗa sai zuciya, yanayi ya canja amma zafin ran yana nan, haka tayi ta juye juyenta tana tuna Ummarta da "yar yaɗin katifarsu, hawayene suka ci gaba da zubowa daga idon ta da kuka mara sauti, haka tayi ta shashshekar kuka har bacci ya ɗauketa, Faruk kuma a ɗaki yama kasa yin komai don haka ya tatattara komai ya ajiye shima hayewa yayi gadonshi yayi kwanciyarshi , amma ba bacci yake ba, yayi lamo wanda tafi shiru ciwo ,............... 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣1⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *Don Allah masoyan littafin WANDA BAIJI BARI BA ina baku haƙuri insha Allah zakuji ni zuwa gobe, kuma in Allah ya yadda da yawa zan maku typing kuyi haƙuri don Allah abubuwa ne sun man yawa, kundai san rayuwar*😉 ***,,,,, *ZAMAN AURE* *H*aka dai yayi ta juyi amma bacci yaƙi yaxo mashi, tsaki yayi sannan ya sauko daga saman gadon wata zuciyar tace ya tafi wurin raihana wata kuma tace du Allah barta tunda hauka take ji, tsaki yayi a daidai lokacin daya shige toilet, alwalla yayo ya ci gaba da sallah .........,,,, Ita kuma giwar baccin ta kawai take cikin natsuwa da kwanciyar hankali, hmmm kina bacci amma mijinki yana cikin damuwa, sai mun kula dan fita haƙƙin mazanmu gaskiya, *** *S*aida ya dawo daga masallaci sannan ya shiga ɗakin raihana, zaune take saman abin sallah ta jingina jikinta da gado kanta kuma saman gado ta ɗorashi, faruk yana shigowa gefen gado ya zauna, saida raihana ta gama addu"a, sannan tace mashi ina kwana?""" bai amsa ba, hannunshi ya miƙa mata alamar gaisuwa, cikin hannunshi ta saka nata, saidai ya haɗe hannun da nashi ya rufe, sannan yace kin tashi lafiya?"""" kai ta ɗaga masa alamar E, Hannunta ya saki sannan ta tashi daga inda take itama gadon tahau kusa dashi ta zauna, sannan ta ɗora kanta saman kafaɗarshi, tace kayi haƙuri jiya na ɓata maka rai, faruk yace ba komai, kanta ta ɗogo ta kalleshi murmushi yayi mata, itama murmushin tayi, Zame jikinta tayi daga nashi tahau saman gado sosai sannan ta kwanta, jan bargo tayi da niyyar lulluɓewa Faruk ya riƙeshi taja taja taji baixo ba, juyowa tayi don ganin abinda ya riƙe bargon, faruk taga ya riƙe bargon, buɗe idanuwanta tayi sosai sannan ta mayar dasu a hankali ta lumshe su, yanayin yanda tayi abun yasa faruk yaji kasala ta saukar mashi, ita kuma cikin sheganta tace yadai?"""tana ɗaga girar ta ɗaya, sannan ta tsuke bakinta tare da girgiza kanta kaɗan tayi wasa da idonta, Cikin wani irin sauti yayi magana, cewa nima bacci zanyi, murmushi raihana tayi sannan tace to saki bargon, saki yayi ta lulluɓe amma bata rufe fuskarta ba, shi take kallo jin bai sake magana ba, yasa tace zoka kwanta, tana nuna kusa da ita da hannun ta, ƙafafuwansa ya ɗago ya haye saman gadon, ya ɗaga bargon zai shiga itama ta riƙe shi gam, Yace saki in shigo mana, raihana tace gaskiya baka kwanciya kusa dani da wannan kayan ai sai suji man ciwo, dariya Faruk yayi sannan ya kalli kayan jikinshi, yace mi sukayi?""" murmushi raihana tayi sannan tace ba bacci kake ji ba, tana faɗin haka ta lulluɓe duka jikinta hada kanta ta rufe idanuwanta, ganin ta lulluɓe da gaske yasa faruk ya sake kallon jikinshi , bakinshi ya taɓe a ranshi yace lallai yarinyar nan to mi take nufi da kayan jikina zasuji mata ciwo ne?:""""",,,,, niko nace kaima ko matar ka tazo maka a haka ai kace ta sassauta kayan dan kaji gumin jikinta, Tashi yayi zai fita daga ɗakin jin alamar yana tafiya yasa raihana buɗe fuskata shi kuma har ya kusa fita daga ɗakin, tace ranka ya daɗe ai sai kace can zamu koma amma ba ka tafi babu bayani bara in taso, tafa gane zuciya yayi amma saita basar dan ta lura abun fushi baya mashi kaɗan, towai namiji da saurin zuciya haka anya yana da daɗin zama?"",,, niko nace sai ki baibaitoshi ki gano bakin zaren sai ku zauna lafiya, Faruk baiji magana ba, yaci gaba da tafiya, itama da sauri ta tashi ta bishi, lokacin data fita harya shige ɗakinshi ya kulle, raihana tana zuwa ta taɓa ƙofa tajita gam, tace ikon Allah sannu sarkin fushi, kai haka zamuyi ta rayuwar auren dunkum dunkum babu wani wasa babu raha babu magana mai daɗi sai anyi magana sai fushi idan mutum yayi magana kace zaka fasa mashi kai da bindiga kai soja, tsaki tayi ta wuce saman kujera 3seater ta kwanta, bargon data taho dashi ta lulluɓe tana kwanciya ba daɗewa bacci ya ɗauketa, Shi kuma yana shiga ɗakinshi saidai yayi tsaki shi duk auren da yake bai taɓa auren mai ƙananan shekaru kamar raihana ba, sai tsatstsauran ra"ayi, lallai tama rainashi, amma bari dan taga yana mata dariya take neman wuce wuri bari taja ma kanta, Zaman ɗakin ya isheshi tunda ya kasa bacci fitowa yayi daga ɗakinshi da fita zaiyi ganin raihana kwance kuma yasa ya fasa fitar inda take kwance yaje ya yaye bargon da ƙarfi, yace tashi tunda banyi ba kema bazakiyi ba, kallonshi raihana tayi sannan ta mayar da kanta ta kwanta, yace kifa tashi na faɗa maki, raihana tace zero, Faruk yace zero ɗin mi?""" raihana tace ka faɗi mana, miye ya faɗar dani?""" tace yanxun misali nice mijin kaine matar?"" haka ake tashin miji daga bacci?""",,,,,, faruk yace to nine mijin kene matar haka ake faɗa ma miji magana?""",,,,,, raihana tace bani amsar tambayana, yace bazan bayar ba, ki tashi ki dafa man tea, Miƙewa raihana tayi sannan tace kai kuma ɗauko bargon to, faruk yace waike wasa nake dake ne?""",,,, juyowa tayi kallonshi tayi sannan tayi murmushi tace nifa komai na saba inayi ana tayani haka nake, don haka ɗauko muje idan ba haka ba, zanga wanda zai share maka ɗaki anjima, Tsaki yayi sannan ya ajiye bargon saman kujera ya nufi kicin, dariya tayi sannan ta dawo ta ɗauki bargon ta tafi ɗaki, bayan ta ajiye bargon ta shiga toilet brush tayi ta wanke fuskarta, ta fito, shi kuma yana kicin sai ɓata rai yake, tana gamawa itama kicin ɗin ta nufa, bayan taje tayi sallama ta shiga, ko inda take faruk bai kalla ba, sai zuciya yake, Ganin ya ɓata rai sosai yasa jikin raihana yayi sanyi, ta yanke shawarar kawai ta fita daga kicin ɗin, amma wata zuciyar tace karki fita, yi mashi magana, raihana tace ranka ya daɗe ka zuba citta da kanunfari ne?"",,,, cikin yahaniya yayi mata magana cewa bai sani ba, ganin yanda yayi maganar yasa taja baya da sauri, inda ya fara firan dankali taje ta ɗauki wuƙar taci gaba dayi, tsawa ya daka mata yace ta ajiye ta tashi ta bashi wuri, kallonshi raihana tayi zatayi magana yace rufe ma mutane baki, kinsan zanyi kalacin saida nayi fushi nakeyi dakaina zaki wani zo kina ma mutane kilbibi, raihana tace kayi haƙuri cikin yahaniya faruk yace naƙi bazanyi haƙurin ba, kuma fita ki bani wuri na faɗa maki, raihana tace ni ?""",,, faruk yace au dama akwai wata bayan ke?"",,, nace ki fita, fita,,,,, fita tayi tabar kicin ɗin shi kuma yaci gaba da mita, ance maki idan baki man ba, bazanyi dakaina ba?""",,,,, raihana kuma tana fitowa wuri ta samu ta zauna a farlo tana tunanin wannan zuciya ta faruk,,,,,,,,,""""""" saida ya gama abinda yake ya fito, ɗauko komai yayi da kanshi yaxo ya ajiye, kallon inda raihana take zaune yayi tana ganin haka ita kuma ta wani basar ta ɗauke kanta gefe ɗaya taci gaba da kallon wani wuri daban, idan kinga dama sai kixo muci, raihana tace idan kuma naga haggu fa?"" yace sai ki zauna, tace to haggu na gani kaci dankalinka dama ai bakaso inci ba, shi yasa kake man ihu saman kai, banza yayi baiyi magana ba, yaci gaba da break ɗinshi duka dankalin daya dafa ya cinye abunshi tasss, kallonshi raihana tayi tare da zaro ido, shima kallonta yayi sannan yace malama lafiya?""",,, raihana tace wato yanxun kowa zai riƙa girki da kanshi a gidan nan ko?""",,,,,, baiyi magana ba, ya tashi ya nufi ɗakinshi, wanka yayi ya fito cikin shirin mai kyau, Da sauri raihana ta tashi taje ta riƙe jakar loftop ɗinshi ta ansa , ta riƙe, tace ina zakaje?"",,,,, yace zanje wani wuri, marairaicewa raihana tayi kamar zatai kuka tace yanxun haka zaka tafi don Allah banci komai ba a gidan nan?""",,,,,,, faruk yace ba kince kin ƙoshi ba?"" ai da nawa da naki naci idan na dawo anjima zan ƙosar dake, yayi gaba raihana tabi bayanshi da donyi mashi rakiya, haka suka fito har bakin get babu kowa kuma da alama shine zai fita da kanshi, zagayawa raihana tayi ta buɗe mashi motar ya shiga, miƙa mashi jakar tayi ya ansa, shigar da jikinta tayi cikin motar sannan ta haɗa fuskatar da tashi daidai bakinsa itama ta matsa da nata tayi mashi kiss *muah* wani iri faruk yaji a jikinshi yarrrrr sannan ya kalli raihana, murmushi tayi masa sannan ta rito da jikinta daga cikin motar tare da mashi addu"ar dawowa lafiya, harsai daya fita tana ɗaga mashi hannu, Tana dawowa ta fara gyaran gida, tabi ko ina ta share ta goge fess ta balɓaɗe gidanta da turaren wuta, kicin ta shiga ta ɗora girkin abincin rana, saida ta gama tsaf sannan ta gyara kicin ɗin ta goge ko ina shima turaren wuta ta kunne mashi, sannan ta wuce ɗakinta donyi wanka, Faruk kuwa tunda ya tafi tuƙi yake amma hankalinsa yana wurin raihana, tunanin lokacin da tayi masa kiss kawai yake saidai yayi murmushi ya shafa wurin, mamakinta yake shidai tunda yake aure bai taɓa katari da mai irin halin rainaha ba, a bayyane yace kina da kula, harya isa inda zaije tunanin abinda raihana tayi masa yake, lokacin daya je, bayan sun gama abinda suke kowa ya tashi daga shi sai sadiq suka rage, fira suke amma sadiq ya lura lokaci lokaci faruk yana murmushi, sadiq yace mashi lafiya wai?"",,,,,,miƙewa faruk yayi ya tattara abinda zai ɗauka yayi ma sadiq sai anjima, rakiya yayi ma faruk har bakin mota, shi kuma ya shige motarsa ya nufo gida cikin farin ciki, Raihana anci kyau, an zuge cikin shiga mai ɗaukar hankali tabi jikin nan nata ta balbaɗe da turare sai tashin ƙamshi, tana fitowa abinci taje ta zuba taji tayi bom, sannan ta koma ta wanke bakinta, ta ƙara gyara fuskarta sosai, ta fito farlo, bata daɗe da zama ba, taji dawowar faruk , bata fita ba dan tana tunanin ko bashi ɗaya bane, tana nan zaune harya shigo farlon, yana shigowa da sauri ta tashi a suƙwane taje ta rungumshi, tana mashi sannu da zuwa, riƙe hannunta yayi yana amsa saƙonta cikin kulawa, Ɗakinshi ya nufa itama binshi tayi , tana cewa ni nayi girki hada kai kuma yayi daɗi, yace to , tace kai kuma sai kayi na dare ai nayi ƙoƙari ko?"",,,,,, faruk yace gaskiya amma sai naci abincin naji, raihana tace yayi daɗi zama tayi saman gado taci gaba da cewa amma baza ka sake fita ba?"",,,, nidai idan baka nan jin nake duk babu daɗi, faruk yace babu inda zanje wanka zanyi inci abinci, , raihana tace to zanjira anan ka gama yace nama ɗauka zaki mn wankan ne?"""" Ido raihana ta zaro tare da daɗe bakinta, kallonta yayi sannan yace to ba ɗaxu kince bazakiyi bacci dani ba wai saina cire kayana ba?""",,, raihana ta rufe idon ta, murmushi yayi sannan ya cire kayanshi ya shiga toilet, yana shiga raihana ta tashi tabar ɗakin tana fita ɗakinta ta nufa tace kaiji shiko kunya ma bayaji inyi mashi wanka, dariya tayi sannan ta ɗauko wayarta farida ta kira, bayan ta ɗauka raihana ta fara rattafa mata, tana dariya farida tace haba hajiyata kiyi wanka tare da mijinki miye?"" idan kinyi mashi lada zaki samu, annabi yana wanka tare da iyalinsa kuma a cikin bokitin ruwa ɗaya, duk abinda zakiyi ki ƙara shaƙuwa da mijinki yarinya ki daddage kinga zaiso ki sosai kiyi biyayya kuma Allah ya baki lada ya sakaki a aljanna da rahamarsa, raihana tace to gashi nan ya fito zamuyi magana , farida tace to, Ajiye wayar tayi sannan ta tashi ta nufi farlo, shi kuma yana kwance saman kujera 2seater, wurinshi ta nufa a gefe ta ɗan ɗosana kugunta ta zauna, sannan ta ɗora kanta saman ruwan cikinshi, shi kuma yace baki kawo man abinci ba, yunwa nake ji, raihana tace wayyo na manta, niko har yanxun banci komai ba, faruk yace da gaske?""",,, raihana tace E amma azumi zanyi ma, faruk yace lallai ai sai ki bada himma, bata sake magana ba ta wuce cikin tafiyar jan hankali shi kuma ya bita da kallo har ta fito daga kicin ɗin faruk bai daina kallon hanyar ba,,,,, haka ta fito da abincin ana wani yauƙi tafiyar rainin hankali mai caza kwalwar mai kallo, bayan taxo ta ajiye abincin ne, ta zuba mashi saukowa yayi ƙasa ya zauna, cokali ta ɗauka abincin ta fara iba zata bashi a baki yace nidai bani inci don Allah, Marairacewa tayi kamar mai shirin yin kuka ta riƙe cokalin sosai tace ita zata bashi gaskiya, kallo ya bita dashi baiyi magana ba, taci gaba da ibar abincin , taɓe baki yayi ita kuma taci gaba da ibar abincin tana bashi badan ranshi yaso ba, haka ya haƙura yaci gaba daci,,,, saida ya shafe abin tsaff sannan raihana ta zuba wani sannan ta, miƙa mashi tayi yace mi za"ayi dashi?""",,,,,,, tace to bani nima, faruk yace kai ban iyawa gaskiya, raihana tace nima na iya kaima ka iya, yace ke idan kinaci da kanki kici na gaya maki, aje abinci tayi tace tunda baka bani shikenan, yace kin huta to, ajiye abinci tayi ta miƙe ta nufi ɗaki, Faruk yace raihan zo?"" yi tayi kamar bata ji ba, yace dake nake fa, da gudu ta shige ɗaki, tana zuwa saman gado ta faɗa , faruk abincin ya ɗauka ya bita dashi , yana zuwa saman mirrow ya ajiye sannan yaje saman gadon ya ɗagota kallonta yayi sannan yace miyasa kike kuka?""",,,, raihana tace ba komai kawai bazanci ba, yace yi haƙuri kici don Allah, tace ai nace bazanci ba, faruk yace kinji kuwa yanda abincin yayi daɗi?""",,,,, ,,,,,, murmushi raihana tayi sannan tace da gaske don Allah?"" yace da gaske nake mana, zo muje farlo abincin yaje ya ɗauka sannan yazo ya kama hannunta suka dawo farlo, zama yayi sannan ya zaunar da ita ya fara bata abincin taci abincin ta dama, dan haka kaɗan taci tace ta ƙoshi, bayan ta gama ne yace taje ta shirya zasu je anguwa, tace to, ɗakinta ta tafi don shiri, shima nashi ɗakin ya tafi, Bayan raihana ta gama shirinta tsaff ta fito, ɗakin faruk ta shiga, waya ta tadda yanayi, yana ganinta ya miƙe yana cewa muje, sannan yaci gaba da wayarshi bari zamuyi magana da safe, ya kashe wayar, hannun raihana ya riƙe batayi magana ba, sukaci gaba da tafiya har sukaxo wurin mota, suna zuwa suka shige faruk yaja suka bar gidan, tafiya sukai mai nisa sosai har suka iso wata unguwa , shiru anguwar take baka ganin kowa kua bakajin motsin komai sai kuka karnuka , a bakin wani gida ya danne horn ɓit ɓiɓit, boɗe get in akayi sannan faruk ya sulala da motar cikin gida, zaro idanuwa raihana tayi tana bin gidan da kallo haka sukaci gaba da kutsawa get na biyu , shima wani sojane ya buɗe tare da girmamawa wato sarawa, raihana saidai ta kalli faruk ta kalli gidan kana ganin haka kasan alamar tambayane, bata gama tunanin ba, ya sake horn, get na ukku toufa raihana fa gabanta ya fara faɗuwa, tace mashi wai inane nan?""",,, get na huɗu suka shiga raihana kuka ta farayi wayyo Allah don Allah ina zamuje?""",,,,,, ko kallonta baiyi ba suka get na biyar, kai da gaske raihana kuka take , kallon faruk tayi tace mashi don Allah ina ne nan?""",,,,, Baiyi magana ba, haka faruk yaci gaba da sulalawa har suka iso wani round, an ƙawata wurin da wasu irin filu masu burgewa wani ruwa yakeyin tsalle yana yin sama sai kuma ya kwararo ƙasa, flawers kuwa gasu nan jere abun burgewa da sha"awa, ga wasu irin karnuka masu birgitarwa ga birai daga gefe, parking yayi sannan yace ma raihana muje, raihana tace waye zai fita kare ya cinyeshi?""" faruk yace dama kare yanacin mutane?""" raihana tace nidai bazan fita ba, yace ashe kuwa yau a mota zaki kwana?""",,,, raihana tace nidai ina nan kaje ka gama abinda kake ka dawo, faruk yace to ai nan gidanmu , raihana tace nidai don Allah banasan haka , yace wallahi mun dawo gida, Fita muje ki gani bacci nike ji wallahi, kinga gobe idan Allah ya kaimu zanyi tafiya, kuka raihana ta fara kuma ina zakaje ?""",,,,, yace wurin aiki zan koma, muje idan mun shifa ciki sai kiyi ta kukan tunda kuka bai maki wahala fita yayi, sannan ya zagaya ya fito da raihana, tana fita wani soja ya shiga motar yaje yayi parking ɗinta wurin da aka tana da don ajiye motoci, hannunta ya kama sukaci gaba da tafiya, duk inda suka wuce girmamawa ake, ga oga ga matar oga, ita dai batasan ko inane ba, faruk ya kawota, sai kallon faruk take amma shi baima san tanayi ba, duk inda aka wuce raihana saita sake waiwayawa tana kallo, haka tayi tayi har suka isa ciki, har yanxun faruk yana riƙe da hannunta, suna shiga saman gado ya zaunar da ita, sannan ya fita, yana fita raihaɓa tabi ɗakin da kallo, salati kawai takeyi tana mamakin mutane ina suke samun kuɗi har suna tsara gidaje haka kamsr basa tafiya lahira, haka tayi ta juye juye tana kalle kalle, idon ta ya sauka kan wasu jikkuna ne ko kuwa akwatina ne?""",,,, gasu nan dai sunfi 30 tana ta kalle kalle, tace lallai, haka tayi ta jiran dawowar faruk har yanxun shiru baizo ba, ta gaji da kauyancinta tayi kwanciyarta, Shi kuma fitarshi daga wurin raihana mutane ke jiransa tun ɗaxu don hka a cikin gidan wani ƙaton holl inda aka tanada don ganawa da mutane, saboda haka yana can meeting suke, sai 1:30am sannan faruk ya taho a gajiye, Yana dawowa ya tashi raihana, wai suje suyi wanka, raihana tace ita gaskiya batayin wani wanka yace ƙarya ne sai kinyi kuma tare dani, agogon hannunshi ya kalla sannan yace taso taso, a lokacin daya ke ɗaga ta, raihana kuka ta fara ita kunya takeji, faruk ya zazzagota daga saman gadon da kanshi ya cire mata daga ita sai bra da pant, towel ya ɗauka yaja ta suka shige ,,, bayan sun gama wankan suka fito, raihana tace wai miyasa zamu zauna anan ne?""" faruk yace saboda nan nake zaune dama tun kafin zuwanki, raihana tace miyasa aka kaini wancan gidan ne?"",,, yace saboda lokacin bansan da aurenki ba, zuwa man yayi kuma ai kinga bana nan, wancan yafi sauƙi nace a ajiyeki acan, Ita dai batayi magana ba, sai kallonshi take, inda taga akwatinan ya nuna mata da hannunshi yace ga lefenki can, idanuwa raihana ta zaro tare da cewa ina zani da wancan kayan kuma?"",,, yace kiyi taman gayu inajin daɗi, kuka raihana ta farayi, faruk ya jawota jikinshi yace nifa nace maki bana san wannan abun, ni nakine komai nawa naki ne, kedai kawai ki ci gaba da man addu"a kinji?""", raihana tace to , hmmmm ranar dai an gwangwaje sosai, raihana ta kara cin gidansu dan kwata kwata faruk bai sauƙaƙa mata ba, saida aka fara kiraye kirayen sallahr asuba , sannan faruk ya ƙale raihana, tare suka shiga wanka, suna fitowa faruk ya fara shirin tafiya, saida ya gama shirinsa tsaf sannan ya bawa raihana kuɗin wanda zata riƙe , kuma yace mata akwai masu aiki zasuyi mata komai, raihana tace to, saida ya tashi tafiya, ita dai dukma kunya takeji, da zai tafi raihana ta tashi da niyar rakiya yace no basai kinzo ba, muna da yawa, kwantar da ita yayi saman gado sannan ya lulluɓeta, ya juya ta riƙo hannunshi, juyowa yayi ya kalleta, tace ina maka fatan alkairi Allah ya tsare hanya ubangiji yasa ka dawo lafiya Allah ya tsare ka da sharrin masu sharri, ngd sosai, murmushi faruk yayi sannan ya matsa kusa da ita, saida ya zauna sannan ya sumbaci goshin ta, yace ina sanki, sosai raihan , murmushi tayi batayi magana ba, wayarshi ta fara ringing ɗauka yayi ya miƙe tare da ɗaga mata hannun, yana fita yaja ƙofar ɗakin, ita kuma raihana kuka tayi tayi tana ƙarawa, Allah ya sani ita dai batasan namiji mai tafiye tafiye, dama faruk ya tafi da ita, haka dai tayi ta kuka, har bacci ya ɗauketa, Faruk kuwa yana fita, an haɗa motoci dan haka shi kaɗai ake jira, yana fitowa aka buɗe mashi mota ya shiga sai airport, haka ya tafi da maraicin raihan, **** Watan faruk ɗaya da tafiya amma har yanxun baiyi waya da raihana ba, raihana kuma an wani goge anyi kilinar an wani zama "yan gayu, idan ka ganta baka gajiya da kallonta, ita matsalarta tana so farida taxo amma batama san sunan anguwar ba, kuma ita bata da number faruk haka dai ta haƙura amma tace mata insha Allah idan ya dawo zata xo Raihana zaune an wani kashe saman kujera , tana ta tunanin duniya iri iri, hafsat ce ta shigo cikin farlon tare da sallma, raihana ta amsa amma bata daga inda take ba, kuma ba baki ta saki tayi dariya ba, tunda ta ansa sallamar ta basae dan tasan ƙarshe wulaanci zata mata, zama tayi bayan ta zauna tace ma raihana inayini?""",,, raihana tace lafiya qalau, hafsat tace yaya ya aikoni, raihana tace uhum, hafsat tace yace zaiyi magana dake, raihana tace faɗa man number zan kirashi, hafsat ta karanta mata, daga nan bata sake magana ba, hafsat ta gaji da zaman ta, tace ma raihana sai anjima, tace to, daga nan bata sake cewa komai ba, saida hafsat ta tafi sannan ta tashi ta tafi ɗakinta don kiran *Faruku*.................. 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣2⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* *Gaisuwa ta musamman gareki ya sayyada, mujadda, malama, hafiza, kamila, ustaziyya, hajjajju Rabi Musa Alkairin Allah ya isoki har cikin bargon baccinki* *Ban manta dake ba Ƙawata Asmeenat Xeeyan Alkairin Allah yakaimu ranar 1/1/2018* *Wannan feji nakune masoya littafin Zawarci ina tare daku dan kune alfahirina, farin cikinku shine maudu"ina, ina kaunarku sosai*😎 *** *SHAWARA GA MAZA* :• Don Allah don annabi ku riƙa riƙe matanku cikin daraja da mutunci ku tuna fa mata marufar asirinku neeeeee😉 domin duk kyan gida da tsaruwarsa idan akace babu mace a cikin gidan ya zama kangoooo☺ don ko "yan uwanka bazasu riƙa zarya a cikin sa ba, saboda gudun zargi, kada ku wulaƙanta matanku ku rinƙa gani dole tayi maku abu kuna ganinta kamar baiwa,,,,, To wallahi ba dole bane, saidai kawai tayi don kyautata da kuma neman aljannarta don cewa akayi , idan kun auri mata komai kuyi masu, ku ciyar da ita, ku shayar da ita ku tufatar da ita😌, abinkin da in kunfita kun nemo mune muke girka maku dan tsaron lafiyar🤓 don kuma kuci mai daɗi hankali kwance, kunsan girki iyalikune duk wani koyi munayin koyi da ma"aki S. A. W To manzan Allah yana zama yayi wasa da dariya da matansa yana tayasu aiki a cikin gidansa ya lallaɓa matansa baya bari suyi fushi baya girman kai, bayacewa shi annabi ne sai komai anyi masa, manzan Allah yana ɗauko kaya daga kasuwa ya kawo har gdansa , manzan Allah yana huɗɗa da talakawa da masu kuɗi da miskinai baya ware wani yace da wannan zaiyi harka, bazaiyi da wancan ba, fiyyen halitta kenan, Kai kuma ka gama wasa da dariya a waje sai ka dosa gida ka haɗiye rai kamar wani mala"ikan mutuwa,🙄 waikai kada mata suga fuska su rainaka , to raini na nawa kuma?"" ta gama karewa halittarka kallo da daddare., kayi faramfaram kayi wasa da dariya da iyalinka idan kuna cikin nishaɗi da raha kuyi "yar goyo kuyi wasan "yar ɓurum ɓurum ,ka rufe idonka ko ta rufe nata , idan ta kamaka tayi tsalle tana murna ta kamaka, Kuyi ƙwallon ƙafa, kuyi wasa kuyi rawa tare kuyi "yar tseral, idan ta tafi kicin ka bita tana aiki kana taimaka mata da wasu abubuwan idan yarane daku ka shiga cikin yaranka su sake dakai ka taimaka mata wurin shirin makarantarsu ita tana haɗa break kai kana sa masu uniform, ka taimaka mata wurin basu break ɗin su shaƙu dakai so soka su rinƙajin kaunarka a ransu duk inda suka shiga su rinƙayi maganar Abbansu, duk abinda kayi wa iyalinka ka wadata "ya"yanka da matarka da sutura, kada kai kana fita fess fesss 😇 su suna fita kamar almajirai, wallahi jama"a rainaka zasuyi😔 za,a daina ganin girmanka, yaro baya mantuwa duk abinda kayi masa yana ƙarami bazai manta ba, duk yanda ka kula dashi da wahalar daka sha akanshi da yadda ka tsaya masa wurin iliminsa yana sane, wata rana sai yayi maka gata, haba bawan Allah ɗanka ne fa, kuma amana Allah ya baka, Mata don Allah mu kula kada dan an auro mu munxo mun tarar da ɗan da babu uwarsa a gidan mu shiga mu fita mu raba ɗan nan da ubansa, kece kullu masa wannan sharrin kece ƙulla masa wannan makircin, harsai kin rabasa da ubansa, uban ya wulaƙanta masa rayuwa, ƙarshe yaron ya zama ɗan iska, saboda bai samu gatan da zai gyara masa rayuwa ba, kada mu "yan uwa, akwai ranar da zamu mutu , a gama a haɗa ka za,akaika kabari taku ɗaya na ƙafar ɗan adam za,a zana ayi ta haƙawa duk kibarka duk kaurinka a taku ɗayar nan za"a saka ka, bafa za"a ƙara maka ba, a mayar da ƙasa a rufe jama"a su juya su tafi a barka shikenan , Suna juyawa sun fara tafiya za,s dawo maka da ranka, """" tashi ka bisu""" ina zaka iya motsi ƙasa ta gama riƙe ka gam?" kaga mala"iku masu firgitarwa wanda girmasu bazai musultu ba, suyi maka tambayoyi , waye ubangijinka waye annabinka ?"" idan kayi shiri babu amsa su ɗaga guduma su rotsa maka, saboda tsanin duka sai ka nutse a ƙasa har kaje ƙasa ta bakwai ƙasa tace , """fito fito munafikin Allah bazan ɓoye wanda ya saɓi ubangiji ba, """" ta bultsoka kafin ka gama fitowa ƙashinka ya gama gurgujewa , haƙarƙarinka kana dama ya ɓullo na haggu sun karairaye sun gama gutsin gutsin amma a haka za,a sake mayar da halittarka aci gaba da maka tambayoyi, Allah ka kiyashemu ka nufemu da aikata alkairi Ameeeeeeen,,,,😭🙏🏻 *** *ZAWARCI* *T*ana shiga ɗaki saman gado ta haye, saida ta kwanta sannan ta fara lalubar number faruk, haka ta shiga ta ƙari ringing bai ɗauka ba, sake kira tayi, shima bai ɗauka ba, saida ta tsinke sannan ya biyo kiran a karo na biyu,,,,,,, Raihana ta ɗauka da sallama ta fara magana, bayan ya ansa ne, tace Raihana, murmushi yayi sannan yace ai na gane, ya kike?"",,,,, tace lafiya qalau, yace bakiyi maraicin mijinki ba?""",,,,, raihana tace nayi mana, yace gaskiya bakiyi ba, tace miyasa banyi ba?""",,,,, yace da kinyi aida kin kirani mana, tace ai banda number ka, yace ni na damu ke na kiraki inji lafiyarki, raihana tace lafiya qalau komai , amma inajin babu daɗi saboda baka tare dani, dariya yayi sannan yace nima nayi missing naki sosai, nayi missing ɗin bargonki , kullum sanyi baya barina ina bacci , raihana tace kai nima duk haka nakeji, yace da gaske?"",,,, raihana tace sosai ma, yace to kina so na?"",,,, bata bashi ansa ba taji an banko ƙofa da ƙarfin tsiya, da sauri ta miƙe gabanta ya fara faɗuwa don ganin wanda ta shigo ɗakin, tabar wayar a saman gado shi kuma sai fama hello yake, lallai wato har kin samu matsayin da Faruk zai ajiyeki a gidan nan ne?""",,,, gaban faruk ya faɗi jin muryar momy, raihana yaji tana cewa Momy sannu da zuwa, momy tace sannu da zuwan uwaki, Kinxo kin wani bi gado kin lafe kin samu gidan gayu uwarki na gidan haya, hada wani kwanciya saman gado da uwar wa kike wayane?""",,,,, cikin ladabi raihana tace da faruk, momy tace umm lallai, to miyake cewa?""",,,, raihana tace yace ina lafiya?"",,,,, nace lafiya qalau nake, sai yace mi?"",,, raihana tace sai kikax xo ,momy tace to kira man banzan inji, saboda ke harsai an taso man ɗiya daga gidan aure?"",,, wato ke kina ɗakikin ki kin zauna ki samu lada, ni kuma ɗiyata taxo ta samu zunibi ki shiga aljanna tawa taje gidan wuta, raihana tace momy kiyi haƙuri don Allah, tsaki tayi sannan tace to bani wayar dan ubanki, ni nama barki ki aihu gidan nan?"",,,,,, bani wayar, da sauri , faruk ya kashe kiran, ita kuma ta ɗauki wayar ta miƙawa momy, ansa tayi sannan ta duba number faruk ɗin, tace ummm lallai lifepartner ko?"",,,,, to idan na raba ku kuma ya zai koma?"",,,,raihana tayi shiru, momy ta fara zagaya ɗakin tana ɗan ɗage ɗage, wato da nace kada yayi maki lefen nan saidai yayi?""",,,,, kam kenan ba a bakin komai nake ba?"",,,,,, to wuce mu tafi dan ubanki a gidana zaki koma da zama,,,,,,, kallo raihana tabi ta dashi sannan tace momy yace kada in fita, tsawa ta daka mata sannan tace munje dan uwarki"""",,,,,, raihana ta ɗauki hijabinta tabi bayan momy zugui zugiii, drivern momy yajasu har gidanta.........,,,,,,,, Ajiyar zuciya faruk yayi sannan yace kai momy ta shiga rayuwar yarinyar nan mi raihana tayi mata ne?"",,,,,, lallai koma miye hafsa ce tayi munafincin amma lallai zatci ubanta wallahi, suna isa gidan momy, bayan sun fito daga motar wata yayar momy suka gani, tace haba ni na gaji da jiranki har zan tafi nazo bakya nan, momy tace E naje inci uwar yarinyar nan, tace wace yarinya,?"""""""",,,,,,,, juyawa tayi ta nuna mata raihana, tace ina kika sako ta ita kuma?""",,,,,,, momy tace matar Faruk ce, tunda ya auri tsinanniyar yarinyar nan baida zama lafiya, gaba ɗaya ta burkuta man hakalin ɗa, dan ubanshi har sawa nayi ya saki ɗiyar nan ashe ɗan iskan yaron nan bai saketa ba, waisai ya rubutu kiyi haƙuri raihana ki zauna a gida idan komai ya daidata zan dawo dake, tana maganar tana taɓe baki ne, yayar tace haka ne?"",,,,,, momy tace E, tace ki rufa ma kanki asiri kada ki kuskura ki shiga rayuwar ma"aurata idan har kikace wannan halin zakiyi haƙiƙa rabo dai aikaki lahira,,,,,, Cikin bala"i momy tace ai nice rabo kuma saina raba wannan ɗan iskan aure, yarinya tabi man ɗa ta kanannaɗe kamar masifa, duka auren wata biyu da satittika amma har idan baiyi waya da ita ba, zai taso ma ɗiya daga gidan aure takai mata waya, saboda ya raina nasu auren, da nayi mashi magana nace duk ina masu gadi bazaice sukai wayar ba?"",,,, sai yace wai kada suje su gane mashi mata, sai ita hafsat da mijinta baya kishinta?"",,,,,, to wata biyu kenan, ina ga tayi shekara ko ta aihu?""",,,,, Yayar momy tace keda ba ruwanki faruk kuma ba ƙalle bane, mata nawa ya aura?"",,,,, ke zaki nuna mashi matar data dace dashi?""",,,,,,,,tunda ya auri wannan ki barshi kiyi mashi uziri, da kanshi zai saketa dan wannan yarinyar ni na bata wata huɗu badai faruku ba?"",,,,,, hmmm dan Allah ki barta, momy tace to wallahi saidai in kaita gidan uwarta can idan ya dawo zai saketa, Tace kedai barta ta koma gidanta, momy cikin bala"i tace gidanta?"",,,,, harma gidan ya zama nata kenan?"",,,,,,, yayarta tace towai ke wannan masifar duk ta miye?"",,,,,, momy tace koma ta miye wallahi yau gidansu zata kwana, aje can ayi wanka a bayin tsakar gida, da safe abinda za,aci ma sai yayi wahala, aje kwana biyi baza,asha AC ba, ɗakin uwarki ko fanka babu, bare ledar tsakar ɗaki wallahi bansan ki, bako wani dalili yasa bana kaunarki ba, saboda kawai ina ganin zaki rabani da ɗana, dan na tsani auren zawara, saboda idan ta kama namuji batai mashi sauƙi, da yana da mata nasan kila yanxun da kinyi waje da ita, wuce mu tafi dan ubanki, yaya momy tana mata magana amma ina, tace wallahi sai raihana ta kwana gidansu, haka ta tasa ƙeyarta suka shiga mota gar ƙofar gidansi takaita, tace a fita yau akwana cikin sauro, haka raihana ta fita jiki a sanyaye, sannan momy ta wurga mata wayarta, Su momy najan motarsu raihana taga gwaggo tsaye gabanta, wata irin dariya gwaggo tayi tare da tafa hannu, tace an ƙara dawowa?"",,,,,,, ai na gaya maki babu ke babu zaman aure, "ya"ya masu gata ma basu tafi gidan kuɗi ba sai ke?"",,,, ke a suwa?"",,,,,,, dariya ta ƙarayi sosai sannan tace gidan kuɗi sai masu matsayi , ta ɗaga hannunta tayi ma raihana dakkuwa, ta wuce tana dariya, duƙawa raihana tayi ta ɗauki wayarta ta shige cikin gida, tana shiga wayarta ta fara ringing, Faruk ne, tsaki tayi bata ɗauki wayar ba, wani kiran ya sake shigowa, bata ɗauka ba, Umma dake ɗaki tace waye?""",,,,, raihana kamar jira take ayi magana ta fashe da kuka, umma da sauri ta fito daga ɗaki tana tambayar lafiya?""",,,,,,,,, ashe gwaggo biyowa tayi ta laɓe, raihana tace umma na gaji nidai wannan auren na haƙura dashi kamar kaina farau uwar miji?""",,,,, kullum da abinda zatace nayi mata?"",,,,,,,, uma tace kiyi haƙuri, ɗauki wayarki ana kiranki, raihana tace bazan ɗauka ba umma faruk ne, umma tace to miye yayi maki?"" wannan laifin ai ba nashi bane, ɗaki kiji abinda zaice, gwaggo dake zaure tayi dariya sannan ta fita tana murna raihana ta gaji da aure, niko nace ai baki tsaya kikaji ƙarshen film ɗin ba, Ɗaukar wayar raihana tayi, tana ɗauka abinda faruk yace mata don Allah kiyi haƙuri, insha Allah gobe ina nan zuwa, kiyi haƙuri kinji?"",,,,, raihana tace to , yana faɗin haka ya kashe, wayar, Umma tace miye?"",,,, raihana ta faɗa mata, sannan ta faɗa mata yanda sukayi da faruk, umma tace to kiyi haƙuri ki jira zuwansa, raihana tace to, Momy tana komawa gida, tun a bakin get take jiyo ihun zainab da gudu ta shiga gidan tana tambayar lafiya?"",,,, amma zainab sai ihu take kamar zata mutu tana sulalacewa tana faɗuwa ƙasa tana kuka mai tada hankali,,,,,, momy tace dan ubanki lafiya?"",,,,, miye akayi maki ne?"",,,,,,,, zainab tace momy an cucuce an takaita man rayuwa an gama dani Allah ya tsine ma uwar miji marar adalci wanda bata barin surukai lafiya, momy tace waike miye?"",,,, zainaba tashi tayi taje kusa da momy sannan tace momy uwar miji takaini asibiti aka zubar man da ciki, wayyo Allahna kila ma bazan sake samun ciki ba, wayyo Allahana, momy hankalinta ya tashi a suƙwane da sulale saman kujera tana sake tambayar a bisa wani dalili?"",,,, zainab tace momy cewa tayi na malleke mata ɗa, komai ni kaɗai yake mawa, duk nemansa akaina ya ƙare kuma tace ya sakeni idan bai sakeni ba zata tsine mashi amma yace bazai sakeni ba, ita ta gane ina da ciki shine ta haɗa kai da likita yayi man allura cikin ya ɓare saida akayi man wankin ciki, yiiiiiiiiiiii taci gaba da kuka, yayar momy dake gefe tace to kinga ishara?""""",,,,,, tun kafin aje ko ina ko?""",,,,,,,, ke kince baki barin raihana ta aihu a gdan faruk toke ɗiyar taki ta samu ciki an zubar dashi, kuma gata tana cewa kila baza ta sake samun wani cikin ba?""""",,,,,,,,,,,,,,,, Ya kika ji baƙin ciki yau a ranki don Allah?"""""",,,,,,momy tayi shiru, yayarta tace to yanda kikaji yau irinshi ne maman raihana zataji, wallahi ba muyi ma kanmu adalci ke ayi ma ɗiyarki gata, amma ku, kuma ku auro na wasu ku ƙuntata masu wannan rashin adalci ne wallahi,,,,,,,, kallon zainab tayi sannan tace ya mijin naki yace ne?"",,,,,, cikin kuka zainab tace cewa yayi inyi haƙuri zaizo, yayar momy tace to Allah ya jishemu alkairi, kallon momy tayi da hawaye yake zubo mata daga idon ta, sannan tace kuka ma yanxun kika , kiyi maza ki fara tuba , yau da raihana kika sa aka saki kema taki za"a koro daga gidan aure, kiyi ta kanki ki canja rayuwa tun kafin gaddara tahau maki wadda tafi wannan bala"i, tana faɗin haka tayi gaba, zainab sai kuka takeyi,,,,,,,,momy ma kuka takeyi, Umma ce ta tisa raihana a gaba tana tayi mata nasiha tare da nuna mata haƙuri da jarabawa imani ne, komai yayi farko zaiyi ƙarshe kuma duk wanda Allah yaso ɗaga darajarsa to sai anjarabe shi don auna imaninsa tana bata haƙuri ta ƙara da cewa ta saurari zuwan faruk ɗin suji, ranar dai raihana haka tayi bacci ba cikin daɗin rai ba, tunanin wulaƙancin da momy tayi mata takeyi, saida ta goge hawaye, haka tayi ta juyi har bacci yayi gaba da ita, *** *F*aruk yana gama sallah asuba, ya fara shirin tahowa, dan gaba ɗaya ji yake kamar ya miƙa hannunshi ya ɗauko raihana, duk ta bashi tausayi dan gorin da momy tayi masu wai basu da muhallin , yace Allah sarki da wata "yar rashin kunyarce ai sai ta zage momy fess dan akwai surukai masu rashin ladabi, amma ita sai bata haƙuri take amma momy ji take kamar ana zugata, hmm insha Allah kun gama haya, aini banma san ba gidanku bane, wayarshi ce ta fara kuka, yakai dubanshi wurin wayar sannan ya ɗauka, Sallama yayi , tare da cewa momy kun tashi lafiya?""",,,,,,, lafiya qalau ga zainab nan an dawo da ita bata da lafiya tun jiya ,,,,,,, faruk yace miye ya sameta?""",,,,,,, momy ta faɗa mashi duka abinda ya faru,,,,,,,, salati yayi sannan yace to yanxun miye matsalarta?""",,,,,,, momy tace aini kada ma baƙin ciki ya kasheta saboda an zubar mata da ciki,,,,,,,,,, faruk yace an kaita asibiti ne?""",,,,,,,,, momy tace A, a, faruk yace bari sadiq zaizo yakaita , momy tace to kai sai yaushe zaka dawo ne?"""",,,,,,,, faruk yace cikin satin nan, tace to kashe wayarta tayi, """anan kunga saboda matsatsi da takura irin wanda take mashi dashi da iyalinsa yasa ya ɓoye mata wani abu"""",,,, bayan ya gama wayar ne, ya kira raihana, ita kuma cikin bacci taji waya tana ta ihu , don haka a gajiya cikin yanayin bacci takai hannunta inda takejin kukan wayar ta lalubo ta ɗauka, a kunnenta ta kara, tare da cewa hello cikin maganar bacci, shi kuma cikin sigar jan faɗa yace in sani hankalinki kwance kina bacci kinajin daɗin ki ko?"",,,,,,,, uhum tace sannan tace bacci bafa wani daɗine dashi ba, kawai ma dan yana ɓarawo ya saceni , yace to gani nan zan taso yanxun insha Allah, tace to Allah yasa ka iso lafiya ubangiji ya tsare hanya, yace amin, ta kashe wayar, tana ajiyewa wani kiran ya sake shigowa, sake jawo wayar tayi ta ɗauka tare da karata a kunnenta, tace ranka ya daɗe miye?"",,,, murmushi yayi sannan yace na mance bance maki i love u ba, murmushi raihana tayi sannan tace ngd, ta sake kashe wayar, murmushi faruk yayi sannan yace anya yarinyar nan tana so na?""",,,,,,, tsaki yayi sannan yace bara in sake kiranta sai tace man tana so na, kirane ya shigo cikin wayarshi don haka yana dubawa ya miƙe tare da ɗaukar wasu takaddu yayi waje, momy kuwa tana can ta shiga tashin hankali , saboda abun zainab yaci tura kuka take tana ƙarawa saidai ta faɗi dan duk jiya batayi bacci ba, baƙin cikin an zubar mata da cikinta takeyi,,,,,,,, momy tayi rarrashin duniya amma zainab sai wani ɗauke nunfashi takeyi kamar zata bi cikin ta iskoshi, momy wayar faruk ta kira, number busy ta kira yafi babu adadi amma maganar ɗaya ce, user busy, haka ta haƙura ta zauna tana sauraron ikon mai sama"u,,,,,,,,, sadiq kuwa sai ƙarfe 10:09am ya iso gidansu faruk , don haka yana zuwa babu ɓata lokaci momy suka kamo zainab akai asibiti da ita, niko nace candai, Shi kuma faruk sai 9:08pm ya shiga cikin gidanshi tare da motocin da sukayo mashi rakiya, ko parking ɗin kirki ba,a gama ba, ya fice daga motar burinshi kawai yaga raihana,,,,,,,, yana shiga ɗakinta ya nufa, yana ayyanawa wasu abubu a ranshi, yana shiga yaga gado babu kowa, toilet ya duba bata nan, A,a dubawa yayi ko ina babu raihana, wayarta ya fara kira, bayan ta ɗauka ne, yace kina ta ina ne haka?""",,,, raihana tace to ai ina gida!"""""",,,,,,, wane gida?""",,,,,,, tace ina gidanmu, yace gdanku kuma?""",,,, wannan wace irin magana ce kuma?""",,,,,,, raihana tace ba wata magana bace, kayi haƙuri , ta kashe wayarta, tsaki faruk yayi sannan yace wai yaji tayi?""",,,,,,,,,,, ai sai kije kiyi tayi ba nace kiyi haƙuri ba, haka yayi ta sabbatu kamar raihana tana kallonshi, danshi baisan momy ta korata ba, kawai dai abinda yaji tana mata gorin gida, tsaki yayi sannan yace lallai inbar abinda nake in taho saboda ke, dan ƙarshen ki wulaƙanta ne, shine zaki tafi gidanku?"",,,,,,, hmm ni ban iya biko ba, nayi na farko tunda nine nayi laifi amma yanxun bansan abinda yasa kika tafi ba, sai ayi maki uziri muga,,,,,,,,,, Umma tace ma raihana cewa yayi zaizo ne?""",,,,, raihana tace barshi umma wani fushi fushi yakeyi ma, umma tace to ya yace maki?""",,,,,, raihana tace baice komai ba, Umma tace kirashi to kic......,,,,,, bata ƙara maganar ba raihana tace don Allah umma ki barshi, ai cewa yayi zaizo baizo ba, barshi,,,,,, tou pha, abunda dai duk kowa ya kasa ba kowa uziri,,,,,,,,, tsaki faruk yayi sannan ya sake kiran raihana, bayan ta ɗauka yace waike da kika tafi mi akayi maki ne?""",,,,,,,,,, raihana tace ba komai, yace momy tace wani abu ne?""",,,,, raihana tace tace inxo gda sai ka dawo,,,,,,,,,,, faruk yace dagashi fa?""",,,,,,, tace haka aka tsaya, yace to yayi kyau,,,,,,,,,,,,,,, Likita ya shedawa momy cewa lallai zaiba ta rage damuwa idan ba haka ba, lallai zata jawa kanta matsala, ya ƙara da cewa tayi haƙuri ubangiji zai bata wani, cikin kuka zainaba tace ciki fa?"""ɗana ?""",,,,, nasha wahalata sai a zubar man da zalinci?""",,,,,,,,,, sai kuka takeyi ganin abun na zainab ya zama hauka yasa likitin fita yabar ɗakin, dan ana kwaɓa kai yana ƙara hawa,,,,,,,,,,,,,,,, wani tunani faruk yayi don haƙa kiran raihana yayi bayan ta ɗauka yace kiyi haƙuri insha Allah da safe zanzo, raihana tace to Allah ya kaimu, yace amin , sannan ya ajiye waya, shawarar daya yanke itace lallai zai ɗauki raihana kawai yabar garin da ita, har momy ta sauko dan baisan abinda raihana tayiwa momy ba, haka dai ranar ya kwana saidai ya saƙa ya kwance, *** *Y*ana tashi da asuba, wanka yayi , yana fitowa wanka wayar raihana ya kira cewa tayi sauri duk abinda zatayi yana zuwa gida yanxun nan, yana faɗin haka ya kashe wayarshi, ya wuce masallaci, Umma kuma tace waye yake kiranki ne?""",,,,,,, raihana tace Faruk ne, Umma tace lafiya?""",,,, raihana tace wai yace in shirya yana zuwa yanxun, umma tace to tashi ki shirya tunda baki san abinda zai kawo shi ba.............................. Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ Cool novel, makeup and kitchen2⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen3⃣) WHATSAPP NO: +2349030159301 [1/8, 9:44 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣3⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 *** *MACE TA GARI*:• Abokin zaman ki bazai taɓa yiyuwa ki sameshi 100% ba, don haka zai iya kuskurewa, rayuwar Aure zo mu zauna ce kuma zo mu ɓata saboda haka ba kullum ne za,asha zuma ba, Rayuwar aure tana buqatar haquri juriya da yiwa juna afuwa, Abokin zamanki yana da halaye biyu , mai kyau da marar kyau, idan yayi miki marar kyau ɗin toh ki hararo ɓangaren mai kyau ɗin yin hakan na iya sanyaya miki rai ya kuma rage miki raɗaɗin damuwarki, Babu yadda xakiyi ki samu abinda kike buri a xaman aurenki 100% domin kuwa a duniya kike rayuwa ba"a Aljanna ba, duk halin rashin jin daɗin rayuwar aure da kikeyi da abokin zamanki akwai wayanda nasu yafi naku muni don haka saiki godewa Allah ki kuma miqa lamuranki gareshi, zaman lafiyar rayuwar aurenki tana buqatar agaji daga wajen Allah saboda haka ki rinqa saka shi a cikin addu"o"inki, zaman aure yana buqatar sirri saboda haka ki taqaita bayyana matsalolin gidanki ko daga waliyyenki ne, Acikin makusan tanki bazai rasa maqiyan ɓoye ba, da masu maki hassada saboda haka bayyana matsalalin gidankina iya faranta musu sai kiyi hattara da masu baki shawara, *Nagode sosai saƙon yaxo gareni SAFEENAH IDREES JA"EH { SAFFAH ONEE } nagode sosai da addu"a,* Masoyana ina tare daku baki ɗayanku duk inda kuke a faɗin duniyar nan saƙon ku yana zuwa gareni ngd sosai da addu"ar ku, masu bina PC idan kunga banyi reply ba kuyi haƙuri don Allah ba ina basarwa daku bane, A, a wallahi abubuwane sunyi yawa ngde sosai da addu"a har kullum ina cewa kune *MAUDU "INA* taku har kullum mai san farin cikinku wato *MEELAT MUSA* *ZAWARCI* **** *U*mma tace towai ina zakije ne?"""",,,,,raihana tace Oho Umma nima dai ban sani ba, amma koma dai miye ni bama zan wanije ba,,,,,,,,, umma tace kull kada ki kuskura kiyi haka, mijinki ne idan dai har kina san samun tsira da dacewa da rahamar Allah kiyi biyayyawa mijin matsawar bai saɓi Allah ba, Raihana tace haba Umma kullum sai ayita koroni kamar wata akuya?"""",,,,,tunda auren bayayi to a haƙura mana,,,,,,,, umma tace kiyi haƙuri don Allah komai yayi tsanani sauƙi bayansa, don haka tashi kibi umarnin mijinki kamar yanda yace, maza kije ki shirya,,,,,,,,, Miƙewa tayi tare da zuwa ta ɗora ruwan zafi dan tayi wanka, alwallawa tayi ta shiga ɗaki don gabatar da sallah asuba,,,,,,,,,, Faruk yana dawowa masallaci , ruwan lipton kawai yasha, bayan ya gama ya ɗauki wayarsa ya kira momy don jin yanda mai jiki ta kwana,,,,,,,,, momy tace nidai kawai yarinyar nan a fitar da ita ƙasar waje,,,,,,, faruk yace babu damuwa, ina za"a kaita ne?""",,,,,momy tace *Egypt* faruk yace to haka yayi ?"" Eh tace shi kuma yace to ba damuwa koma miye sadiq yana nan, Momy tace kai kafi ƙarfin kaxo ne?"",,,,,, yace nima zanzo da zaran na kammala wasu abubuwa, momy tace to ina sauraren ka yace tam sannan ya kashe wayarsa, Raihana tana gama sallah wanka ta shiga, bayan ta gama wanka ta fito ne, tana cikin shiri ne, taji wayar ta fara kuka, takai hannunta don dubawa, faruk ne, ɗauka tayi tare da sallama yace hajiyata gani a ƙofar gida, raihana tace mai zan shafa ne, yace haba kiyi sauri fito na shafa maki a mota, raihana tace nidai don Allah A, a yace to gani nan shigowa gidan, raihana da sauri tace A, a nidai A, a don Allah basai kawani zo ba, ina fitowa, Faruk yace sai nazo gani nan shigowa yanxu, ya kashe wayar, Raihana tace Umma zai shigo, shigowa zaiyi fa, wannan wane irin abune shiga gidan surukai tun safe?"""",,,,,,duk raihana ce take magana, Umma tace to ai shima gdansu ne nan, haba umma sai ya wani shigo kuma?""",,,,,,,,, umma tace Eh, sallamar faruk sukaji, Umma da sauri ta jawo hijabi ta saka, shi kuma yana tsakar gida yana ƙarewa gdan kallo, Duk ya wani ɓata fuska, sai girgiza kansa yakeyi kana ganin yanda yake abun kasan ƙanƙami yakeji, ga wata kwata da tabi ta ikin gidan ƙarewa gdan kallo yayi sosai yace Alhamdulillah wannan gda kuma har mutum ya biya kuɗi ya zauna a ciki?""""""",,,,,maganar umma yaji tana cewa ka shigo mana,,,,,,,, Yace tom, wucewa yayi ya shiga ɗakin ko takalmi bai cire ba, ya tsaya a bakin ƙofa ya tsugunna, sannan ya gaishe da Umma, bayan sun gaisa ne ya sake bata haƙuri akan abinda ya faru yace kuma shi bayanan wallahi baimasan komiye ba, amma don Allah ayi haƙuri haka bazai sake faruwa ba,,,,,,, Umma tace ba komai, miƙewa tayi tace bara aje a kawo maku kuyi kalaci, niko kaji wani ƙarfin hali bata da ko sisi pha, amma don tana so ta nemawa "yar mutumci dole tayi su,,,,,, umma na fita, raihana ta kallashi sannan tace sannu ɗan gaye, wato baza ka iya cire takalmin ba, saboda kar ƙafar ka tayi datti?""",,,,, kallo faruk ya bita dashi sannan yace miye haka?"",,,,, tace komai ma, amma a ɗakina ai baka shiga da takalmi sai ɗakin mamana?"",,,,,,, tunda shi ba irin naka bane?"",,,,, sai ka gaisheta da takalmi ko?""",,,,, murmushi yayi sannan yace Allah ya baki haƙuri, takalmin ya cire sannan tace zauna, kusa da ita ya matsa ya zauna, amma faruk kana ganin yanayinsa kasan baiji daɗin ajiye jikinshi a wurin ba, bawai ƙazanta ba ne, A,a yanda komai yabi yayi wani gashi nan dai, shima tsakar ɗakin wata cinyayyar leda ce, rabi da kwata, da wannan ledar ai gara bbu, duk wani iri yakeji,,,,,,, raihana dai ta fahimci haka amma itama basarwa tayi,,,, Kallonta yayi sannan yace mujje mana, raihana tace bakaji abinda umma tace ba?""",,,,, yace haba muje don Allah wallahi banaso gari ya waye sosai dan momy batasan naxo ba, raihana tace to koma dai miye Umma tace mu jira muyi kalaci, kallon agogo yayi sannan ya nuna mata, 06:59am tace to miye, kayi haƙuri mana, ajiyar zuciya yayi sannan ya kwantar da jikinshi saman bayanta, tace miye haka sai Umma taxo ta samemu a haka?"",,, kallonta yayi sannan yayi murmushi yace ƙanshinki nake san inji kwana da yawa naga ke bakima yi wani maraicina ba, raihana tace nayi mana, tana magana tana wasa ido, shiko baki ya saki ya bita da kallo, ƙara jawota jikinshi yayi, sosai salon nasu ya canja kundai san ma"aurata, abun kunya ya bani shiya sa nabi umna da sauri dan gani miye zata basu..., Umma tana fita daga gida, ashe wayar raihana ta ɗauka, wurin wani mai siyar da shayi taje, bayan sun gaisa tace don Allah yakubu ka riƙe wayar nan ka bani shayi, da biredi a toya man wainar kwai, a komai ma dai a bani, yakubu ya anshi wayar ya duba, sannan yace ki riƙe bara a haɗa maki idan kin samu kin kawo, Godiya umma tayi , ta jira ya haɗa mata duk abinda take so, sannan aka kulle mata a leda tayo gida, tana zuwa, ɗayan ɗakin ta shiga, ta kira raihana, ta fito, wuri ta kawo komai a zuba, sannan tace taje takai mashi, bayan takai faruk ya ɓata fuska yace shidai ya ƙoshi, taɓe baki yayi sannan yace amma ke kiyi sauri ki gama mu tafi, raihana tace to idan har bazayi kalancin nan a gidan nan ba, kayi tafiyar, murmushi yayi da gefen bakinsa sannan yace to muje, ruwan tea ɗin kawai yasha, ita kuma raihana itama komai ɗan kaɗan taci, tana fita daga ɗakin faruk ya ciro wani coculate ya saka baki, shidai duk wani iri yake ji, kai amma suna da haƙuri, miƙewa tsaye yayi ya saka takalminshi, ya fita tsakar gida,,,,,,, yana fita ita kuma ta fito daga ɗakin da umma take zaune, tana zuwa kusa dashi yace ki sameni ƙofar gida, tace to, ɗaga muryarshi yayi tare da cewa Umma mun wuce mun gode sosai, umma tace babu damuwa,,,,,,,,,,,, Yana fita umma ta shigo ɗakin, raihana tace umma zamu tafi, umma tace to Allah ya tsare na gaba, ta miƙawa raihana wayarta, suna ɗan maganane sukaji ana sallama a zaure, raihana ta fito dan ganin ko waye???""",,,,,,,, wani soja ne ta gani a tsaye, yana girmama ta, a matsayinta na matar Oga, ɗan rusunawa yayi sannan yace gashi,,,,, hannu raihana takai ta ansa sannan yace Umma za,a bawa, raihana tace tam, Cikin gida ta koma, tana shiga ɗaki tace ma umma gashi, buɗewa umma tayi wata "yar ƙaramin jakane, amma kuɗi daffff a ciki, daga umma har raihana idanuwa suka zaro, kafin raihana tayi magana, kira ya shigowa a wayarta, raihana tace shine, umma tace to wannan fa?""",,,,,, Raihana tace shine yace a baki, nidai na tafi, umma tayi ma raihana fatan alkairi, raihana ta fito,,,,,,tana fitowa ganin motaci masu yawa a ƙofar gidansu yasa taji wani iri, kundai san irin baka saban nan ba??"",,,,,,,to irinshi raihana taji, Ga kuma wayarta sai kuka takeyi, ɗauka tayi sannan tace ma faruk nidai gaskiya bana iya fitowa ni ɗaya, dariya yayi sosai, sannan yace kauyissss cikin sigar wasa wasa yayi mata maganar dariya tayi sannan tace kauyisss ba amma kuma matar wayisssss, don haka nidai bazan iya zuwa ba wallahi, daga cikin mota yake hangota zauren su, dariya yayi sannan ya ɗaure fuska ya fita,,,,,,,niko nace maza da fuska shanu aka sansu,,, Yana zuwa inda raihana take baiyi magana ba, hannunta kawai yaja suka fito daga gidan, suna ƙoƙarin shiga motane ta hango gwaggo, kallon faruk tayi wanda shi kuma sai ƙoƙarin ta shiga mota yakeyi, don hankalinsa ba wurinta yake ba, cewa tayi tsaya mu gaisa da mutane, yace tam, ya saki hannunta, Tace kaima ai dakai za,ayi gaisuwar ne, yace waye zan gaishe?""",,,,,, raihana ta ɗan buɗe idonta, sannan tayi wani ɗan sheganta taka da harshenta, tace kalli can, tana nuna mashi da hannu kallon inda take nuna masa tayi sannan ya maida dubansa wurinta yace waye ita?"",,,, murmushi raihana tayi sanan tace kai tare da buɗe idanuwanta duka matar bbana ce, murmushi faruk yayi sannan yace "yar baƙin ciki dai, ɗaure fuska raihana tayi cikin sigar wasa, a daidai lokacin da take cewa gwaggo ina kwana, kallonta gwaggo tayi sannan ta bushe da dariya,,,, tace,,,,,,, Mi kikayi wa gwamnati taxo kamaki tun yanxun?""",,,,,, murmushi raihana tyi sanan tace to kindai gani, gadai sirikin naki ku gaisa,,,,,, tace faruk ga ga gwaggo kallonta yayi sannan yace sannu, ina kwana?"",,, kasa ansa gasuwar tayi dan lallai ta gane fuska, cikin girmamawa gwaggo ta gaishe shi, bayan sun gaisa ne, faruk yayi wa gwaggo bulala da ruwan kuɗi,,,, arrrrrrrr gwaggo anga kuɗi aka wani gigice, faruk yaja hannun matarshi aka wani shige mota cikin gdan baya aka wani kashe, suna shiga driver yaje, sauran motocin suka rufa masu baya, tuni suka ɓace dag wurin suka barɓaɗe wuin da ƙura, Gwaggo sai ƙara kallon motocin take har suka ɓace, sanna ta farfaɗo daga wannan tunanin ta tafi duniyar jinjiyar dukan ruwan kuɗin da faruk yyi mata haka taja jiki a sukwane tayi gda cike da mamakiyossssssssssss,,,, Umma kuwa kuɗin ta fiddo ta irga ta tusa ta durza ta muza ta jajjagasu har ta gaji da lissafi don haka ta tattara su ta ajiye, dan lussafin yayi mata yawa, kuɗin yakubu kawai ta cire ta fita dan kai mashi haƙƙinsa, bari inbi su raihana, amana takai maki amaryar faruk nace ayyyyyy tafiyyyyyyyyyyyya,,,,, tafiyar suke sosai sai ɓarin wuta suke bisa titi kana ganinsu kasan gwamnati ce da ƙafafuwanta bisa kwalta take tafiya,,,,,,,,,,,,, suna isa birnin tarayya, faruk bayan suna ajiye raihana a gida ya wuce office, yana fita raihana bata tsaya wata wata ba, ta haye gado tayi kwanciyarta dan bacci ne a idon ta sosai,,,,,,,,,,,,,, Faruk kuma a office wani abokin shine yake tayi mashi shegan taka, yace lallai yau tunda raihana taxo har gida sai yaje ya ganota, kallonshi faruk yayi sannan yace wace raihanar zaka gani ne?""",,,,,, yace madam raihana, murmushi faruk yayi ya kalleshi amma baiyi magana ba,,,,,,, ita kuwa raihana tana tashi bacci wanka tayi amma bata san kayan da zata saka ba, don ita bata taho da kaya ba,,,,,,,, wayarta ta ɗauka ta kira faruk, bayan ya ɗauka suka gaisa tace mashi ya Office?""",,,,,,yace alhamdulillah, tace sannu, yawwa inji faruk, sai ta kasa magana kuma""""",,,,,, sai tace dama nace bara in maka sannu, yace yawwa ngd, yana faɗin haka ya kashe wayar, Raihana tace tou pha, to yanxun ya zanyi?""",,,,,, niko nace Oho maki,,,,,,, wurin kayanshi ta nufa ta fara bubbuɗewa sai ɗaga wa take ɗaya bayan ɗaya tana zazzagawa, dariya tayi sannan ta ɗaga wata baƙar jallabiya, tace Allah ke zan saka, ɗauka tayi ta zumbula, sannan ta tattara kayan ta gyara su ta mayar,,,,,,,,,,, tana gama mayarwa tashi tayi ta matsa gaban madubi ta kalli kanta tayi murmushi sannan tace kuma naɗan yi kyau ba laifi, murmushi ta sake yi sannan ta kashe idon ta ɗaya, da harshenta tasa ta laso leɓonta ta ɗan ɗaga girarenta sannan ta sake lumshe ido ɗaya tayi juyi, da gudu kuma tayi parlour kamar wani yana kallonta, Tana zuwa zama tayi saman kujera 1seater taɗan harɗe tana maganar zuci,,,,,, ,,, zaman ya isheta ta ɗauko wayarta tace umm bara in kira zulaihat yau muyi zuminci, adaidai lokacin data fara kiran wayar,,,,,,,,,,, saida ta kusa tsinkewa sannan ta ɗauka, cikin isa zulaihat tace hajiyata yadai?""",,,,,,raihana tace ke bansan sakarci kina ta wani mammatse murya ba mai gdan bane,,,,dariya zulaihat tayi sannan tace shegiyar mata ai koce dole ne inɗanja zare, wallahi baki da kirki, raihana tace me nayi kuma?"",,,,,, tace baki zuminci nazo gdan ki kwanaki bakya nan, raihana tace Allah sarki, zulaihat tace kuma bayan wani lokaci na sake dawowa baki nan, raihana tace lallai,,,, zulaihat tace kila zanzo cikin satin nan tunda kin tuno dani,,,,, raihana tace yanxun ma idan kin sake zuwa bana nan, zulaihat tace kinje ina ne?""",,,,, raihana tace saidai mun haɗu,,,,zulaihat tace to Allah ya haɗamu da alkairi, fira suka ɗan taɓa tare da zaulaya dai irin tasu ta ƙawaye aka ɗanyi ma juna shegantaka kundai gane ko hajijoyi?"",,,,,,, bayan sun gama firan ne, ta kira farida, bata ɗauka ba, tace to ke kuma umma laisal handasetdana kiraki nace munxo lafiya,,,, haka dai taɗan zame saman kujera ta ɗora hannunta saman goshi ta rufe idanuwanta, ko tunanin mi takeyi Oho naga dai hawaye nata zubowa daga idonta,,,,,,,,, har Faruk ya shigo raihana bataji zuwanshi ba, duk maganar da yayi inawo an tsunduma cikin tunani, zama yayi kusa da ita, yana kallonta ita ko ta dage sai shashsheka takeyi tare da shan majina, irin dai na masu kuka,,,,,,, ɗagota yayi da sauri ta buɗe idonta, tare da goge hawayenta, rumgumeta yayi sannan yace kukan miye?"""""",,,,, murmushi raihana tayi sannan tace waye yace inayin kuka?"",,,,,nine na gani, inji faruk,,,,,, raihana tace to yaji ne ya zubar man a ido ai,,,, kallonta yayi sannan yace nine ma yajin dariya tayi sannan tace aiko da bazan bari a shanyeka ba, murmushi yayi sannan yace wannan rigar fa?"",,,,,, dariya raihana tayi a daidai lokacin data zame jikinta daga nashi,,, ta fara tafiyar rainin hankali tana cewa to ai ban samu wasu ba, bayanta yabi yana cewa ke zo nan,,,, shiru tayi ta shige ɗaki shima yabi bayanta.................., **** *T*o zainab mai ciwo dai an samu ɗagawa zuwa egypt don ganin likita,,,, kuma duka momy yaranta ta tattara ta tafi dasu,,,,,, Faruk yace ma raihana ta shirya suje ganin zainab tace ita dai bazata samu zuwa ba, ya tambayeta dalili amma ta nuna mashi ba komai haka yayi juyin duniya amma tace ita dai yayi haƙuri baza ta samu halin zuwa ba,,,,,,,,,, ya gaji da lallaɓata yace kada Allah yasa kije idan kinje ma bana so ban gode ba kuma bazan gode ba,,,,,, raihana tace to kuma duk miye yayi zafi,,,,, tsaki yayi yabar ɗakin,,,,,, Bayan ya fita raihana tace ikon Allah, shi bazai gane ba,,,,,, na fito fili in nuna mashi matsalar mamanshi?""",,,,,,yanxun muna zuwa ta ganni sai kuma tace sai faruk ya rabu dani , tsaki tayi sannan ta miƙe ita ta bar ɗakin,,,,, ɗakinshi ta sameshi yana waya, bayan ya gama tace don Allah kayi haƙuri duka nan banga abin fushi ba, wani irin kallo yayi mata wanda yasa ta fita ɗakin da sauri,,,,,,,,,,,, Ko da daddare raihana tace mashi ga abinci daka mata tsaywa yayi yace ta fita daga harkarshi, idanuwa raihana ta zaro tare da cewa wannan wane iri wasa ne?""",,,,,,,, waye zai fita harka naka ne?"",,,,,,,,, yace abinci ko?""",,,, tace Eh , kanshi ya girgiza sannan ya ɗaure fuska sosai yace to bazanci ba, sai kuma miye?"",,,,,,, tace sai shi kenan, yace to a samu ayi waje mana, yana nuna mata hanyar waje da hannunshi,, ɗaukar abincin tayi ta wuce simi simi,,,, tana fita yace aikin banza, ke kin iya cewa inyi abu amma ni dan kin raina man hankali baza kiyi abinda nake so ba,,,, Tashi yayi ya shiga wanka, yana fito yaci uban gayen shi, yayi kyau sosai, tana farlo zaune tun kafin ya fito taji ƙamshin turare, zubawa ƙofar ido tayi tana jiran fitowarshi,,,,,,,,,,,,,,,,,, sai gashi ko an wani tsuke cikin ƙananan kaya, ko inda take bai kalla ba, murmushi tayi sannan tace ina zaka?"",,,,,,, bai kalleta ba kuma baiyi magana ba, ta sake cewa bakaji ina magana?"",,,, banza yayi mata,,,,, tashi tayi da sauei taje ta kulle ƙofar da makulli, tana ƙoƙarin rugawa yayi mata wata irin munafikar damƙa, yana rikota ya wanka mata wani irin zazzafan mari sannan ya miƙa hannunshi yace bani?"",,,, riƙe ƙugu tayi cikin kuka sannan tace wallahi bazan bayar ba saida ka kashe ni""""",,,,,, ɗaga hannunshi yayi da niyar ƙara kai mata mari da sauri ta duke sannan tayi ɗaki da gudu, a zuciya ya bita da gudu amma kafin ya kawo harta rufe ƙofa, Dariya tayi adaidai lokacin data haye saman gado, sannan tace waini za,ayi wa zuciya, a fara fitar majalissa, kaje can kayi ta balbaɗa ni, a baka shawarar banza kaina,,,,, Bazaki kixo ki buɗe ƙofa ba?""",,,,, tace anƙi a buɗe idan kayi fushi kaje kayi bacci, ni kike cewa idan naji haushi?"",,,, tace Eyyyy ka shaƙa ne?"",,,, nace ki fita harkata baza ki fita ba ko?"",,,,,, tace bazan fita ba,,, tsaki yayi sannan ya koma farlo ya zauna,,,, lokaci lokaci saida yayi tsaki , ita kuwa raihana wanka ta shiga, tana fito tayi shiri mai kyau saƙo da loko na jikinta saida ta bishi ta shafeshi da ƙamshi, Wasu sheɗanun kayan bacci ta ɗauko ta saka wanda dasu da babu ɗaya ne, kallon kanta tayi a madubi ta girgiza kanta sannan tace , bari muji ya za"a ƙare?"",,,,,, ɓoye makullin tayi sannan ta buɗe ƙofar ta fita,,,,tana shiga farlo daga nesa dashi ta tsaya sannan ta riƙe ƙugunta tace gani,,, kace inxo ko?"",,,, to gani na fito bana tsoro,,,,,,, Da wutsiyar idonshi ya kalleta, murmushi yayi sannan ya kallota dukanshi, yana kallonta tayi murmushi itama wata "yar girgiza ta fara sannna ta juya tana cewa tunda kaji tsoro saida safe,,, ta nufi hanyar ɗaki,,,,,, Ƙara kallonta yayi sannan yace zo buɗe man ƙofa nace, raihana tace ƙofa ai baka da ƙarfin ansar makulli,,,,,,,idan kuma mutum yana jin shi sojane ya shigo ɗakina, hmm mutum wayyo, ta yarfa yatsanta alamar zaka gane kurenka,,,,,, faruk yace ke ni kikewa wannan abun?"",,,, raihana tace anyi tunda ɓaɓatun akan kujera ya tsaya,,,, miƙewa yayi yabi bayanta, ita kuma da gudu ta shige ɗaki, tana zuwa ta soke saman gado,,,daga bakin ƙofa ya tsaya yana kallonta, tace mutum sai cika baki, idan ka isa kaxo nan kaga makulin nan,,, ta karkaɗa makullin,, dariya faruk yayi sannan ya shige cikin ɗakin,,,,,wani shu"umin kallo tayi mashi , yace ni bana san wannan abun, raihana tace ni kuma irinshi nake so..................haka kika ce?"",,,, Zama yayi a gefen gado sannan yace to matso nan mana, kwanciya tayi sannan tace kai kaxo nan mana, murmushi yayi sannan ya hau saman gadon sosai, zata matsa ya riƙe ƙafarta, ya jawota kisa dashi, sannan yace Allah kin ɓata man rai, raihana tace to nace kayi haƙuri kai komai saurin fushi ka daina ni banajin daɗi, yace aikece ɗin , raihana tace nice ɗin miye?"",,,,,,,,, yace to naji na fasa fitar gani a gidan miye zaki bani?"""",,,,,,,,, raihana tace ba abinda zan baka kawai ka zauna ina ganinka inajin daɗi, yace to idan har kina sona ki shirya muyi tafiya tare dake,,,,,, bana so kina man gaddama kinga idan kika ce man abu ina maki fa, bana san inga kinyi fushi,,,,,raihana tace to yiman gori, tayi maganar ne cikin wasa, dariya yayi sannan ya sake jawota, ya ɗora kansa saman ruwan cikin ta, hmmm babban take wannan karatun yafi ƙarfin rubutu na..................... [1/8, 9:46 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣4⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION*📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 **** Ina maku albishir da sabon littafina mai taken *RASHIN RABO* wannan littafi kada ku bari a baku labari dan yana ƙunshe da darissa da dama, kada ku bari a barku a baya *RASHIN RABO* ku kasance tare dani,,,,,,,,,,,har kullum ina cewa kune *MAUDU"INA* ** *Ina baku haƙuri najina shiru kwana biyu kuyi haƙuri banajin daɗine, amma na samu sauƙi zaku jini kullum idan Allah ya amince* **** *T*o al"amarin miji da mata sai Allah, bayan faruk ya gama samun natsuwa,,,,,,,miƙewa yayi zai fita daga ɗakin , raihana tabishi da kallo,,,,,,,jikinshi ya bashi ana kallonshi don haka ya juyo, ita kuma da sauri ta ɗauke kanta ta maida dubanta wani wuri daban, murmushi yayi da gefen bakinsa sannan yace ko in dawo ne?"",,,,, batayi magana ba, yace ina zuwa,,yana faɗin haka ya fice daga ɗakin... Yana fita ta miƙe ta shige toilet bayan ta gama abinda takeyi ta fito,,,,mai ta ɗan murza sannan ta shafa powder sama sama da man baki,,,, kayan bacci ta saka tayi kwanciyarta,,,,, { shawara akwai wani ganganci ɗaya da mukeyi ko kuma ince san jiki, sai namiji ya gama kusantar mace wai sai tabi lafiyar gado tayi kwanciyarta,,,,,,, to idan har baki da ikonyin wankan tsarki a lokaci to ki tashi kiɗan gyara jikinki ki wanke, alabashi da safen saiki tsarkake kanki,,, dan kwana da najasa yana illa a jiki don haka mu kula } Shi kuma yana can ɗakin shi bayan ya gama abinda yake,,,,, wayarshi ya ɗauko ya duba miss calls in da aka tara mashi,,, wayar momy ya fara kira,,,,bata ɗauka ba, ya sake kira bata ɗauka ba, haka yayi ta kiranta daga baya taci gaba da latse wayar,,,, da kiran ya shige sai ta kashe daga baya kuma ta rufe wayar baki ɗaya,,,,, jin waya a kashe yasa gaban faruk faɗuwa, dan lallai yasan akwai matsala,,,,, Wayar hafsat ya fara kira,,,, bata ɗauka ba,,,, text ya tura cewa baki da lokaci nane?"",,,,,,,momy dake zaune gefe tace kada ki ɗauki wayar barshi ni zai wulaƙanta dan ubanshi?"",,,,har ina kiranshi baya ɗaukar wayata?"""""",,,,, yana can wurin tsinanniyar yarinyar nan, kai wannan yarinya anyi mayatu wallahi,,,,,, hafsat tace kedai momy don girman Allah ki fita harkarsu,,,,,,, Momy tace ban fita dan uwarki,,,,,, ɗana ni na haifi abuna,,, ba uban wani ya haifar mani shi ba,,,,,, hafsat tace to momy kema dad ai haihuwarshi akayi amma kika aureshi mulkin da kika zuba a gidan waye yayi kamarshi?""",,,,,,, Kika raboshi da ainahin garin iyayenshi saboda tsangwamar dangin miji kika maidoshi cikin ahalinku,,, kika hanashi auren kowa saike,,,,,,, zainab dake kwance saman gado tana fama da kanta tace,,,,,, kwarai kuwa danni da wayauna nasan lokacin da kike korar dangin dady idan sunxo, amma mamanshi haƙuri tayi tace itama haka taci lokacinta,,,,,,, tace ita iyakarta da dady a duniya amma ta samu wanda tafita kaunarshi, Momy tace toni babu wanda ya isa yayi man haka a ɗana , hafsat tace anyima an gama gara kisawa zuciyarki haƙuri addu"ar da zakiyi ma ta aihu a gidan, dan kada itama ta kasance kamar sauran matan dan rayuwar yaya tana bukatar samun natsuwa,,,, daga haka babu wanda ya sake magana sai momy dake ta surutunta ita kaɗai,,,, Ganin basu da niyyar ɗaukar wayarne yasa faruk kwanciya ,,, ita kuma raihana ganin bai dawo ba, yasa ta tashi ta nufi ɗakinshi,,,, lokacin data je har bacci ya fara ɗaukarshi,,,,,,,,,,,,, saman gadon ta hau ta matsa kusa dashi ta ɗaga bargon ta shige,,,,, idonshi ya buɗe ya ganta sannan ya mayar dasu a hankali ya rufe,,,,,,, da hannunshi ya lalubota ya rungume "yar matarshi sukayi bacci,,,,,,,,,, *** *Y*au faruk yana gida baya zuwa ko ina,,,,, zaune suke dashi da raihana yana bata labari,,, amma ya lura sai wani basarwa takeyi,,,, kallonta yayi sannan yace wai bakiji ina magana ne??"",,, tace magana kake amma ni hankalina yana wani wuri daban,,,,,,, murmushi yayi sannan yace ina hankalin ya tafine?"",,, adaidai lokacin da yake kai hannunshi kusa da ita ya jawota jikinshi,,,, Raihana tace nidai tsoro nakeji,,,, yace tsoronmi?"",, raihana tace nidai duk ba wannan ba,,,,, yau ina so ka bani labari duk abinda yasa ka rabu da matanka,,,,,,, kallonta faruk yayi sannan yace to wannan kuma ai ba damuwarki bane,,,,, raihana tace damuwata ce, dan duk abinda ya shafeka ya shafeni,,,, ka faɗa man idan ina da wani hali irin nasu sai in gyara,,,, taɓe baki yayi sannan yace baki da irin halinsu ko ɗaya ,,,,, raihana tace to nidai faɗa man don Allah,,,,,,,, Shiru yayi bai sake magana ba,,,,,,,, ganin yayi shiru ne, yasa raihana miƙewa, tana kama hannun faruk wai suje su girki,,,, zamewa yayi saman kujera ya kwanta yace ni yau banayin girki gaskiya,,,, bata sake magana ba ta wuce,,,, tana wucewa faruk ya shafa kanshi sannan yayi murmushi yace kaiji yarinyar nan, wai nine zan faɗa mata abinda ya rabani da matana,,,,, dariya yayi sannan yace lallai yarinyar nan kin shiga rayuwata sosai,, yoni wace mace ma zataga fuska har tama fara man wannan tambayar rainin hankalin,,,,,, maganar raihana yaji tana cewa wai ina ka ajiye magin ne duk kabi ka yamutsa komai,,,,,,,, tsaki yayi sannan ya miƙe ya nufi kichen ɗin,,, yana shiga yaga magin a hannunta,,,,,,, ɗaure fuska yayi sannan yace bagashi a hannunki ba?"",,,, ganin ya ɗaure fuska yasa tayi dariya sannan tace kaga yanda kayi?"",,,, ashe ma haka nan kake dariya?"",,, idan kayi fuska kafi kyau,,,, ansar magin yayi sannan yace mi zaki dafa ne?"",,,, tace abinda raina yake so,,, yace ni kuma tuwo nake so,,, tace to nidai bana san tuwo gaskiya,,,, yace to lallai tuwo za,ayi raihana tace lallai idan dai tuwo saidai kayi da kanka ,,,,, yace to naji,,,, taimaka man,,,,, yiman tuwon ni inyi maki abinda zakici,,,,, tace naji,, haka kowa yaci gaba da aikin gabanshi,,,,,, lokaci lokaci faruk yana magana raihana saidai tace ummm,,,,, shima daga baya shiru yayi ya daina magana har suka gama abinda suke, suka fito,,,, Raihana ta gyara kicin ɗin ta goge,,,, sannan tace kai kuma idan an gama sai ka wanke kwanukan,,,, hararta yayi cikin sigar wasa sannan yace bazan wanke ba,,,,,,, raihana tace to ni bara in wanke in samu ladar, tattara kayan tayi ta nufi kicin,, **** *T*ou pha, yau gaban raihana sai faɗuwa yake, tsoronta ya bayyana, duk bata cikin mood ɗinta,,,, kana ganinta saika gane,,, faruk yayi juyin duniya ta faɗa mashi abinda yake damunta taƙi ta faɗa,,,, tun yana rarrashinta har ta fara bashi haushi,,,,, sai yanxun ya gane damuwarta wato bata san suje ganin zainab,,,, kanshi ya jinjina dan ya gano matsalar ,,,, kallon raihana yayi dake zaune gefen gado sai goge hawaye takeyi,,, tsaki yayi sannan yace mamana abin tsoro ne a wurinki?"",,,,, raihana tayi shiru, dan faruk bazai gane ba, kuma kai tsaye bata isa ta fito fili ta faɗa mashi ba,,,,,,,, yace to nagode,,,,,, idan ma bazaki je ba komai nine suka zamar ma dole don haka ki barshi kawai bama sai kinje ba,,,,, raihana cikin kuka tace nifa ba haka nake nufi ba,,,,,, cikin ɗaga murya faruk yace kada Allah yasa kije idan kinje ban gode ba,,,, wannan ai shirman banza shirman wofi,,,,, raihana da sauri ta miƙe tsaye tasha gaban faruk dake ƙoƙarin fita daga ɗakin,,, tace tsaya kaji cikina yake ciwo fa,,,,,, wani irin kallo yayi mata sannan ya janyeta gefe guda ya fita daga ɗakin da gudu tabi bayanshi ta sake shan gabanshi ta durƙusa sannan ta haɗa hannuwan ta biyu tace don girman Allah kayi haƙuri wallahi baka fahimceni ba,,,,,, ganin faruk zai wuce yasa raihana riƙe ƙafafuwanshi ta saki wani irin kuka mai ban tausayi,,,,,,, harya fara jan ƙafarsa ya fara tafiya ta riƙe ƙafar gamm,,,,,,, taci gaba da kuka tana cewa don Allah miye haka?"",,, kayi haƙuri mana,,,, tsayuwa faruk yayi,,,, amma baiyi magana ba,,,,, raihana ta miƙe tsaye tana kakkaɓe jikinta,,,,,, kallon faruk tayi sannan tace don Allah ka daina saurin fushi,,,, ni bance bazanje ba,,,, cikina ne yake ciwon kai , tayi maganar cikin sigar yarinta,,,,,,, abun ya bashi dariya amma baiyi dariyar ba,,,, har yanxun fuskar nan murtuke take kamar wanda yaƙi ya riga fada,,,,,,, raihana tace kayi haƙuri?"",,,,,, yace to shirya muje,,,,,, wata "yar rawa tayi sannan ta nufi ɗaki da gudu,,,,, zama yayi saman kujera,,,, sannan yayi murmushi wai cikinta ne yake ciwon kai,,,,,,,, har ta shiga ɗaki ta fito kuma,,,,, yace miye?"",,,,, tace wanka zanyi fa,, kallon agogon hannunshi yayi sannan yace to yi sauri bara inje wani wuri in dawo kafin ki gama,,,,,, raihana tace vyeeee,,,,,, baiyi magana ba,,,, yayi waje,,,,,, ɗaga murya tayi tana cewa nace fa a dawo lafiya,,,,, yace ai naji,,,, lekowa tayi waje sannan tace yau sarauta kake ji ko saraki?"",,,,, baiyi magana ba, ya wuce,,,, ita kuma ta koma ɗaki ta shiga wanka,,,,,,,, Bayan ta fito, wayarta ta ɗauka ta kira farida,,,, bayan sun gaisa raihana ta fashe da kuka tace nidai ki taimaka man da addu"a zamuje ganin ƙanwar mai gida,,,,, nasan kila mamanshi zatace sai ya sakeni ne,,,,,, nidai Allah ya haɗani da jarabtar uwar miji bata ƙauna na, bansan abinda nayi mata ba,,,,,,,, farida tace ki kwantar da hankalinki, insha Allah babu abinda zai faru sai akairi raihana tace to Allah yasa,,,, farida tace amin,,,,,,, kashe wayar tayi sannan ta fara shiri,,,, Harta gama faruk bai dawo ba,,,,,,, wata zuciyar tace mata kodai faruk yayi fushine ya tafi?"",,,,, ajiyar zuciya tayi sannan tace lallai aiko daya kai sarkin fushi,,,,,, wayarta ta ɗauka ta fara kiranshi,,,,,,,,, bai ɗauka ba,,,sake kira tayi ,,,,, bai ɗauka ba,,,,bayan wayar ta tsinke ne,,,,, ya turo mata text wai yana meetig, zaizo insha Allah,,,, bayan taga text ɗin baki ta taɓe sannan tace a bayyane kullum meeting kullum meeting,,,,,,, Kwanciya tayi,,,,,, saman gado,,,, tace ni umma ko da wace waya zan riƙa samun ta ne?""",,,,,,, baiwar Allah tana can ko wane hali take ciki yanxun?"",,,,, Allah sarki rayuwa,,,,,,,,,, haka duniya take,,,, goge hawayen da suka zubo mata a fuska tayi,,,, sannan tace insha Allah uma muna dawo zanzo wurinki,,,,,, Wayarta ta duba dan ganin mai kiranta,,,,,,,, tace Ummm ,,, a daidai lokacin data ɗauki kiran,,,,,,, yace kin gama ne?"",,,,,, raihana tace Eyy yace don Allah dafa man lepton na kusa isowa,,,,, raihana tace to, bayan ta gama ne ta ajiye wayar ta nufi kichin,,,,, bata daɗe da shiga ba, ya shigo gidan,,,,,, kai tsaye dama kicin ya nufa,,,,, raihana tayi mashi sannu da zuwa,,,,,,, Yawwa yace,,, yana nan har ruwan zafin ya tafasa,,,, da kanshi ya juye a kofi, sannan yace ɗauka man muje,,,,,, a daidai lokacin da yake ɗaukar wayarshi yana cewa ina zuwa don Allah,,,,,,,,, ya kashe wayar,,,, suna fita ta ajiye mashi a farlo ita kuma ta nufi ɗaki,,,, ɗaukar kofin yayi yabi bayanta yana cewa baki cewa a ɗaki zamu je,,,, shima bayanta yabi ya shige ɗakin,,,,, yana shiga yayi dariya ganin raihana tana ta shirya kaya,,,,, yace ina zaki da su?"",,,, raihana tace ko sunyi kaɗan ne?"",,,, murmushi yayi a daidai lokacin daya kai kofin a bakinshi ya fara shan lepton ɗin,,,,,,,, ta saman kofin yake kallonta,,,, ita kuma harkar gabanta takeyi,,,,, saida ya gama sannan ya miƙe daga inda yake,,,,,,kusa da ita ya matsa ya riƙe hannunta,,,,,,,,,, Kallonshi tayi tace miye?"",,,,, yace nace ina zakije da kaya ne?"",,, raihana tace ba kace zamuyi tafiya ba?"",,,,, murmushi yayi sannan yace sai kace wasu "yan gudun hijira hajiyata?"",,,,,, tace sunyi yawa ne?"",,,, yace babu abinda zaki tafi dashi,,,, raihana tace bazamu kwana ba?"",,,, baiyi magana ba,,,,,, inda ta ajiye gyalenta da jakarta ya ɗauko ya miƙe mata yana cewa muje,,,,,, ansar gyalen tayi ta yafa,,,, shi kuma ya riƙe mata jakar, suka fito,,,,, suna fitowa wani yaronshi yace ranka ya dade kawo a riƙe,,,,, kallonshi faruk yayi sannan yace aikin hajiyane,,,,,,, raihana tace nidai bani jakana kada ace ka zama mijin hajiya,,,, murmushi yayi sannan ya maida dubansa wurin raihana yace ke sai yau kika san na zama mijin hajiya?"", yaci gaba da cewa ai tuni mutane sun sani,,,,,, hannunta yaja har yanxun jakar tana hannunshi,, haka suka isa har wurin da aka shirya motoci,,,,,, sai filin jirgi,,,,,,,, tou pha zo kaga raihana a cikin jirgi daka ganta kasan sabon shiga ce,,, sai raba idanuwa takeyi kamar wanda tayi ma sarki ƙarya,,,,,,, saidai ta kalli faruk ta kalli kanta,,,, shi baima san tanayi ba,, to bayan jirgi ya gama ibarsu mutane,,, aka rufe sai egypt....,,,, Suna isa faruk yayi ma wani abokinshi waya,,,, cewa sun iso,,,, yace to yana zuwa yanxun insha Allah,,, faruk yace ba damuwa ,,,,, bayan ya gama wayar ne,,,, yace ma raihana tsaya kiga matarshi wallahi sanshi take sosai,,, raihana tace to dama an taɓa macen da batasan mijinta?"",,,,, kusa da ita ya matsa sannan yace ke yarinya wannan soyayyar tasu ta daban ce,,,,,,, raihana tace haba kila dan baya da saurin fushi shi yasa suka fahimci juna,,,,,,, murmushi faruk yayi sannan yace abin kuma harda habaici?""",,,,, raihana batayi magana ba,,,,,,, faruk yace yawwa gasu can sunxo,,,, muje,,,,, kama hannunta yayi suka isa wurin,,,,,, faruk ya buɗe mota raihana ta shiga,,, sannan shima ya shige,,,,, suna shiga matar ta juyo sannan tace ranka ya daɗe daba kaine ba,,,, babu mai fito man da miji cikin daren nan,,,,, faruk yayi murmushi sannan yace kin fara ba?""",,,,,, abokinshi nasir yace gaskiya ta faɗi ai,,,,, Kaima kasan irin wannan lokacin ai lokacin masoyane,,,,,, duk wani maiji da kanshi ai yana can rungume da matarshi,,,,, matarce tace sannu baiwar Allah,,,,, raihana tace yawwa,,,,,,, tace kece raihanar?""""",,,,,, ai munji labarinki tun kafin mu ganki,,,, to ina maki murna gaskiya,,, amma saidai kinbi sannu dan wannan mijin naki yan..... Faruk yace waike mie haka?""",,,,,,, tace to nayi shiru,,,,, kallon raihana yayi wanda hankalinta sam ba a wurin firansu yake ba,,,, tunanin yanda zasu haɗu da momy kawai takeyi,,,,,,, su kuma haka sukaci gaba da ma faruk shakiyanci,,,, wani yayi magana wani ya barsu danshi ba mutum bane mai san surutu,,,,,, haka dai sukaci gaba firarsu har suka iso asibiti,,,,,,,, bayan nasir yayi parking , gaba ɗayansu suka fito,,,,,,, kallo ɗaya zakayi wa raihana ka gane tana cikin tashin hankali,,, matar nasir ta kalli faruk sannan tace miya sami matarka ne?""",,,,,,, baki faruk ya taɓe sannan yace bansani ba,,,,, nasir ne yace kila gajiya ce,,,,, itama mai maganar ai haka takeyi idan munyi tafiya,,,,,, murmushi sa,adatu tayi sannan tace ai tafiya nidai tana wahalar dani,,,,,,,, da nasir da faruk sukayi gaba,,,,, da raihana da sa,adatu kuma suna bin bayansu,,,,,, har suka isa ɗakin da su momy suke,,,,,, Bayan sun shiga ne,,,,,,, kowa ya samu wuri ya zauna, dan momy tana toilet,,,,,,,, inda faruk yake zaune kusa dashi raihana taje ta zauna kamar zata koma cikin cikin shi, da wutsiyar idonshi yake kallonta, sai yaji duk ta bashi tausayi,,,,,,, zainab dake kwance tace yaya sannu da zuwa,,,,, yace aha,,,, ta gaishe shi,,,,, yayi mata sannu,,,,,, sa,adatu tace zainabu ya jiki?"",,,, tace da sauƙi aunty,,,,,,,, shima nasir yayi nata sannu,,, raihana ma tayi mata ya jiki amma bata ansa na raihana ba,,,,,,,, faruk yace bakiji ana maki sannu?"",,,,,,, tace nace yawwa,,,,, momy ce ta fito daga toilet,,,,,,,, kowa ya fara gaisheta,,,,,, hafsat ce itama ta shigo,,,,,,, to raihana dai duk tabi ta rikice, wai ance da ɗan fulani ga aljanna ga garken shanu,,,,, yace aini duk ma kun rikitani,,,,, Raihana ce ta fars gaishe da momy amma saita share tana cewa umar ya hanya?",,, yace alhamdulillah,,,, bayan sun gaisa da nasir ne,,,, yace ranka ya daɗe bari muje mu dawo don Allah wani saƙo zamu anso,,,,, faruk yace babu damuwa,,,,, ita sa,adatu ta fahimci wani abune, don haka ta tura mijinta text wai su fita,,,, don haka tashi sukayi suka bar ɗakin,,,,,,, Kamar jira momy take su fita tace ma raihana dan ubanki ke baki iya zama dole sai kinje kusa dashi ne?"",,,,,, ke nan "yar mitsitsiya dake kinsan daɗin miji,,,, ɗan guntun tsaki tayi sannan tace tashi daga nan dan uwarki,,,,,, raihana tace to,,,, miƙewa tayi daga wurin ta koma wani wuri daban ta zauna,,,,, faruk yabi raihana da kallo ba damar yayi magana,,,,,,, momy tace ka tashi kaje ka huta,,, dare yayi,,,, faruk yace to,,,,, miƙewa yayi sannan yace raihana tashi mu tafi,,,,, momy tace ina zaka tafi da ita ne?"",,,,, yayi shiru,,, momy tace kayi tafiyarka ka huta,,,, ka barta nan cikin "yan uwanta tayi kwanciyarta mana,,,, faruk yace to,,,,,,, kallom raihana yayi sannan yace zo........... [1/8, 9:46 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣5⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *JAMEELA MUSA* *** Karku manta da shi mai taken *RASHIN RABO* yanan tafeeeeeeeeeeee, *** *M*omy salati tayi tare da tafa hannunta ta riƙe haɓarta,,,,, tace umar yaushe ka zama sakaran namiji?"",,, yaushe ka koma namijin da baya da aji?"",,,, yaushe ka bari mata suka daina binka saidai kai ka bisu?"",,, wannan yarinyar har zaka bari tayi ta juyaka kamar mijin tace?"",,,,,, innalillahi gaskiya "yan maza sun laushi,,,,,,,,, Faruk yace kiyi haƙuri kawai saƙo zan bata ne,,,,, momy tace wane irin saƙone da bazaka iya bata a gabanni uwar dana haife ka da cikina?""",,,, murmushin ƙarfin hali faruk yayi sannan yace raihana barshi,,,,,, yana faɗin haka ya fita daga ɗakin,,,,,, yana fita momy ta tashi cikin zafin rai tayi kan raihana takai mata wani irin mari,,,, sannan tace shegiya na bani garin aure aure gayanan ya auro mayya zata kashe man ɗa,,,, Hafsat tace don girman Allah momy ki daina, wannan bai kamata ba wallahi,,, ƙaramin yaro ma kayi mashi abu ya riƙe bare ita da hankalinta da komai,,,, duk abinda kikai mata zata riƙeshi saita aihu ta faɗa ma "ya"yanta kuncin da kikai mata zasu rayu cikin ƙiyayyarki saboda baki ƙaunar uwarsu,,,, Kuma da kika hana tabi mijinta ina ruwanki dasu?"",,,, ya daɗe bai maidata cikin cikinshi ba dan tsananin kauna,,,, wani mari momy takai ma hafsat sannan tace kema asirin ya kamaki ko ba haka ba?"",,,, toni dan uwarta duk tsafinta nan zata ganni tabarni,,,, kuma sai kin rabu da ɗana dan uwarki tunda ba innarki ta haifa manshi ba,,,,,, hafsat zatayi magana momy ta sake kasheta da mari,,,,,, raihana dai anyi muƙuiii, sai raba idanuwa takeyi,,,,,, Faruk yana fita,,,, duk yaji babu daɗi,,, baima san ranar da momy zata daina wannan halinba,,,,, sauƙi ya nemar mata, sannan yayi murmushi,,,,, kai tsaye wurin motar su nasir ya nufa,,,, ita matarshi ma harta fara bacci tana kwance da kanta saman kafaɗar mijinta,,,,, yana zuwa yace ma nasir suje,,,,,,,, shiga mota yayi suka bar wurin,,,,,,, Duk sanyin da ake momy ta hana raihana ɗaukar bargo ta lullɓe,,,,, kuma ta ɗauke katifar wai saidai ta kwana a ƙasa,,,,, hafsat tace towai momy mijinta ne fa ya siyi komai na wurin nan, sai ki bar mashi mata a ƙasa sanyi ya kamata,,,, momy tace hasatu idan kika sake magana saina tsine maki albarka,,,, zainab dake kwance tace momy duk miyayi zafi ne?"",,,,, momy tace uwarki tayi zafi,,,, shiru sukayi babu wanda ya sake magana ganin momy duk ta haukace lokaci guda,,,,,,, Haka raihana ta raɓa ƙasa ta kwanta,,,,, saman tantagaryar tayils,,,, ga sanyin ƙasa gana sama,,,,,,,,,, A ɓangare faruk kuwa sai juyi yake ya kasa bacci da tunda yazo da raihana abuja bai kwana babu ita ba,,,,, kullum yana bayanta,,, ita kuma tana gabanshi yana rungume da ita,,,, lallai yau ya ƙara ganewa raihana ta shiga rayuwarshi sosai,,,,,, murmushi yayi sannan yace ko zata iya bacci ne?"",,,,, yace lallai momy kinyi haƙunci sosai,,,,,,, Haka yayi ta juyi amma fur bacci ya gagareshi, tashi yayi yaje yayi alwallah yayi ta sallah,,,,, *** *T*unda safe momy ta tashi ta fara jaraba,,, wai tanajin jiya umar sai turo ma wannan yarinyar saƙo yakeyi a cikin waya,,, babu wanda yayi mata magana,,, haka ta ƙari jarabarta harta gaji da kanta tayi shiru,,, Raihana data kwana batayi bacci ba,,, ta kalli inda wayarta take data rufe tun jiya,,, amma momy tace ita faruk yake turawa saƙo,,,,,,, hafsat ce ta shiga tayi wanka bayan ta fito zainab taje tayi , duk sun gama,,, raihana ta miƙe,,, momy tace dawo, dawo nan dan uwaki,,,, uwar mi zakiyi ne?"",,,,, raihana tace wanka zanyi,,,, momy tace wato kishi kike yi da "ya"yana?"",,,,, O wannan yarinya bakiji daɗin halinki ba gaskiya,,,,,,, raihana komawa tayi ta zauna,,,,, tana kallon momy ,,,, momy tace kallarni da kyau kurwata tafi ƙarfinki aradun Allah,,,,,, raihana dai batace komai ba,,,,,,,, suna nan zaune kowa yayi jugum, babu mai magana,,,,,,,,,, wayar momy ce ta fara ƙara miƙewa tayi ta nufi inda wayar take,,,, ganin faruk ne yake kira yasa tace yau da yake matarshi ta kwana anan kunga tunda safe yake kirana,,,,,, yasan ba dama ya kira wayarta tsaki tayi sannan ta ɗauki wayar,,, suka gaisa yayi mata yamai jiki,,, tace da sauƙi,,,,, sannan ta kashe wayar,,,,, Nasir dai abokin faruk ne,,,,, sunyi makaranta tare shima yana da rufin asiri daga baya Allah ya kawo mashi karayar arxiki,,, shine faruk ya jawoshi yasa shi cikin harkokinsa,,,, to akwai abinda yake a egypt faruk ya bashi gida yake zaune a ciki,,,, tunda su momy suke zaune a asibiti daga gidan nasir ake kawo masu abinci na safe, rana, da dare,,, nasir yana kuƙa dasu sosai, dan yace faruk ba ƙashin yadawa bane,,,, to mai aikin gidan nasir koda ya kawo masu kayan break momy cewa tayi banda kason raihana,,,,,, kamar wata mayunwaci,,,,, hafsat ce tace momy idan kin hanata mi zaiyi maki?""",,,,, momy tace hasatu idan baki fita harkata ba na rantse da Allah saina munanta ki,,,, ko banaci da in bata gara na zubar dashi a kwata,,,,, hafsat tace to Allah ya tsare,,,,,, momy tace amin dan kutumar ubanki,,,,, hafsat tabi momy da kallo ganin duk tabi ta firgice,,,,, faruk baizo asibiti ba,,,, saida rana sosai,,,, momy tace sai yanxun kaga damar zuwa ne?"",,, faruk yace naɗanje wani wurine,,,,, momy tace aida ka bari sai gobe kaxo, yace ayi haƙuri,,,,, haka kowa ya gaishe shi,,,,,,, ya ansa,,,,, itama raihana gaishe shi tayi,,,, kallonta tare da sakar mata wani lallausan murmushi mai sauke kasala,,,, itama murmushi ta mashi duk wannan abun da sukeyi saman idon momy,,,,,, kanta girgiza sannan a ranta tace lallai umar ya mallaku,,,, har wani murmushi yake mata,,,, ina macen ta isa,?"" ko ɗiyar zinarice ,,,, Haƙiƙa umar yayi sanyi,,,,, kuma koba komai yarinyar nan tana tare da wani ɓoyayyen al"amari tare da ita,,,,, maganar hafsat ce ta dawo da ita daga tunanin da takeyi tana cewa momy wayarki ake kira tun ɗaxu,,,, ɗaukar wayar tayi sannan tabar ɗakin,,,,,, tana fita faruk ya matsa kusa da raihana dake zaune ƙasa,,,, ɗan durƙusawa yayi ya matsa sosai sannan yace hajiyata barka da rana,,,,,, kallonshi raihana tayi sannan tace ina yini,,,, hannunta ya riƙe hafsat ganin ya riƙe hannun raihana yasa ta fita,,,,, ita kuma zainab taja bargo ta lulluɓe fuskarta,,,,,,, kama hannun raihana yayi ya ɗaga ta,,,,, sannan ya rungumeta yana sauke ajiyar zuciya a wahalarce,,,,, hannunta ya riƙe yana ɗan murzawa a hankali,,,,, sannan yayi magana a daidai kunnenta yace hajiyata jiya banyi bacci ba,,,,, gaba ɗaya tunaninki nake,,,,,,, raihana tace nidai kada momy taxo ta ganmu haka don Allah yace ke basar ,,,,,, ya ƙara riƙeta sosai,,,,,, raihana dai tasan idan aka gansu haka tafi kowa shiga matsala don haka ta zame jikinta daga nashi,,,,,, kallonta yayi sannan yace miye haka?"",,,,,,, Ɗan lumshe idanuwanta tayi sannan tayi murmushi,,, batayi magana ba,,,, momy ta shigo ɗakin,,,,, tana kallon faruk dake tsaye,,,, sai kuma ta kalli raihana,,,,, shidai ko kwalar rigarshi amma kallo ɗaya zakayi wa raihana ka gane akwai wani abu,,,,,, dan haka itace ta tona su,,,, yanda take kame kame ne yasa momy ta gane wani abu ,,,,,,, maida dubanta tayi wurin faruk sannan tace to tafi tunda ka gama ,,,,,,,, sosa kanshi yayi sannan ya duka ya ɗauki wayarshi yayi waje,,,,,,,,,,, momy tabi shi da kallo harya fice ,,,,,,, kallon zainab dake kwance ta rufe fuskarta tayi sannan tace zainaba lafiya?"",,,, zainab ta buɗe fuskarta sannan tace momy,,,,,,, kusa da ita momy ta matsa sannan tace miye?"",,,, zainaba tace momy kibar yaya ya tafi da matarshi a daidai lokacin da hawaye suka zubo daga idonta,,, taci gaba da cewa wannan ya isa ya zamar maki darasi momy yaya yayi aure fiye da mace babu adadi dan faɗin baya da amfani ko fa"ida,,,, amma abin dubawa anan shine tunda har Allah yasa ya samu natsuwa da wannan kada ki raba shi da matarshi, don girman Allah ki fita harkarsu ,,,, dan da tana da matsala ko wani abu kinsan yaya ba,a rakashi kashi a baro shi wallahi ke kanki kinsan da ya rabu da ita yanxun,,, dan abinda na fahimta rabashi da raihana tamkar yanke halaƙa ne tsakanin rayuwa da lumfashi,,, da kunne naji yana cewa jiya baiyi bacci ba,,,,,, yana faɗa mata ynda daren jiya ya kasance ba tare da ita ba,,,,, momy na roƙeki kiyi haƙuri idan wani abu yarinyar nan tayi maki ki sanar da ita zata gyara don Allah,,,, Momy tace zainab keda nake alfahari dake kema zaki kware man ba ko?"",,,, zainab dake kwance ta tashi zaune sannan ta kamo hannun momy ta riƙe,,,, tace momy kina iya faɗin mace nawa yaya ya aura ya saki?"",,, kinsan dalilin da yasa yake rabuwa dasu?""",,,,, kinsan wane irin abu suka shuka mashi?"",,,, to lamarin namiji da mace ba wani ne ya koyama kowa yanda zaiyi rayuwar aure ba,,, kowa tashi take ficceshi,,, don haka kiyi haƙuro tun kafin ki jefa ɗanki cikin wani hali,,, hafsat dake gefe tsaye ta matso kusa da inda momy take zaune tace momy idan baki manta ba,,,,,,, yaya yace maki baya iya rayuwa da macen da bata san kanta ba, kuma tsanani idan ya daɗe da mace wata biyu ne,,,,ya korata ya kawo wata,,, wata macen ma bata sati ukku a gidanshi,, amma ita wannan gata tayi kusan wata takwai mi kika fahimta game da zamansu?"",,,,,, Zainab tace aunty hafsa mata wane iri ne yaya bai gani ba?"",,,, kuma tunda yake aure bai taɓa auro sakarar mace ba,,, mata masu aji ya auro wa,,,, wayayyi "yan boko wanda suka san kansu,,,,, amma babu wanda yasan abinda yasa yake rabuwa dasu,,,,,,,,, duk macen daya aura iyakarta wata ɗaya biyu tayi tsananin daɗewa,,,, to an auro mai wata takwas,,,,,, momy tace idan na fahimceku kuna bayan ɗan uwanku, zainab tace kema kina bayan ɗanki ,, dan duk macen da yake aurowa wannan kika ɗauki ƙaran tsana kika ɗoro mata,, mi tayi maki momy?"",,,, momy tace to dan nace ta zauna nan shikenan sai abun ɓacin rai?"",,,, hafsat tace to miyasa shi ɗan naki baki ce ya kwana anan ba?"",,,, shine ɗanki shi kike iko dashi dasai kice ya kwana,,,,,,,, momy tace aiku yarana baza ku gane abinda nake nufi ba,,,, hafsat tace duk mun fahimceki amma yau kibar miji da mata su kasance tare,,,,,, momy tace aisai yaxo ya ɗauketa,,,,, da hafsat da zainab sukayi dariya,,,,, momy tashi tayi ta fita dan duk "ya"yanta su kware mata baya,,,,,,, bayan ta fitane,,,, hafsat ta kalli inda raihana take zaune sannan tace matar yaya,,,, wai miyasa kika firgita mana yayanmu ne?"",,,,, zainab tace haba keko ƙanwar miji miyasa kike wannan tambayar?"",,,,dariya sukayi suka kashe amma raihana ko inda suke bata kalla ba,,,,,,,, hafsat tace gaskiya yarinya Allah ya baki sa"ar rayuwa, dan yayanmu jarumin namiji ne ba ko wace gajalar mace zata iya kamashi ba,,,,,, mudai fatanmu Allah yasa ki zama mai adalci,,,,,, zainab tace amin,,,,, da daddare da faruk yaxo dubasu ya ɗan daɗe sosai , suna fira da momy amma duka babu wanda ya saka baki a cikin maganarsu,,, dan dama idan momy tana magana da faruk bbu mai cewa tuff harsai ya tafi sannan zasu samun bakin magana,,,, haka suka gama firarsu sannan ya miƙe yayi masu saida safe,,,, inda raihana take zaune ya kalla sannan yace "yan mata zan tafi,,, raihana tace sai da safe,,,,, yace yawwa,,,, harya kusa fita daga ɗakin ya juyo yace raihana babu rakiya?"",,,,, momy tabisu da kallo su duka biyun,,,, ita dai raihana batayi magana ba,,,, faruk yace dake nake,,,, tayi shiru,,,, yace zo kiji,,,,, raihana dai batayi magana ba kuma bata tashi ba,,,,,, momy tace tashi kije,,,,, raihana ta kalli momy ,,,,, kai momy ta ɗaga sanna tace jeki, saida safe,,,, faruk dake tsaye yace momy saida safe kika ce?"",,,,,,, tace Eh,,,,, kaga yau sai kayi bacci,,, subahanallah inji faruk da sauri ya fice daga ɗakin,,, dariya momy tayi sannan tace raihana jeki,,,,,, kunya ta hana raihana tashi momy tayi juyin duniya amma raihana tace ita anan zata kwana,,,, hafsat tace ke tashi ki tafi kinji ,,,,, raihana tace ita dai A, a, momy da kanta ta tashi ta isa inda raihana ke zaune ta kama hannunta taja ta suka fita daga ɗakin...... tana fita hannun raihana na riƙe hannunta ta fara kiran wayar faruk tace ya tsaya tana zuwa,,,,, momy na fita daga ɗaki da zainab da hafsat suka sheƙe da dariya sannan suka kashe,,,, zainab tace momy taji ance jiya ɗanta baiyi bacci,,,, haka da sukayi ta shaƙiyanci,,,,,, itako momy har wurin mota takai raihana da kanta ta buɗe motar ta tura ta ciki,, sannan ta rufe,,,, ta juya ta tafi,,,,,, faruk bai tafi ba yabi momy da kallo harta ɓace,,,,, sannan ya maido dubanshi ga raihana yace waye yace ma momy banyi bacci ba?"",,,, raihana tace kana tunanin nice zan faɗane?"",,,, lakatar mata hanci yayi sannan yace nidai ba ruwana a daidai lokacin da yake fara tafiya da mota,,,,, Momy kuma tana tahowa wuri ta samu tasha kukanta sosai wanda ita kanta bata san dalilin yanshi ba,,, saida ta gama kukanta sannan tace Allahidan yarinyar nan alkairi ce a rayuwar umar Allah kasa man ƙaunarta cikin raina, idan tana da wata manufa ta daban Allah ka ankarar da umar ya gane,,,, ya rabu da ita,,, uhum niko nace ga abinda ya kamata kiyi tun farko,,,,,, Huhuuuuuu suko masoya sun samu yanda ake so,,,,, suna zuwa masauki raihan da sauri ta cire kayan jikinta ta tafi wanka,,,, faruk shima towel ya ɗauka ya bayanta toilet ɗin yana cewa nima banyi wankan ba,,,,,, bayan sun fito daga wankan ne faruk yake ta dariya ,,, raihana kuma duk ta hayaƙa,,,,,, sai nunawa yake yanda take zama a gaban momy da yanda take magana,,, sai dariya yake mata,,,,, ita kuma tayi banza ta ƙaleshi,,,,,, kwanciya yayi saman gado sanann yace haka kike yin magana,,,,, fa,,,, ya fara kwaikwayon maganar ta,,, yanda yayi abun ne ya bata dariya dan babu banbanci da maganarta,,,, kallonshi sannan itama tace kaima ai haka kake yi itama ta fara nuna yanda yake a gaban momy da sauri ya sauko daga saman gado yana cewa waishi abonki wasanta ne?"",,,, tana dariya tayi farlo da gudu shima binta yayi suna shiga farlo suka fara tsera, faruk ya kasa kamata,, haka tayi ta wanashi yayi ya kamata ya kasa,,,, da yazo zai kamata saida ta zuƙe tayi dariya,,, haka tayi ta wahalar dashi daga baya ya gaji ya koma ɗaki,,,, tabishi tana mashi gwalo yace zan kamaki,,,,, tace an faɗa maka kama raihan abu mai sauƙi ne?"",,,,, dariya yayi yana sauke numfashi, kallonta yayi sannan ya miƙa hannunshi alamar ta taho,,,,,, haka ta matsa ta haye saman gadon a sikwane,,,, dariya yayi yace momy tace wai yau inyi bacci, wai ya akayi tasan nace jiya banyi bacci ba?"",,,, raihana tace yo O,,,,, babu damar tace zainab ta faɗa kada ta haɗashi da "yar uwarshi dan bata san yanda zai ɗauki maganar ba,,,, kallon raihana yayi sannan yace wallahi kinji yanda naji kunya?"",,,,,, raihana tace nifa?"",,, nima naji wallahi yace yanxun ko bamuyi komai ba, zatayi tunanin muna yi ko?"",,,, harar wasa tayi mashi yanda tayi abun ne ya bashi dariya,,,, yace da gaske ne mana,,,,, ko masu karatu ai haka zasuce,,, jawota yayi a jikinshi sannan yace muyi baccinmu babu ruwanmu ko?"",,, ranar dai faruk ya kwana cikin farin ciki gashi ga raihana......... *** *S*atin su raihana ɗaya amma ita dai tace gida zata tafi,,,, faruk yace ta bari su tafi tare da su momy amma taƙiya,,,, shima baida yanda zaiyi ya haƙura zasu tafi tare,,,,,, bayan sunje asibiti ne,,,, faruk yace ma momy gobe zasu wuce idan Allah ya kaimu,,, tace baza ka bari sai jibi mu tafi tare ba?"",,,,, faruk ya sosa kanshi sannan ya kalli raihana,,,,, itama momy raihana ta kalla tace ku bari jibi mu tafi baki ɗaya,,, raihana tace ai dama shine yace zamu tafi gobe,,,, kallonta faruk yayi ita kuma murmushi tayi,,,, a ranta kuma tace ni zan faɗa masu saboda ni za, a tafi gobe?"",,, kuma tace ina juya mata ɗa?"",,,,, Momy tace to kuyi haƙuri duƙanmu mu tafi jibin mana,,,, faruk yace momy da gobe da jibi duk ɗayane a wurin Allah mu tafi goben kawai,,,, zainab tace ni wallahi zaman nan yaya ya isheni,,, mony tace to Allah yasa rayuwarmu takai goben,,, gaba ɗaya sukace amin, bayan sun fito ne, faruk yace waike saurin mi kike tafiya ne?"",,,,, raihana tace nidai ummana nake so na gani ,,,,, faruk yace ni baki so ki kasance tare dani ne?"",,,, raihana tace aikai kullum ina tare dakai,,,, na daɗe banga ummana ba,,,,, faruk yace to ai dani dake zamuje ko?"",,,,, raihana tace abinda cewa kake baka da lokaci ?"",,,, faruk yayi murmushi sannan yace yanxun ina dashi,,,,, a mota suke tafiya suna fira raihana tace wai yaushe zaka bani labari ne?"........................ [1/8, 9:46 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣6⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 ** *D*aure fuska yayi sannan yace wai miyasa kin matsa man ne?"""",,,, raihana tace kawai faɗa man zakayi fa,,,, yace to miye amfanin in faɗa maki ?"",,,,, raihana tace saboda inaso inji kawai,,,, kallonta yayi sannan yace kina shiga rayuwata da yawa,,,, aure auren da nayi raihan sirri ne tsakanin nida zuciyata,, rayuwatace don Allah ki janye kudirin sai kinji ,, Raihana tace niko babu abinda zan iya ɓoye maka,,, dan inajinka sosai a rayuwata,,, amma tunda baka so daga yau bazan sake maka maganar ba,,, kayi haƙuri,,,, yace kema Allah ya baki haƙuri dan naga kin ɗau zafi,,, bawai naƙi faɗa maki ba,,, ina tsoron idan na faɗi maki abun kamar zai zama matsala ne,,,, raihana tace kada kaji komai ka faɗi man kai tsaye ina tare dake,,,, Faruk yace kinyi alƙawari?"",,,, raihana tace nayi alƙawari,,,, dariya yayi sannan yaɗanyi wata "yar rawa kana ganin rawar kasan ta sheganta ka ce,,, yace soyayya ke nabai dukkan kaina haƙiƙa babu laulayi kin zauna, yan mata karda ma ku raɓo guna ba sauran gurin da zani baku ku zauna, a raina ke kaɗai nasa kinkai kwance ki huta babu wanda zaizo sashenki,,, dariya raihana tayi sosai sannan tace ashe ka iya waƙa?"",,, shima dariya yayi sannan yace kinsan hausawa sunce daɗin aure kesa mata tace miji baba,,, to duk mulkin namiji duk sarautarshi duk isarshi duk wani tunƙahonshi idan yana gaban mace sororo ne,,, dariya raihana tayi tace lallai kam, haka dai sukaci gaba da fira har suka iso masauki,,,,, *** *S*u raihana da momy da zainab da hafsat da faruk gaba ɗayansu a gidan nasir danyi masu bankwana,,, momy tayi godiya nasir yace haba ai duk abinda nayi maku momy ban biya ba,,,,, momy tace suna dai godiya duk da hakanan,,, sa,adatu tace don Allah kada su tafi basu ci abinci ba,,,, faruk ne yayi magana cikin sigar wasa,,,, dan idan raihana tana gaban momy dariya take bashi,,,, yace sa,a,, a bawa aciciya taci,,,, hararshi tayi tare da murguɗa mashi baki,,, amma batayi magana ba,,,, yace na gane,,, karatun hajiyata,,,,, yana magana yana wani tsadajjen murmushi,,, momy ta kalleshi sannan ta harareshi,,,, murmushi yayi sannan ya miƙe ya fita ,,,,, momy tace ku maida hankali muci mu tafi,,,,, suka fara cin abinci amma raihana ko inda abinci yake bata kalla,,,, momy tace ke bazaki ci ba?"",,,, Hafsat tace ya zatayi taci kin kora mata miji waje,,,,, gaba ɗaya wurin aka ɗauki dariya,,,, sa,adatu tace gaskiya ne momy,,,, miƙewa tayi tace ma raihana taso muje kinji ,,,, miƙewa raihana tayi tabi bayan sa,adatu, wani farlo suka shiga,,,,, suna shiga ta hango faruk kwance saman kujera yana waya,,,,, sa,adatu tace bara in kawo maki abincin anan,,, dan tun ranar da sukaje asibi ta kula da irin tsangwamar da suka nunawa raihana,,, shiga raihana tayi,,,, yana ganin ta shigo ya tashi zaune,,,, da sauri ta isa wurinshi ta zauna kusa dashi,,,, saida ya gama wayar sannan ya kai hannunshi wurin cikin ta ya fara shafawa,,,, yace har kinci abincin ne?"",,,, raihana tace A,a yace baki ci ne?"",,,, tace na ƙoshi,,, yace mi kikaci ne?"",,,,, batayi magana ba, sa,adatu ta shigo da abinci,,,,, faruk yace mun gode pha,,,, tace to ranka ya daɗe,,,, sannan ta fita daga ɗakin,,,, Tana fita faruk yace miƙo muci kada momy tace mun ɓata lokaci,,,, ɗaukar abincin tayi ta miƙa mashi,,,, bayan ya ansa ne,,,, ya fara bata,,,,, saida ta ƙoshi sannan yaɗan ci kaɗan,,, bayan ya gama ne ya miƙe yana gyara belt ɗin ƙugunshi, saida ya gama yace muje,,, miƙewa tayi yace zo kiji wata magana,,, kusa dashi ta matsa yayi mata raɗa a kunnen ta,, baki ta saki tana kallonshi yace wallahi,,, raihana tace nidai ba ruwana,,, yace nidai da ruwana zatayi magana yace keko sai kowa ya gane karatun ?"",,,, muje muje,, duƙawa yayi ya ɗauki ruwa yayi waje da sauri itama bayanshi tabi da sauri,,, Lokacin da suka fita harsu momy sun shige mota,,, bankwana sukai da sa,adatu ,,, sa,adatu tace sai nazo insha Allah,,,, dan tana so ta bawa raihana wani abu amma baya yuwuwa haka ta haƙura,,, raihana tace to Allah ya kawoki lafiya tace amin,,,,, Tayi ma raihana rakiya har wurin mota,,, faruk ya shiga gaba , su kuma su hafsat fitowa sukayi aka sake shirin zaman motar,,,,, bayan raihana ta shiga suma duk suka shige, har suka tafi sa,adatu tana ɗaga masu hannu,,,, Basu daɗe da fara tafiya ba,,, faruk ya fara kallon raihana ta cikin madubin gaban mota,,,, ta duƙar da kanta,,, shi kuma ya tsira ma wurin ido, tana ɗago kanta suka sake haɗa ido idanuwan shi ya buɗe duka, sannan ya fara lunshe su a hankali murmushi raihana tayi ta sauke kanta tana kallon ƙasa,,,,, murmushi yayi a daidai lokacin data sake kallon wurin,,,, da kanshi yayi mata alama da kada ta sake ɗauke fuskarta,,, duk abinda suke momy tana kallonsu haka su hafsat,,,,, murmushi yayi sannan ya ɗaga mata gira ɗaya,,, sai a lokacin idon shi yakai inda momy ke kallonshi,,,, da sauri ya ɗauke kanshi,,,, yace ma nasir wai yaushe zaka dawo ne?"" yana maganar cikin kame kame ne,,,,, nasir yace insha Allah bada daɗewa ba,,, faruk yace Allah ya nuna mana,,,,, haka sukayi ta tafiyarsu har suka iso filin jirgi,,,,,, suna fita daga mota,,, momy ta raɓa tace ma hafsa kinga abinda faruk yake yi?"",,,, dariya hafsa tayi sannan tace wallahi na ganshi momy,,,, momy tace ni abinma tsoro yake bani, zainab tayi dariya sannan tace ki kwantar da hankali komai ya daina baki tsoro,,,, momy tace wallahi faruk duk ya wani susuce ko baku gani ne?"",,, shegiyar yarinya kamar aljanna duk ta firgita man ɗanɗa,,,, hafsa tace don Allah momy ki zuba masu ido,,, momy tace to aini abinma harna rasa abin cewa,,,,, zainab ce tace momy muje,,, tafiya sukayi dukansu raihana dama ba wurinsu take ba,,,, tana can gefe ɗaya,, tunda taga uwa da "ya"yanta suna magana,, nasir yayi masu bankwana tare da addu"ar sauka lafiya sannan ya tafi, suma suka shige jirgi suka ɗaga dan dawowa gida, Suna isowa duk da darene amma faruk cewa yayi basu kwana abuja wucewa zasuyi,,,, don haka driver yayi ma waya sun iso, babu ɓata lokaci motoci sukaxo,,,, haka suka tattara sukayo gida,,, suna isa saida aka ajiye su momy sannan faruk ya wuce gida dashi da "yar matarshi,,, suna zuwa raihana kamar jira take su iso ta faɗa saman gado ko takalmin ƙafarta bata tsaya cirewa ba ta fara bacci,,,, shi kuma "yar laɓai wanka yayi yasha ruwan lipton , bayan ya dawo ɗakine ya cire ma raihana gyalen jikinta da takalmin ƙafarta sannan ya gyara mata kwanciyarta,, buɗe idonta tayi a gajiya ta kalli faruk murmushi sannan yace swry,, itama ɗan murmushi tayi cikin yanayin bacci sannan ta rufe idonta taci gaba da bacci,,,,, shi kuma alwallah yayi yaci gaba da sallah,,,,, **** *T*un cikin dare raihana ke kwarara amai har da safe bata ƙaƙƙauta ba,,, duk tabi tayi luguf,,, shidai faruk baiyi mata magana ba, saidai ta wuceshi da gudu ta dawo, binta yayi da kallo amma baice mata sannu ba,,, ita ta gaji tace mashi ko sannu ma baka iya cema mutane,,, dariya yayi sannan yace to raihan cikine kin hanashi zaman lafiya daga kici wancan sai ci cusa wancan ba dole kiyi amai ba,,, raihana tace to tun jiya mi naci don Allah?"",,,, banci komai ba,,,, yace kila kin laɓe ban sani ba kinci don kifini girma,,, raihana tayi shiru faruk yaci gaba da hayaƙa ta,,, bata sake magana ba,,, tashi tayi zata fita yace ina zaki?"",,, tace bar maka ɗakin zanyi,,,, miƙewa yayi yana cewa to mun gaji da zaman ɗaki bara mu koma farlo,,,, Biyota yayi yaci gaba da cewa wai don Allah mi kikaci ne,,, raihana tace ban sani ba,,,, dariya yyi sannan ya fice daga farlon,,, ita kuma wuri ta samu ta zauna, bata daɗe da zama ba bacci yayi gaba da ita,,,,, shi kuma yana fita,, gidansu ya nufa,,, dan gidanshi na yanxun daya dawo kusa da gidansu ne,,,,, bayan yaje suka gaisa da momy yayi mata ya gajiya?"",,,,, tace alhamdulillahi,,, itace tace mashi ya raihana?"",,,, yace tana can bata da lafiya,,, momy tace miya sameta ne?"",,,, faruk yace wallahi ban sani ba,,, momy tace to Allah ya sawaƙe,,, faruk yace amin har a ranshi yaji daɗi addu,ar da momy tayi ma raihana,, Miƙewa yayi yace sai anjima, tace to insha Allah anjima zanzo in dubata,, faruk yace A, a, tace zatazo tayi maki sannu da gajiya, momy tace to sai kunxo, yace to ya fita,,,,, yana dawowa gida,,, yaga raihana kwance tana bacci,,,, dariya sannan yace nima zan rama abinda kike man yarinya,,,, fita yayi ya samo gashin ɗawusu sannan ya dawo,,, kusa da ita ya duƙa daidai hancin ta yasa yana murzashi,,,, da sauri ta miƙe tana salati,, kallonshi tayi sannan tace kai ni ko?"",,,, dariya yayi sannan yace kema haka kike man nima ramawa nayi, raihana tace dakyau 1/0,, yace Oho dai koma miye na rama dai,,, wucewa tayi ta nufi hanyar ɗaki,,, yace bacci zamuyi ne?"",,,, batayi magana ba,,, yace kin fasa zuwa gidan ne?"",,, juyowa tayi sannan tace yanxu?"",,,, yace E shirya zan ɗanyi wani abu kafin in gama,,,, tace mi zakayi ne?"",,,, yace budurwata ke kirana zanje gidansu zance,, dariya raihana tayi sannan tace lallai wannan budurwa da sa,a take,, faruk yace kuma bakiga yanda take kauna na ba,,, raihana tace amma bata kaini ba ko?"",,,,, yace tafiki da inci ɗaya,,, tace to dani da ita kuma fa kai waye kafi kauna?"",,,,, yace ita..... Idanuwa raihana ta zaro sannan tace mi kace?",,,,, yace abinda kikaji haka nace,,, raihana tace to ai naga wanda zai dafa maka tea anjima, dariya yayi sannan yace ke wasa nake maki wallahi kinga kalli yana nuna mata wayar sadiq ne zanyi magana dashi, kin gani ɗan latsa nakiyi,,,,,, Batayi magana ba ta shige ciki,,, shi kuma ya fita,,,, raihana tana shiga ɗaki zama tayi a gefen gado jawo filow tayi ta ɗan ɗora kanta bata daɗe da kwanciya ba bacci ya ɗauketa,,,, shi kuma faruk har ya gama abinda yake baiji raihana ta kirashi ba, wayarta ya fara kira saidai ta ƙari ringing ta tsinke ba,a ɗauka ba, haka ya gaji da kira ya tashi ya shigo ciki,,,, ganin raihana kwance tana bacci yasa ya shiga ciki da sauri,,,, tadata yayi sannan yace miya sameki wai?"",,,, cikin yanayin bacci tana ɗan layi ta ɓata fuska tace bacci nike ji,,,, faruk yace baki da lafiya ne?"",,,, baki ta taɓe sannan tace lafiyana kalau,,, gajiya nakeji, faruk yace to kije kiyi wankan mu tafi mana, raihana tace to, miƙewa tayi taje tayi wanka sannan ta fito, yana nan kwance saman gado harta shirya,,,,, tace ta gama kallonta yayi sannan yace to muje, gaba tayi ya tashi yabi bayanta,,, har sun fito ne faruk ya fara laluba aljihu yana cewa shi baima ga inda ya saka makullin ba,,, raihana tace naga inda ka ajiye,,, yace to yi sauri ɗauko man,,, tace taho mu tafi tare,,, yace nidai basai naje ba,,, tace to idan baka zo saina daɗe ban dawo ba, yace naji ai zaki dawo dai ko?"",,,, da kai ta bashi ansa sannan tayi ciki,,, tana zuwa makullin yana saman gado hawa sama tayi dan ɗaukar makullin tana hawa kawai taji gadon ya mata daɗi babu abinda take buƙata sai tayi bacci,,,, tayi kwanciyarta taci gaba da bacci,,, faruk dake zaman jiranta yaji shiru, kallon agogon hannunshi yayi sannan yayi tsaki a zuciye ya nufi ciki, yana zuwa gaya raihana kwance baccinta take hankalinta kwance, da fushi ya fizgota daga saman gadon sannan ya wanka mata mari,,, a gigice raihana tace mi nayi maka?"",,, yace dan kin mayar dani sakarai sai ki barni ina zaman jiranki kamar wani yaronki,,,, kuka raihana ta fara ta riƙe wurin da faruk ya mareta, tana kallonshi,,, yace naje na mara ko zaki rama ne?"",,,, yana maganar ne cikin nuna ɓacin rai da fushi,,,, Cikin kuka raihana tace basai yace in taso ba,, yace idan nace ki taso inajin tsoronki kenan,, idan baki zuwa sai kice kin fasa amma saboda tsabar kin raina ni saiki barni a waje kixo kina bacci ko drivernki ne ni ai baza kiman wannan sakarcin ba, tsaki yayi ya juya yabar ɗakin da sauri raihana tasa takalminta tabi bayanshi, Ko a mota babu wanda yayi magana haka suke tafiya kamar masu shirin kai yaƙi,,, har suka iso ƙofar tsohon gidansu faruk yayi horn mai gadi ya buɗe,,, niko nace ummm in sani "yan gayun ba,,, ita ko raihana fushi takeyi,,, tunda faruk ya mareta har yanxun bata dawo hayyacin ta ba,,, niko nace marin soja akwai zafi, Suna shiga faruk yayi farking ya fita yayi gaba,,,, ganin baiyi mata magana ba,,, yasa itama ta buɗe motar ta fita,,, towai abinda raihana take tambayar kanta, miya dawo da umma nan gidan?"",,, kuma ya akayi gidan ya ƙara girma?"",,,, ummm haka dai taci gaba da bin faruk har suka shiga cikin gida,,,,, A bakin ƙofar wani kayataccen farlon yayi sallama,,, daga ciki raihana taji maganar umma tana ansa sallamar tare da cewa ku shigo mana,,,,, faruk ne ya fara shiga raihana tabi bayanshi,,, suna shiga faruk ya zauna saman kujera ita kuma raihana tabi shi da kallo,,,, umma dake fitowa daga cikin ɗaki raihana ta nufi wurinta da gudu ta rungumeta tana kuka,,, gaban faruk ya faɗi yace Allah yasa dai yarinyarcan ba cewa zatayi na daketa ba,,,, niko nace kai kukan farin ciki ne,,, Umma tace miye haka kuma?"",,,, faruk yace kyaleta umma,,,, kallon inda raihana take tsaye yayi ya faki idon umma sannan ya nuna mata da hannu alamar nidai ko?"" yi tayi kamar bata ganshi ba,,, umma tazo ta zauna suka gaisa da faruk, bayan sun gaisa ta ƙara godiya,,, faruk yace ba komai ,,,, yaɗan daɗe sannan ya tashi zai tafi,,, daga inda raihana take zaune tace Allah ya kiyaye,,, baiyi mata magana ba, yayi tafiyarshi,,,, kamar jira take ya fita da sauri ta matsa kusa da umma tace umma miya dawo daku gidan nan ne?"",,,, kuma waye ya gyara shi?"",,, godiyar mi kike ma faruk?"",,,, umma tace to wace ansa zan baki ne?"",,, raihana tace dukansu zaki ansa man,, umma tace to ranar da kika tafi, da mijinki yazo ya ɗaukeki,,,, gwaggo bansan tudun data dafa ba, taje ta cinnoni da mai gida yazo ya tasheni,, bayan na tashi na sake kama haya a cikin unguwar nan,,,, ina zaune gidan sai mai gidan yace idan ina da hali in sayi gidan nan zai siyar dashi,,,, kuɗin da faruk ya bani miliyan biyu ne, ciff akayi ma gida kuɗi miliyan ɗaya da dubu ɗari biyar,,,, ina zaune cikin gidan bayan na siya,,, sai Allah ya ɗorawa fiddausi rashin lafiya akayi ta kashe kuɗi amma an kasa gano ciwo, kinga gidan gadon nan muna da haƙƙi a ciki amma suka hanamu, haka akayi ta kashe kuɗi dan neman lafiyarta amma abu furrr,,,, naga wahalar da take sha na ɗauki sauran kuɗin hannuna, na cire dubu ɗari biyu nakai masu dubu ɗari ukku,,,, Raihana kullum ciwo rikecewa yake,,, saboda haka suka rasa madoga sukace in sayi gida su nemawa fiddausi magani nace masu banda kuɗin siye,,, to nidai bansan waye yakai wa faruk labari ba, don haka wani abokinsa sadiq, bayan yaxo muka gaisa dashi yace nawa akayiwa gidan nan kuɗine?"",,,, nace mashi ban sani ba,,, danni a lokacin bansan ko waye shi ba, haka yaje yayi cikin gida ya biya kuɗi,,,, bayan wani lokaci ya dawo yace man faruk yace zaiyi magana dani,,, aka bani waya faruk yace man umma kiyi haƙuri don Allah kiɗan samu wuri ki koma zuwa wani lokaci,,, nace mashi mi akayi ne?"",,, yace inyi haƙuri dai ni bai faɗa man za,aman gyara ba,,, Haka na tattara nabar gidan, da tashina da gyaran gidan raihana duka cikin wata biyu akayi aka gama,,,, saida aka gama sannan sadiq yaje yace man in dawo, komai na gidan nan shine ya saka man,,, raihana tace kin gode,,, umma tace kuma duk ƙarshen wata yana aiko man kuɗaɗe sosai da komai da komai babu abinda na nema na rasa,,,, amma yanxun na fara kasuwanci tunda na samu jari,,,, raihana tace mi kike siyarwa ne?"" tace shinkafa nake rabawa sai wata a biyani, raihana tace to Allah ya tsare, umma tace amin,,,, raihana tace to ina gwaggon yanxun?"",, umma tace ta samu wani ƙaramin gida suna ciki yanxun, to jikin fiddausin fa?"" da sauƙi harta koma gdan mijinta,, raihana tace to Allah dai ya kyauta, umma tace amin,, tashi kije ki gaida gwaggo raihana tace ai baice inje ko ina ba,,,,, amma bara in kirashi inji,,,, wayarta ta ɗauka ta fara kiran faruk,,,, bin wayar yayi da kallo sannan ya ɗauka, raihana tace ya kke, yace qalau tace zanje gidan gwaggo, yace A, a, cikin shagwaɓa tace don Allah yace Allah kada kije, gani nan ma zanzo yanxun in ɗaukeki, raihana tace to kayi haƙuri sai anjima,,,, kashe wayar tayi,,, Faruk dake zaune yace yarinya kinma ja ma kanki bari inje in ɗauko ki, ita kuma raihana tace ma umma yace kada taje, umma tace to,,,, raihana tashi tayi tabi gdan tayi ta dubawa lallai gidan yayi kyau sosai,,, dawowa tayi ɗaki ta kwanta taci gaba da bacci,,,,,, Shi kuma faruk tunda yayi waya da raihana sallah magrib yayi ya taho ɗaukarta,,,, ita kuma umma ta tasheta tayi sallah sannan ta kawo mata abinci amma raihana tace ta ƙoshi,, dan rabonta da abinci tun na gidan nasir, haka umma ta tattara abinci ta mayar,,,, suna nan zaune suna fira faruk ya shigo, dan shima yanxu an wani zama ɗan gida, bayan sun gaisa da umma ta kawo mashi abinci, yaci bayan ya gama ne, yace suje,,, shine ya fara fita, ita kuma ta ɗan daɗe sannan ta fito,,,,,,,,, a mota sai kakarin amai take,,,, faruk ya harareta yace kinsan Allah kada kiman amai,, batayi magana ba,,,,, yace mi kikaci ne?"",,,,,tace banci komai ba, faruk yace mi kike jine?"",,,, tace batajin komai yace kinajin yunwa ne?"" raihana tace A, a, yace to miye?"",,,, tace ba komai,,, yace tou na lura shegantaka kike ji zanyi maganinki,,,, Kai tsaye gidan momy suka nufa,,,, a bakin get ya ajiye raihana yace in anjima zai dawo akwai inda zaije,,, ɓata fuska tayi taƙi tafiya,,,,, haryaja motar kuma komi ya tuna ya dawo Oho, fitowa yayi daga motar sannan yace muje,,, yayi gaba tabi bayanshi har ciki,, a farlo suka samu momy zaune tana cin abinci faruk ya gaisheta, itama raihana gaisheta tayi cikin girmamawa, momy ta ansa cikin kulawa,,,, faruk ya miƙe yace ma momy zaije ya dawo, tayi mashi fatan alkairi,, bayan ya fitane momy tayi ma raihana ya jiki, tace da sauƙi,,,, abinci ta zuba ta miƙa mata amma raihana cewa tayi batajin yunwa,,, taƙi cin abinci,,,, tana nan ta jingina da kujera sai bacci.... momy ta tasheta tace idan bacci zatayi ta shiga ciki zainab tana ɗaki,, batasan tayi mata gardama ta miƙe tayi cikin ɗaki,,, tana shiga warin turaren zainab yasa tayi toilet da gudu tayi ta gwarara amai,,,,, zainab dake kwance saman gado tayi dariya, tace in sani yaya harka bindigeta,,, dariya ta ƙarayi sannan ta miƙe tayi toilet ɗin tana cewa sannu,,,,, Raihana dai ta kasa magana, zainab ta jawota ta fitar da ita farlo, momy tace miye?"",,,, dariya zainab tayi sannan tace ɗiyarki babu lafiya, momy tace mi ya sameta ne?"",,,, murmushi zainab tayi sannan tace ki tambayeta gata nan,,,, momy tace raihana miya sameki?"" raihana tace ba komai,,,, dariya zainab tayi dan lallai ta fahimci raihana bata san tana da ciki ba,, Zama sukayi a farlo suna fira, amma raihana ba sosai takeyin magana ba, idan anyi abun dariya to ba baki take saki sakaka take dariya ba, dariya takeyi ta aji da tsare gida,, tun tana magana har bacci ya ɗauketa,,,, Faruk bai dawo ba, sai 10:39pm ya shigo, lokacin itama momy tayi bacci sai zainab dake zaune tana chat sannu da zuwa tayi mashi sannan taje ta kawo mashi lopton, saida ya gama sha sannan ya tashi raihana dan tafiya gida,,,,,,, saida safe tayi ma zainab suka tafi,,,,, Suna fitowa raihana tace ina zaka?"",,,, yace gida zamu , tace ƙasa zamu?"",,,, yace Eh ba kince kinfini gudu ba?"",,,, yau ina so dani dake aga wanda zai riga zuwa gida,,,, ɓata fuska raihana tayi sannan ta matsa kusa dashi ta shige cikin jikin ta fara sakata,,, dariya sannan ya ɗagota daga jikinshi yace kinsan wani abu?"",,,, tace A, a, yace idan har kika rigani zuwa gida ni kaɗai nasan abinda zan baki,,,, raihana tace abinda kai kullum kanayin training ni banayi dan kasan bazanje ba kawai kace haka,,,,, yace to yi haƙuri muje,,,, tace itafa batayi, yace to bari inje in ɗauko motar,, harya juya zai shiga gida raihana tace saika tahoooo,,,, ta ruga da gudu,,, faruk yace banyi,,, motar ya ɗauko yabi bayanta, lokacin harta kusa isa, yana zuwa daidai inda take ya tsaya sannan ya sauke glass yace shigo muje tunda kin kasa,,, raihana ta zagaya ta shiga, sai sauke numfashi take kamar ta kada giwa,,, faruk sai dariya yake mata,,,, ita kuma wannan dariya haushi take bata,,, tace bari man dariya yace anje anyi, ya haɗa mata da gwalo,,,,, raihana tace kai idan anyi maka abu sai kace baka so amma kai sai kayita ma mutane,,, yace to ke na raina,,,, kece ƙawata,,,, yaci gaba da dariya,,, daga nan bata sake magana ba, har suka isa gida,,,, suna zuwa,,, ita tayi ɗaki shi kuma ya nufi ɗakinshi, yana zuwa alwallah yayi ya fara sallah ita kuma raihana wanka tayi sannan tabi lafiyar gado..... Niko nace ko sallar daren baki taya mijinki?""",,,,,,,,, [1/8, 9:46 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 5⃣0⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *MEELAT MUSA* 🌹 🔚🔚 **** *R*aihana kuwa jin fitar motoci, da gudu ta fito kafin ta ida isowa tuni sunbar gidan,, wayarta dake hannunta ta fara kiran wayar faruk,,,,,,,,,, Wayar tana shiga ya ɗauka tare da cewa aciciya abincinki?""" raihana tace da Allah malam wane abinci?"" dariya yayi sannan yace Allah ya baki haƙuri, miye?""" raihana tace wallahi banda lafiya sosai,,,,, murmushi yayi sannan yace ina maki addu"a sannu,, daga haka bai sake magana ba ya kashe wayarshi,,,,, Ita kuma jin ya kashe wayar yasa ta fara kiran wayar ummanta,,, bayan umma ta ɗauka suka gaisa, raihana tace mata umma banda lafiya , umma tace miya sameki?""",,,,, raihana tace kawai dai wani iri nake ji,,,, dariya umma tayi sannan tace to sannu,,,,, ko asibiti zaki?"" raihana tace Eh,,, umma tace to ki faɗawa maman faruk ɗin mana,,, raihana tace ita dai A,a, umma tace kedai faɗa masu ki fita haƙƙinsu idan basu da hali ki kirani, raihana tace to sannan ta kashe wayarta,,, Da sauri ta sauko daga saman gado ta durƙushe ƙasa,,,, tana innalillahi wa"inna ilaihir raji"un,,,,, tana ci gaba da maimatawa, zufa kusa sai keto mata take saboda azaba,,,,,,, kwanciya tayi daƙel ta iya ɗaga wayarta ta fara kiran zainab, dan kiran momy ya mata nauhi,,,, Zainab tana ɗauka babu gaisuwa cikin murya jigata da wahaltuwa raihana tace ban lafi.......,,,,,, ai bata ƙarasa maganar ba, wayar ta faɗi ƙasa,, zainab taci gaba da cewa hello hello da sauri ta fito tana kiran momy,,,, momy dake farlo zaune tace miye?""" zainab tace gdan yaya babu lafiya fa,,,,,, Momy tace wani abu ya faru ne?""",,,,, zainab tace naji tana cewa bata lafiya,,,, amma ta kashe wayar kuma na sake kiran wayar bata ɗauka ba,,,,,, momy cikin damuwa tace muje mu gani,,,,,,,,,, zainab ta koa ɗaki ta ɗauko gyalenta,,,, momy kuma akwai hijabi a jikinta, don haka da sauri zainab ta ɗauki makullin motar tayi gaba momy tabi bayanta ..... Ita kuma raihana,,,,, tana kwance har yanxun a wurin,,, ga wayarta a gefe sai kira yake shigowa tanaji amma bata iya ɗauka,,,,,, da momy da zainab tare suka shigo,,, da sauri momy ta ƙarasa inda raihana take kwance tana tambayar lafiya?""",,, Raihana dai ta kasa magana,,,, zainab tace sannu matar yaya,,,,, momy tace wane sannu matar yaya, kamata asibiti zamu,,,,, zainab tace to,,, haka suka kama raihana, sukaje suka sakata mota, sai asibiti..... Kafin suje tuni raihana tayi lugufff saboda jagalgalar mota,,,,, suna zuwa aka anshi raihana sai ɗakin ido ya raina fata,,, raihana sai salati take tana ƙarawa, momy kuwa sai addu,a take,,,,, zainab kuma sai kuka taketana kiran number hafsat, ta sheda mata , itama tace gata nan zuwa yanxun insha Allah, Umma kuma ta kira wayar raihana harta gaji don haka ta haƙura, shi kuma faruk kiran wayar raihana bata ɗauka ba yasa shi dawowa,,,, a asibiti kuma momy tace zainab tunda an kawo raihana ta koma gda ta ɗauko mata kayan da zata canja, idan ta aihu , Suna nan jigumjigum, suna sauraren ikon Allah har zainab taje ta ɗauko kaya ta dawo, dan tunda cikin raihana ya shiga wata haihuwa ta haɗa komai a akwati da kayan babies ɗinta,, komai da komai da za,a buƙata,,, zainab bata daɗe da dawowa ba, 6ter ta fito tare da cewa an sauka lafiya,,,,,, momy tace mi aka samu?"" dariya tayi, bata faɗa ba , tace sai ta shiga ta gani,,,,, momy tace wannan wane irin abune?"" ai tun ana aihuwa ake sanin abinda aka samu,,,, tace yi haƙuri momy, haka aka samu ta nuna da hannunta,,,,,, momy sai dariya take tana Allah raya,,,,,, Ɗaukar kayan tayi ta koma ciki, kulawa mai kyau raihana ta samu dan asibitin kuɗi tasha banban , saida ta gyara jikinta ta shirya sosai,,,,, abinda aka samu suma aka shirya su,,,,,, sannan aka fito da raihana dan kaita ɗakin hutu,,,,, da hafsat da zainab da momy da amina, sai murna suke wai yaya yayi twince yara masu kyau dukansu maza ne, sai farin ciki suke,,,,,,, Momy ce tace hafsat taje ta faɗawa umma an aihu,, tanata kiran wayarta bata zuwa,,,, Amina tace Aunty hafsat ki tafi dani in riƙe ɗauka maki jariran ta gansu,,,,, momy tace aike mahaukaciya ce, a ina kika taɓa gani?"",, tace momy wai dan ta gani da idon, tsaki momy tayi ita kuma hafsat ta fita,,,,, faruk kuma tun farlo yake kiran aciciya shiru,, ɗakinta ya shiga bata nan, ya duba toilet bai ganta ba,,, har zai fita yaji wayarta na ringing,,,, juyawa yayi ya kalli inda wayarta take,,,,,, sannan ya juya yabar ɗakin bai ɗauki wayar ba,,,,, ɗakinshi yaje bai sameta ba, duk inda yasan zai ganta bai gani ba,,,,, yacw to ina aciciya ta tafi ne?""",,,,, wayrshi dake ringing ya zaro daga aljihu,,,, ganin zainab ne yayi tsaki, bai ɗauka ba,,, kiran wayar ya sake shigowa,,, tsaki yayi sannan ya ɗauka da cewa miye?"",, zainab tace yaya albishirinka?""" tsaki yayi sannan yace idan zakiyi magana kiyi bana san albishir,,,,, murmushi zainab tayi sannan tace nidai albishirinka,,,,,, yace naji,,,, tace sai ka fara bani goron albishir sannan,,, yace faɗa man abinda kike,,,,, zainab cikin zalama da haɗama tace miliyan ɗaya, murmushi faruk yayi sannan yace na baki, zainab cikin ihu da hauka tace matar ta haihu yara biyu maza,,,,, dariya faruk yayi sannan yace Allah ya raya, na ƙara maki miliyan huɗu,,, ihu zainab tayi sannan tace muna asibitiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiiii ta kashe wayar,,,, faruk kuwa ɗakinshi ya shiga yayo alwalla yayi sallah don nuna godiya a wurin Allah, daya sauki matarshi lafiya ya kuma azurtashi da zuria, sannan yayi addu,a Allah ya shirya su ya albarkaci rayuwarsu,, ameen, yana gamawa ya miƙe cikin farin ciki yayi ma asibiti tsinke,, ita kuma lokaci da hafsat taje gdan umma ta sanar mata aihuwa umma taji daɗi, sannan tace su bari aje a faɗawa gwaggo sai su tafi tare,,, hafsa tace to, lokacin da umma taje ta faɗawa gwaggo da farin cikin, amma a gwalshe gwaggo ta taɓe baki tare da cewa Allah raya,,, daga nan bata sake magana ba, umma tace to kuje asibitin gwaggo tace ban zuwa sai gobe, umma tace Allah ya kaimu,,,, daga nan bata sake magana ba, tayi tafiyarta,,,, bayan ta dawo tace ma hafsa taje ashe ma gwaggon taje kauye,,,, hafsat tace ba damuwa,tayi tafiyarta, Faruk kuwa yana zuwa asibiti,,,, cikin murna "yan uwanshi duk suka rungumeshi suna mashi murna,,,, bakin nan nashi yaƙi rufuwa, niko nace wayaga angon jego?""",,,,,, bayan sun gaisa da momy ne,,, zainab sai rawar jiki take ta ɗauko jariran ta miƙa mashi,,,, ya ansa tare da bisimillah,,,,, ya riƙesu, yana kallo,,,,,, bayan ya kallesu ya fara masu addu"a,,,,, bayan ya gama, yacewa zainab ta ɗaukesu,,,,, bayan zainab ta ɗauki ɗaya amina ta ɗauki ɗaya,,,, ya matsa inda raihana take kwance , tsaye yayi yana kallonta, murmushi yayi sannan yace ke aciciya bakya cewa aihuwa zakiyi?""", turo baki raihana tayi tare da ɗaure fuska batayi magana ba, dariya faruk yayi sannan yace Allah ya baki haƙuri, a daidai lokacin daya matsa kusa da ita daf ya ɗan duka sannan ya taɓa cikinta tare da cewa kinfayi ƙoƙari sannu,,,,,, harararshi raihana tayi shi kuma dariya yayi sannan ya nuna inda zainab da amina suke riƙe da yaran yace da "ya"yanki kike,,,,, yanda yayi abunne yaba raihana dariya,,,, shima dariya yayi sannan yace sannu,,,,,,, raihana tace yawwa, faruk yace gida zamu tafi gaskiya bana san asibiti,,,, Faruk yasa aka sallamesu bayan likita yayi gwaje gwaje, dan tabbatar da lafiyar jarirai da kuma mai aihuwa,,, haka suka rantafa sukayi gida,,,,, umma kuma yayarta zata zauna da raihana wato maman kabir,,,,, daren yau dai faruk yana wurin raihana da yara,,,, saidai ya ɗauki wannan ya ajiye ya ɗauki wancan,,,,, raihana tace sai ɗaukar yara kake ni baka ɗauka na,,,, dariya yayi sannan yace aike yanxun na yayeki,,,,, raihana tace to kaima na yayeka,,,, yace ƙaryane,,,,,, baki yaye ne ba,,,, dariya tayi, bata sake magana ba,,,,, **** *K*ai kuxo kuga shagali a gidan soja,,,,, gaba ɗaya gidan ya cika da mutane su farida zulaihat ƙawayen raihana kakafff babu wanda aka rage,,, gwaggo da tawagarta sunxo,,,,, ƙannen faruk da bataliyar danginsu dan familynsu babba ne, dangin umma da duk mutanen arxiki, kai har badiyya saida taxo, wato wanda tayi ma raihana wulaƙanci kada ta auri mijinta,,,,, Gidan cike yake dan gabatar da taron suna,,,,, yara kuma sunci sunan dadyn faruk ɗaya kuma baban raihana, wato ɗaya Ibrahim ɗaya Ahmad,,, sunyi masu laƙani, baban faruk Ahmad shine *Khairillah* ,,,,,,,baban raihana kuwa Ibrahim shine *Abulkairi* haka akaci taron suna aka gama lafiya, duk wanda yaxo suna a gidan faruk ya samu flasmer tv, shine abinda raihana ta raba na tukuciii,,, haka aka gama suna lafiya kowa ya kama gabanshi tare da masu addu,ar Allah ya shirya kairillah da abulkhairi, haka rayuwa taci gaba da tafiya, bayan suna faruk ya tafi yaci gaba da harkokin gabanshi,,,,, raihana kuwa tana samun kulawa sosai dan momy da ƙannen faruk wata irin kauna suke mata sosai,,,,, zainab kuma ta koma gidan mijinta, suna can zamansu lafiya abunsu kowa da kowa,,,,, itama yayar umma da raihana ta gama wanka ta tashi tafiya,,,, lallai ta sheda cewa faruk ɗa ne,,,, danshi kwata kwata abun duniya baya gabanshi,,,,,, Itama farida ta aihuwa, kuma raihana taje dan har yanxun faruk baya nan kuma duk da baya nan baisa raihana ta daina zuwa wani wuri idan abu ya faru ba,,,,, amma fitar ta bada tsaroce,,,, dan idan taje wuri ko acan zata kwana driver baya tafiya sai ta gama abinda take zai ɗauketa ya mayar da ita gida,,,,, dan wannan saƙo ne daga OGA,,,,,,,, **** *K*wanci tashi asarar mai rai, yau da gobe sai Allah kwanaki na tafiya takon rayuwa yana canjawa, kwanakinmu suna ƙarewa,,,,,,, Umma tayo ma raihana waya taje ta gano umma sa"a bata lafiya,,, raihana tace to, sai gobe insha Allah dan yau mai gda zai dawo daga tafiya,,, umma tace Allah ya maidoshi lafiya,,, tace ameen,,,,, khairillah dake kusa da raihana sai gwaranci yake ,,,, raihana tace anƙi a baka wayar kai kowa ana waya dashi sai kawani zo kayi ta yanyanayannn ,,,, dariya yayi, danshi a ganin shi wasa ne, ita kuma tsaki tayi sannan tabar farlo, Da rairafe suka bi bayan raihana suna kuka,,,,, tace to ku taho muyi bacci tunda baban naku bai dawowa ba har yanxun,,,, ɗauko su tayi ta shige ɗaki dan bacci take ji,,,,,, suna shiga gado suka haye saida sukayi bacci sannan ta ɗauko memo tayi rubutu a jiki, idan kazo kada ka tasheni tunda na jiraka baka dawo da wuri ba, sannu da zuwa, kuma kada kaci abinci lipton kaɗai zakasha ka kwanta bacci,,,,, tana gama rubutawa ta kwanta ta riƙe takardar a hannunta,,,, bata daɗe da kwanciya ba bacci ya ɗauketa,, shi kuma lokacin daya dawo bayan ya shigo yaga saƙon raihana, dariya yayi sannan ya zaro takardar ya rubuta, saina tasheki kuma saina ci abinci bazansha lipton ba,,, bari inyi wanka,,,, yana gamawa ya mayar mata da takardar a cikin hannunta,,,, ya fita,,,, saida yaje yayi wanka,,, alwallah yayi saidai ya gama sallahr shi yayi karatun alkur"an sannan yayi addu"a, ya fita daga ɗakin,, ɗakin raihana ya shiga,,,,, yana zuwa a bakin gadon ya tsaya sannan ya riƙe ƙafafuwanta ya jawota,,,, da sauri ta buɗe idonta, murmushi yayi sannan yace taso na dawo,,,,, raihana tace baka ga saƙona ba ne?""" yace kema baki ga nawa ba?""",,,,, dubawa tayi , da sauri ta sauko daga saman gadon tace waye yace kaci abincin tana riƙe da takardar a hannunta tana nunawa ba nace kada kaci ba, dariya yayi sannan ya riƙe hannunta yajata suka bar ɗakin,,,,,, a farlo yace sai ihu kike yara suce ga mama da baba suna hayani , muje ɗakina kada suce mun hanasu bacci,,,,, tace anƙi aje ɗakin naka, waye yace kaci abinci?"" yace muje ɗakin saiki tambayeni,,,,, dariya tayi sannan ta bashi hannu suka kashe,,,,, shi kuma gira ɗaya ya ɗaga mata tare da kashe mata ido ɗaya, tana kashewa dashi bai saki hannun ba, ya riƙe suka shige ɗaki,,, nidai a bakin ƙofa na tsaya dan karatun ya girmi tunanina,,,,,,, meelat *** *S*aida faruk ya dawo sallah , ita kuma raihana tana ɗakinta, shima yana dawowa, ɗakinta ya shiga, suka gaisa, yace ke tada yaran nan suma ,,,, raihana tace gaskiya kada ka tashesu, yace sai an tashesu,,,,, ya fara jijjjiga yaran,,, raihana tace to idan har suka tashi saida ka goya su,,, dariya faruk yayi sannan yace O aciciya kinfi sansu dani ko?""",,,, dariya tayi sannan tace kaidai ka sani,,,,, yace kema kin sani,,,,, zama yayi yaci gaba da zaulayarta, yana hayaƙata,,, tayi shiru ,,,saida yaga ta ƙufalu sannan yace tunda kin cika bara mutum ya tashi kafin ki fashe,,,,,, yana maganar yana dariya,,,,, Har zai fita raihana tace mashi, anjima zanje unguwa,,,, yace ina zaki ?"" tacw umma sa,a bata lafiya, yace Alah yasa a dawo lafiya,,,, tace amin amma tare dakai,,,, yace wallahi yau ina da meeting, tace idan ka gama sai muje,,,, yace kai ba lokaci gaskiya, tace kayishi,,,,, juyowa yayi ya kalleta sannan yayi murmushi, yace tunda kin matsa wurin 12: saimu fita, tace to Allah ya kaimu,,,,, yace amin, ya fice daga ɗakin, Ita kuma pampers ta cire ma yara ta canja masu wata,, sannan suka lulluɓe a bargo, dan bacci,,,,, faruk kuma yana ɗaki jin raihana bata zo, yasa ya taso ya taho ɗakin,,,,,, yana zuwa ya hangosu a bargo sun lulluɓe,, murmushi yayi sannan ya shigo, yana zuwa bargon ya kware,, raihana tace wai miye??""" yace ke nifa ban gane ba, anyi gabas da kare, dariya raihana tyi sannan tace miye??""" yace idan kina man ware ware, Allah yaran nan rabasu zanyi da gidan nan,,,,, raihana tace ina zaka kaisu?""" yace wurin momy, ke dan kin haihu shikenan sai ki daina so na?"",,,,, na dawo daga tafiya raihana ina buƙatar kulawa, amma sai kixo ki tisa yara gaba miye haka?"" ya ƙarasa maganar ne cikin sigar a tausaya mashi,,,, raihana tace yi haƙuri,,, yace sai a bani haƙuri ayi ta cutata ?"" tace yi haƙuri kaine idan naje dasu sai kace suna hanaka bacci,,, ɗaya ya ɗauka yace ɗauko shi muje,,,,, tace ina zamu ?"" yace wurin lami za,a kaisu,,,, tace to, badan ranta yaso ba ta ɗauka tabi bayanshi,,,, yaran sai kuke suke, suna fotawa farlo faruk yace kuyi ma mutane shiru, yan rainin hankali kune kadai kuke da mamar ne?"" tsaki yayi yaci gaba da tafiya raihana tabi bayanshi,,,, saida suka kaisu wurin mai kula dasu , sannan yaja matarshi sukai ciki,,,, Aha, faruk ne ya fito daga ɗakinshi cikin shiga mai kyau da kama hankali, kyanshi ya ƙara fitowa sosai, idan ka kalleshi so ɗaya zakayi fatan ka ƙara kalonshi, dan mai kyau da kyau yake,,,,, Ɗakin raihana ya nufa,,,, ita gaban madubi tana sa ɗankune, ansa yayi yasa mata, kwallin hannunta ya ansa wai zai shafa mata, ido ta zaro sannan tace wallahi bazaka shafa man ka cake man ido ba,,, dariya yayi sannan yace aiko da kin rasa mai maki jagora,,, itama dariya tayi sannan tace gaka,,,, dariya yayi sosai sannan yace wallahi kuwa nine zan ɗaukeki in goyaki a bayana , bama hannunki zan kama ba,,,,,, agogon hannunshi ya kalla sannan yace,,,,, muje ,,,, yayi gaba tace dawo,,,, komawa yayi kusa da ita sannan yace gani ,,, tace to ɗauki ɗaya in ɗauki ɗaya,,, dariya yayi sannan yace ke ko kunya bakiji kiyi tasani aiki kamar mijin tace ,,,,, raihana tace aiso nake ka koma mijin kan tace,,,,, dariya faruk yayi sosai sannan yaje ya ɗauki yaran dukansu yana cewa ɗauko min wayata,,,,,, wayarta ta ɗauka da jakarya sannan tabi bayanshi,,,, lokacin data fita harya shiga mota,,, tana zuwa itama ta shige , ya rungume ɗaya a gabanshi itama ta rungume ɗaya,,, yaja suka bar gidan,,,, a ƙofar gidansu umma sa,a kabir ne tsaye da kabir k"b, wanda yaso raihana, faruk yana yin farkin raihana ta miƙa mashi yaron tana cewa bara in zagayo,,,,,,,,,,,,,,, Kafin ta zagayo shi kuma ya buɗe motar ƙafarshi bata sauka ba, tana saman motar amma ya ɗorata saman marfin motar,,,, k"b na gani faruk zai ruga faruk yace zo nan,,,,,,,, adaidai lokacin da raihana ta zagayo,,, shi kuma k,b a daidai lokacin ya iso wurin,,,, yana cewa ranka ya daɗe, raihana ta kalli faruk amma ta kasa magana dan ita so take taji ina yasanta k,b ganin babu wasa fuskarshi yasa raihana bata tsaya ɗaukar yaro ko ɗaya ba, tayi cikin gidan,,,,,,,, kabir ne yabi bayanta yana gaisheta,,,, raihana ta ɗaure fuska tace ya akayi ne?""" yace dama cewa zanyi bata nan,,,, raihana tace ance bata lafiya,,,, yace ta samu sauƙi , ina taje?""" yace sunje unguwa ne,,,, raihana tace ga gaisheta idan ta dawo yace zataji Allah ya tsare raihana tace amin, fitowa tayi ya biyo bayanta,,,, faruk ganin raihana ta fito yace ya akayi ne?"" tace basu nan,,,, yace to muje,,,, kabir yace Allah ya tsare ranka ya daɗe, faruk baiyi magana ba,,,,, raihana tace wayyo ɗan umma sa,a ne fa,,,, yace to sannu yace yawwa, faruk yayi masa ɗan alheri, raihana ta shige suka tafi,,,,,,,, suna tafiya raihana tace ina kasan wanda ya tsaya wurin motarka?""" faruk yace saurayinki ne ko?"" tace waye ya faɗa maka?"" dariya faruk yayi sannan yace uwarshi naci ai, lokacin muna abuja kullum sai yaje yayi rashin kunya wa umma,,,,,,, inajin labari nasa aka nannaɗo man banza, saida yaci uwarshi sosai, dariya raihana tayi tace shege da yanxun an yayi ban cuta,,,, faruk yayi dariya yace dana kashe shi kuma, itama dariya, tayi khairillah da abulkhairi duk suna dariya, faruk yace keji yaran nan ,,,,,,, raihana tace murna suke taya meelat musa Allah yasa ta kammala labarin zawarci lafiya,,, faruk yace, nima na tayata murna, kuma masu karatu an tayaku,,,, faruk ya leko daga cikin mota, sannan yace meeeelatttt vyeeeeeeeeeeeeeeeee yaja motarsu suka ƙara gudu dan tafiya gida, Alhamdulillah Allah nagode maka da kabani ikon kammala wannan littafi nawa mai suna *ZAWARCI* ya Allah ina godiya a gareka daka bani ikon kammalashi lafiya, inda nayi kuskure Allah ka yafe mana baki ɗayanmu dani da masu karatu,,, Allah kuma yasa wannan littafin ya zama darasi ga mataye da suke zaune a gidan aurensu,,,,, ubangiji ya zaunar damu lafiya dukanmu baki ɗaya,, Allah ya ƙara mana soyayya da ƙauna tsakaninmu da mazajenmu, ameen,, Saƙonki yaxo a gareni, haƙiƙa meelat ba suna bane,,,,,, ainahin suna na jameela,,,, gari na kuma aikema kinsan katsina ta dikko ɗakin ƙara kunya garemu badai tsoro ba, 🤓,,,, *JAMEELA MUSA* Mu gama da littafina , *WANDA BAIJI BARI BA* Masoyana ku biyo ni mu faɗa cikin labarin 👇🏼 *RASHIN RABO* hmmm labarine mai ɗauke da al,ajabi , tausayi, rashin godiyar Allah,,, da baƙin ciki,,, ku lallaɓo mu tsunduma danjin labarin,,,,, sakaci akayi daga baya kuma aka tattakura aka jibga uban *RASHIN RABO* karki bari, ko ka bari a baka labari,,,, *RASHIN RABO* tare dani meelat musa,,,,,, [1/8, 9:46 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *ZAWARCI* 💦💦💦💦💦 💦💦💦💦 *Page* 4⃣7⃣ *AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻 *JAMEELA MUSA* 🌹 *** *R*aihana saida tacirabin baccin sannan ta farka,,, bayanta ta miƙa hannunta ta fara lalubawa taji ba faruk da ɗan sauri ta juya bata ganshi ba,,,, wayarta ta ɗauka ta fara kiranshi shi kuma lokacin yana saman abin sallah ya ɗan jingina da gado yana lazimi,,,,, Hannushi yakai ya ɗauko wayarshi dan ganin mai kiranshi,, murmushi yayi ganin raihanace,,,, bai ɗauka ba,,, ita kuma jin bai ɗauki wayarba yasa ta tashi ta nufi ɗakinshi,,,,, A bakin ƙofa suka haɗu ita zata shiga shi kuma zai fito,,,,,, daɗan sauri ta isa wurinshi ta shige jikinshi,,,, riƙeta yayi yace kin tashi?"",,,,, bata bashi ansa ba, ta ƙara ɗora kanta saman ƙirjinshi,,, murmushi yayi sannan yace miye?"",,,,, raihana tace banda lafiya,,,, ɗan zaro ido faruk yayi sannan ya ɗagota daga jikinshi yana cewa ba lafiya?"",, subahanallah yanda yayi abun yasa raihana tayi dariya,,,, shima dariyar yyi har kumatunsa suka lotsa,,,,, Raihana tace ni yunwa nake ji, faruk hace haba aciciya har dare cikinma ba,a sassauta mashi?"",,,, cikin sakata da shagaɓa tace nifa rabona da abinci tun shekaran jiya,,, agogon hannunshi ya duba sannan yace kai kiji masallaci sun fara sallah bara in dawo masallaci,,,,, yana faɗin haka ya fice ya nufi masallaci,,,, ɗakinshi ita kuma ta shige , alwallah tayi dan gabatar da sallah n asuba,,, Daga masallaci faruk gidansu ya wuce, suka gaisa da momy, itama zainab taxo ta gaishe shi, ya daɗe gidan sosai, daga baya ya tashi ya tafi,,, Bayan ya tafine, zainab tace momy albishirinki?"" momy tace miye?"", zainab tace kinfa kusa samun jika momy tace daga ina?"",,,, zainab tace matar yaya ciki gareta,,,, idanuwa momy ta zaro tare ta dafe ƙirji, tace na shigga ukku cime?"",, zainab tace to miye?"" kiyi ma Allah godiya,,, Momy tace ke ƙarya ne ba ciki,, zainab tace E gaskiya kila dai wani abune, naga tana amaine raina yaban cikine, momy tace cire a ranki babu ciki, zainab bata sake magana ba, saidai tabi momy da kallo, daga baya tashi tayi tabar farlon,,,, tana tunanin wannan irin hali na momy, Tunda zainab ta tashi momy ta kasa kwantar da hankalinta saidai ta saƙa wancan ta kwance,, daga baya wani tunani yaxo mata dariya tayi dan ta samu mafita,,, Faruk yana zuwa gida a farlo ya samu raihana saman kujera kwance tana bacci ga biredi ta riƙe a hannunta, kofin tea a ƙasa gaba kujera ta ajiye,, tsaki yayi sannan ya shige ɗaki dan bacci yakeji sosai,, saida ya shiga ya kwanta,,, komi ya tuna?"",,,,Oho tashi yayi ya fito,,,, Inda take kwance yaje ya tasheta,,, bayan ta tashi yace waimi ya sameki ne?"",,,, raihana tace yunwa nakeji,,, yace mi zakici ne?"",,,, raihana tace indimie, yace zaki ci indomien?"" kai ta ɗaga mashi ,,, yace to bara in kawo maki,,,, kicin ya nufa,,, kafin ya dawo ta tashi ta shanye tea ɗin ta cinye bread ɗin,,, Taci gaba da bacci,,,,, shi kuma yana dawowa da flet yaga ta cinye biredin tasha tea tana bacci, kicin ya koma ya ajiye indomie ɗin , bai sake bi ta kanta ba,,,, yaje ya kwanta......,,,, Raihana sai bayan azahar ta farka,,,, taje tayi wanka sannan tayi sallah,,, tana gamawa ta nufi ɗakin faruk baya nan,,, kicin ta nufa dan neman abinda zataci,,, tana kicin ne,,,, taji sallamar momy,,,, da sauri ta fito dan kada momy tace ta ɓata mata lokaci,,, Farlo ta samu momy,,,, tana mata sannu da zuwa,,, bayan sun gaisa ne, momy tace miya sameki wai?"",,,, raihana tace ba komai,,, momy cikin sakin fuska tace aina na ɗauka an samu ƙaruwa ne,,, cikin jin kunya raihana ta duƙar da kanta ƙasa tare da cewa gajiya ce kawai,,,, momy haba nidai koda nace,,,,, raihana tayi shiru,,, ita kuma momy jakarta ta buɗe ta ɗauka maganin tsarin iyali tace ma raihana anshi wannan,,,,, Raihana ta ɗago kanta, tare da miƙa duka hannayenta biyu cikin girmamawa, momy ta bata sannan tace kinsan ko miye ne?"",,, raihana tace A, a, kuma bata san komiye ba,,,,, momy tace to maganin gajiya ne kiyi ta mafani dashi zaki samu sauƙi kinji raihana tace to,,,, Momy taci gaba da cewa kuma kada ki bari umar ya gani dan wayau zaiyi maki ya shanye kinji ko?"",, raihana tace to, momy tace duk dare zakisha ɗaya kinji, ta nuna mata yanda zatayi amfani dashi, sannan tace idan ya ƙare zata kawo mata wani, raihana tayi godiya momy tace jeki ɓoye abunki,,, da sauri raihana taje ta boye sannan ta dawo,,, bayan ta dawo ne, momy tayi mata sai anjima ta tafi,,,,, Momy kuwa tana fita ta kece da dariya, tace sakara,,, da gani dai wannan daɗo ce, kifin rijiya,,, bazata kawo ma ranta maganin hana ɗaukar ciki bane,,, ba,asan komai ba, sai wahalar rayuwa,,, ai babu ke ba aihuwa a gidan ɗana,, niko nace ai kinxo a makare,,, raihana kuma kicin ta koma bayan ta gama abincinta ta zuba taxo taci,,,, tana gamawa taje tayi sallahr la"asar,,, wayarta ta ɗauka dan kiran ummanta, ta kirata suka gaisa,, raihana tace umma yaushe zakixo gidan ɗiyarki ne wai?"",,,, umma tace haba keko?",,, nidai bazan zo ba, amma su gwaggo zasu zo ita da bushira dasu fiddausi wato "ya"yan gwaggo, raihana tace ke kuma fa?"",,,, umma tace zanzo amma ba yanxun ba,,, haka dai sukayi firarsu daga baya sukai sallama,,,, Har bayan isha"i, faruk bai dawo ba, raihana kuma bata kirashi ba,,, wai ita fushi take ya tafi baiyi mata ban kwana ba,,, dan ta saba idan zai fita ko tana bacci zai tasheta yace mata zaije wuri kaza,,,, tayi mashi fatan dawowa lafiya, niko nace keko raihana baki san yau da gobe ba?"",,,, ta gaji da zaman jiran dawowar shi, ta tashi ta nufi ɗaki,,,, harta kwanta ta tuna batasha maganin da momy ta kawo mata ba,,, saukowa tayi daga saman gado ta shiga toilet, ta daɗe sosai sannan ta fito, tana fitowa farlo ta nufa komi tayi oho, bayan ta dawo ne, ta zauna a gefen gado,,,,, zuwa wani lokaci ta tashi taje ta ɗauko maganin inda ta ajiye,, sannan ta ɗauki ruwa , ta fasa ruwan tasha a bakinta bata haɗiya ba ta riƙesu,,, tana ɓallar maganin faruk ya shigo,,, da sauri ta miƙe tsaye, ta ɓoye maganin a hannunta, niko nace waya ga marowaci,,,, yanda tayi abunne yasa faruk yace miye?"",,,,, har yanxun bata haɗiye ruwanba, da su take magana irin mummmm,,, alamar dai akwai wani abu a bakin mutum,,, dariya yayi sannan yace mi kike ci ne?""" aciciya, a daidai lokacin daya matsa kusa da ita ya latsa mata cikinta, tayi dariya, har yanxun ruwan yana cikin bakinta,,,,, shima dariya ya sakeyi sannan yace wai mi kike ci ke?"",,,, raihana ta girgiza kanta tare daja da baya,, dan samun inda zata yada maganin,,,, shi kuma ganin tana ja baya yasa shima ya fara binta, tana matsawa shima yana matsawa, harta isa wurin kusurwar bango ta maida hannunta ta baya ta ɓoye,,,,,,, kuma har yanxun baƙi ta haɗiye ruwan ta mashi magana,,,,, faruk murmushi yayi yana cewa da Allah wai miye kike ɓoyewa,?"",,, kai ta girgiza alamar ba komai,,, yace to muga hannunki, miƙo mashi hannu ɗaya tayi ya riƙe sannan ya sinsina shi, murmushi tayi, shima murmushin sannan ya riƙe hannun yace muga ɗayan shima,,,, da sauri ta matse maganin a cikin cinyoyinta,,,, ta miƙa mashi ɗayan hannu, shima yanda yayi ma wancan haka yayi ma wannan , jawota yayi daga inda take rakuɓe,,, tana matsawo maganin ya faɗo,,, faruk yace muga abinda kike ɓoyewa, sai yanxun ta haɗe ruwan bakinta tana cewa Allah kada kasha man abu,,,,, Duƙawa yayi ya ɗauki maganin,,,, gaban faruk ya faɗi, lokaci guda kuma yanayinshi ya canja,,,, kallon raihana yayi lokaci guda kuma launin idonshi ya canja,,,, wani matattacen murmushi wanda lokaci guda idonshi ya kawo hawaye, sannan yace innalillahi wa"inna ilaihir raji"un, ke kuma da wannan salon kika zo?"",,,,,, a daidai lokacin da hawayen suka gangaro daga idonshi,,,, Ganin faruk yana kuka yasa raihana matsawa kusa dashi tana cewa miye?"",,,, wani irin kallo yayi mata wanda yasa ta sakin fitsarin tsaye,,,,, dan tunda take bata taɓa ganin faruk a irin wannan yanayin ba,,,, lokaci guda kuma jikinta ya fara kyarma,,,,, tsaki faruk yayi sannan yabar ɗakin,,, yana fita da gudu raihana taje ta rufe ƙofar ɗakin sannan ta dawo ta shige toilet ta cire kayan jikinta, dawowa tayi ta gyara wurin taje tayi wanka ta wanke kayan data cire,,, bayan ta fito ta shirya, kasa fita tayi dan gaba ɗaya tsoron faruk ya kamata,,, zama tayi a gefen gado komi ta tuna Oho,,,,,, sai kawai ta kama kuka,,,, shi kuma faruk yana fita ɗakinshi ya tafi,,,, yana zuwa ajiye maganin yayi,,,, ya shiga wanka, bayan ya fito, zama yayi a gefen gado,,, murmushi yayi sannan yace a bayyane gaskiya yarinya baki more ma faruk ba,,,,,, nine na more maki,,,,, Raihana saida tasha kukanta ta gaji,,,,, sannan ta ɗauko wayarta ta fara kiran faruk, lokacin daya ga,,,,, kiran ta,,,,,, tsaki yayi sannan yace ai na gama dake , na goge babinki a zuciyata,,,,,,, wani kiran ne,,,, ya sake shigowa,,,,,, bai ɗauka ba, haka tayi ta kiranshi amma yaƙi ɗauka,,,, ganin bai ɗauki wayar ba,,,, yasa ta tashi cikin dakiya ta nufi ɗakinshi,,,,, sallama tayi ta shiga,,,,, amsa sallama itace ta zama wajibi, dan haka daga ita bai sake magana ba,,, raihana tace zaka sha lipton?"",,,, kallonta yayi amma baiyi magana ba,,,,,, yanda yake kallonta yasa taji gabanta na faɗuwa,,,,,,,, cikin tsoro ta dake tayi wurinshi,,, ta kusa hawa saman gadon yasa ƙafarshi ya halbata ta faɗi ƙasa,,,,,, cikin fushi raihana tace wannan wane irin wasa ne?"",,,,, yace baki san na isa mugun wasa ba saina fasa maki da bindiga, a daidai lokacin daya ɗauko bindiga daya ajiye a gefenshi,,,,, da sauri raihana ta duƙe ta riƙe kanta da hannuwanta, ta rufe idonta ,tana jiran ta ina zataji saukar harsashi?"",,,,, jin bai harbeta yasa ta buɗe idonta tana kallonshi,,,,, faruk yace tashi ki fita,,, raihana tace wai mi nayi maka ne?"",,,,, tsawa ya daka mata tare da maimata abinda ya faɗa,,,,, kuka raihana ta fara, faruk yace shi kike so kiyi ne?"",,,, raihana tayi shiru,,,, yace tashi ki fita nace,,, bansan ganin ki kwata kwata,,,, ki fita tun kafin inbi ta kanki in wuce,,,,, cikin kuka raihana tace zan fita,,, amma saika faɗa man abinda nayi maka,, rainin hankali wato bata ma san abinda tayi ba,,, faruk ya faɗa a ranshi,,,, miƙewa yaje inda take tsaye ya yayimeta saida ya fitar da ita farlo sannan ya koma ya rufe ɗakinshi,,,, miƙewa tayi ta koma ɗaki,,,, haka ta kwanta cikin ɓacin rai, dan ita a haƙiƙanin gaskiya bata san komi yasa faruk yake fushi ba,,,, saida tayi kukanta ta gaji sannan ta kwanta bacci...... *** *A*bu kamar wasa ƙaramar magana ta zama babba,,, dan kwata kwata yanxun faruk ya daina yadda yama haɗu da raihana,,,, kuma ko abinci yanda ta kawoshi haka zatazo ta ɗauka,,,, kuma idan zaiyi tafiya yama daina faɗa mata,,, zaiyi tafiyarshi,,, yayi iyakar kwanakinshi ya dawo,,, kuma idan ya dawo harya gama zaman shi raihana bata ganin shi,,,,,,,, waya ma idan ta kira baya ɗauka,,,, kuma idan ta tura mashi saƙo dashi da bbu haka ya ɗauka, dan baida lokacin karantawa ma,,,, Dan haka ta gaji da zaman gidan duk yayi mata babu daɗi,, saboda tana ta ganin abinda bata saba gani ba,,,,,, magani kuwa idan momy ta kawo saida ta ajiye,,, tunda taga maganin ne ya haɗasu faɗa da faruk,,, duk raihana ta rame ga wahalar ciki,, ga kulawar da take samu yanxun babu ita,,, abinci kuwa kamar jaka haka takeci,,,,, amma babu kama bbu alama,,,,, wayarta dake ringing yasa ta miƙewa,,,,,taje inda ta ajiyeta ta ɗauka,,,, ganin farida ne yasa tayi murmushi,,,,, bayan ta ɗauka suka gaisa,,, farida tace mata gani nan zuwa gidanki , raihana tace to Allah yasa kuxo lafiya,,,,, farida tace amin,,,,,,, Raihana har tayi bacci ta farka bataji zuwan farida ba, don haka ta kirata, farida tace yi haƙuri gani nan insha Allah,,,, raihana tace to,,,,, suna gama wayarne,,,,, ta tashi ta fito farlo,,,,, bata daɗe da zama ba, farida tayi mata waya, taxo, tashi tayi ta fita dan tarota, tana zuwa ta rungume farida,,,,, tana dariya,,,,, haka suka rantafo suka nufo ciki dukansu sai dariya suke su biyu,,,, bayan sun shigo a farlo suka yada zango, suna gaisawa, dan raihana kwata kwata batasan faruk yana gidan ba,,,, shi kuma tun lokacin da raihana ta taro farida saman idonshi , yana kallonsu, da suka shigo farlo kuma duk maganar da suke kamar a gabanshi yana jinsu,,,, raihana tace farida dama ina san kixo wallahi,,,, farida tace miye?"",,,,,, raihana tace muje ɗaki, farida tace ki muyi zamanmu anan mana, raihana ta matsa kusa da farida ta fashe da kuka,,,, faruk dake saurarensu gabanshi ya faɗi,, yace kardai yarinyar nan wani zata faɗa ma halin da muke ciki?"",,,,, Bai gama tunanin ba yaji raihana tana cewa nidai banda lafiya,,,,, farida tace miya sameki?"",,,,, raihana cikin kuka tace "yan hanjina suke tsintsinkewa cikin tashin hankali farida tace wane irin "yan hanji kuma?"",,,, faruk dake sauraransu yayi tsaki sannan yace kaji wani shirme kuma?"",,,,, Farida tace ya kike ji ne?"",,,, cikin kuka raihana tace cikina yake man yawo,,, farida tayi dariya sannan tace banza amosanin ciki ne,,,,, dan itama farida batasan ciki ba,,,, tunda bata haihu ba, ta taɓa ɓari so ɗaya, kuma har yanxun bata sake samun ciki ba,,,,, faruk saki ya sakeyi sannan kace kaji wata yarinta kuma,,,,,, banda sakarcin raihan farida likita ce?"",,,,,, farida tace nidai lokacin da nayi irin wannan ciwon cikin likita cewa yayi in daina aiki sosai , wai ke ya kike jin abun ne?"",,, ita raihana bata san ciki ne ba,,,, ita kuma farida bata fahimce abun ba, dan haka gaba ɗaya sai shirme suke,,,, tsaki faruk ya sake yi sannan yace kaji wani hauka kuma,,,, wai ta faɗa mata yanda take ji,,,, tsaki ya sakeyi,,,,,,, Maganar raihana yaji cikin kuka tana cewa,,,,, nidai ina yawan bacci, wani lokaci kuma inacin abinci sosai,,,, sai cikina,,, wana man wani wuntsil wuntsil,,, shidai baiji ƙarshen firarsu ba, saboda wayarshi tayi ringing ya ɗauka,,,,, farida tace ke wannan ciwo naki saidai kije kiga likita, daga nan suka canja fira,,, wani faruk yajisu wani bayaji,, wani yayi dariya wani yayi tsaki,,, haka dai sukasha firarsu,,,, sosai, sannan farida ta tashi tafiya,,,,, raihana ta shiga, ta haɗo mata talatin da tara ta arziƙi,,,,,, tayi mata rakiya har wurin motarta,, saida ta tafi sannan ta dawo ..... tana dawowa, ɗaki ta wuce,,,,, tana shiga saman gado tahau ta kwanta, sannan ta ɗauki wayarta, ta fara kiran ƙawarta zulaihat, bata ɗauka ba,,,,,, Dawowa tayi farlo ta zauna tayi jigum dan gaba ɗaya gidan ya daina mata daɗi,,,,,, wayarta ta duba dan ganin mai kiranta, zulaihat ce,,,,,, ɗauka tayi suka gaisa tace kwana biyu, zulaihat tace ai dama nasan saina aihu zaki zo,,, raihana tace insha Allah gobe zanzo,,,, niko nace kaji ƙarfin hali,,, ashe bani ba, har faruk yaji, to sai nazo insha Allah ta kashe wayarta,,,,,, faruk tashi yayi sannan ya fito,,,, raihana dake zaune da sauri ta tashi zata ruga ya riƙota,,, rufe idanuwanta tayi da sauri tana ihu,,,,,, daɗe mafa baki yayi sannan yace ina zaki?"",,,,, buɗe idon tayi a hankali sannan tayi ajiyar zuciya, dan ita bata ɗauka yana nan ba,,,,, Ƙara ajiya ajiyar zuciya tayi sannan ta gyara tsayuwarta, cikin shasheka tace ai dama nasan kaine,,,,, tana sake nishi kuma ƙarya take tsorata tayi,,,, ɗaure fuska faruk yayi sannan yace miya sameki ne?"",,,, har harxun nishi takeyi sannan tace ba komai,,, mika gani ne?"",,,,,,,, kallonta yayi sosai sannan yayi tsaki,,,, yace jeki shirya inkaiki asibiti,,,,,, raihana tace ka daina fushin ne?,,,, baiyi nagana ba,,,,, ya koma ɗaki,,,,,,,,,,, Yana komawa ɗaki,,,, yace kila maganin da kike ɗirkawa kanki ne yasa maki matsala,,,,,, Ita kuma tana zuwa ba ɓata lokaci ta shirya,,,, ta fito, ɗakinshi ta shiga, tace ta shirya, kallonta yayi sannan yace *KHADIJA* wato ainahin sunanta ya kira,,,, raihana tace na"am,,,, yace zo ,,, matsawa tayi kusa dashi,,, hannunta ya riƙo ya zaunar da ita kusa dashi, sannan ya dafa ƙirjinta yana halɓawa da alama tana cikin tsoro,,,, kallonta yayi ta ɗauke kanta,,,,, da hannunshi ya maido fuskarta tana fuskantar tashi yaci gaba da kallonta,,,,,, raihana tace don Allah ka daina man haka wani iri yake man,,,,, faruk yace in tambayeki?"",,,,, raihana tace Eh, yace kada ki boye man komai,, tsakanin ki da Allah waye ya baki wannan maganin ?"",,,, raihana tace wannan magani maganin miye don Allah, wani kallo faruk yayi mata,,, sannan yace ni ban tambayeki ba,,, kina tambayana?"",,,, raihana tace idan har ka yadda dani maganin rashin lafiya ne,,,, faruk yace miya sameki ne?"",,,, raihana tace kawai ina yawan bacci ne,,,, yace to wane likita ya baki shi?"",,, raihana tace likita na ne,,,,, faruk yace waye shi?"",, raihana tayi shiru,,, Juyawa bayanshi ya ɗauko "yar ƙaramar bindiga ya ɗora a saman kanta,,,,, zufa ta keto mata,,,, hawaye suka cika mata ido,,,, ta haɗiye miyan bakinta kamar ta haɗiye kunama,,,,,,,,,, tana kallon faruk jikinta sai karma yake,,,, faruk yace ko ki faɗa man wanda ya baki ko in fasa maki kai,,,, hannun raihana yana karma takai hannunta zata taɓa faruk yaja baya yana zaro mata ido yace ki faɗa man idan ba haka ba,,,,, anan zan fasa kanki inje inba karnuka su cinyeki kowa ya huta,,,,,, kuka raihana ta fara sosai,,,, faruk yace kuka na tambayeki ne?"",,,, cikin kuka raihana tace don Allah faɗa man maganin miye,,,,sai in faɗa maka,,,, yace idan kika sake cewa maganin miye saina zaro maƙoshi na faɗa maki,,,,, raihana sai kuka takeyi ta kasa magana,,, dan bata san ko maganin miye ba,,, idan tace mamanshi ta kawo bata san yanda zai ɗauki maganar ba,,,,, dan taga ya ɗauki zafi akan maganin sosai,,,,, Faruk yace inajinki,,,,,, sallamar da sukaji a farlo ne, yasa raihana ta yage baki tayi wani irin ihu tana cewa a kawo mata ɗauki,,,,............... An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT